Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 11
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels TurbarGaskya ABDUL'AZIZ SANI MADAKIN GINI TURBAR GASKIYA TAFIYA CE MAI dauke da yanayi Sgwanin ban sha'awa domin Babu sanyi kuma babu zafi, mutane sun fito daga cikin gidajensu sun fara aiwatar da harkokin kasuwancinsu na yau da kullum kamar yanda aka saba acikin birnin mai tarin al'umma ma'abota addinin Musulunci. kowa ka gani a nutse yaka babu ashararai a ko ina kima babu gdajen da ake aikata masha'a a ko ina, baza ka taba ganin mata da maza ba aguri daya ba kuma indai mace ta kai minzalin balaga zaka gat a rufe ko ina na jikinta sai dai kawai fuskarta da tafikan hannayenta da Kafafunta a waje. Kaso tamanin na lukotan wannan mutanen wannan birni yana tafiya ne awajen hidimar addini kamar nafilfilo ama sallatai karanta alkur ani da wa'azi a ko ina har kasuwanci da wararen sana'o'i Babab abin da zai fi burgeka mutun dangane da rayuwar mutanen wannan birnin mai albarka shi ne yadda zaman lafiya ya yawaita atsakainsu sannan babu babanci tsakanin mai mulki da talaka, malami da attajiri, kowa daidai yake da kowa kuma komai girman mutun idan ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA ya ketare haddin Allah ko ya karya doka sai anyi masahukunci kamar yanda addini ya tanadar. wannan birnin ya bunkasa da harkokn kasuwanci da ci gaba na kere kere, gamio da ma;adanan kasa kuma yana karkashin jagoranci wani adali Sarki mai suna Abu zaiyan. Abu zaiyan ya kasance gawurtaccen Sadauki gwarzan mayaki mai tarwatsa maza afilin daga, amma atarihin rayuwarsa sau uku kawai ya 6a yin yaki duk da cewar ya shekara arba'in akan karagar mulki. Ykuna ukun da Sarkin Abu zaiyan ya taba yi yayi sune bisa dole da wadansu Kasashen kafirai dake makobtaka dashi kuma sune suka takaleshi, Abin ya samu asali tun a farkon hawan sarautarsa bayan rasuwar Mahafinsa wanda ya gaji sarauta awajns. Shi dai wannan birnin na Abu zaiyan ana kiransa da suna Baitul Haural kuma duk Kasashen dake zagaye dashi kasashen na kafirai ne ma'abota tsafi da bautar gumaka, rana, da sauransu. Ko kadan mutanan Baiti Haural basa zuwa tallan addininsu izuwa sauran Kasashen amma ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA kuma a hankali mutanan sauran Kasashen kafiran suna zuwa har cikin wannan kasa dan karbar addin Islan ba koma bane ya janyo haka face sha'awar yanda suka ga mutaneb birnin suke tafiyar da rayuwarsu bisa jin dadi, kwanciyar hankali da nutsawa akan TURBAR GASKIYA. Lokacin da sauran Kasashen suka ga hankalin mutanensu suna bijirewa addininsu har ma ana shigo da addinin musulunci 'cikin Kasashen a aboye ana yada su sai suka dauki mataki mai tsauri yazamana cewa duk wanda aka kama yana addinin musulunci sai an kasha shi ko kuma akwace duk abin day a mallaka,gidansa da dukiyarsa hatta iyayalinsa sai an maishe su bayi, NEWь no bnKoda ga nin irin wannan barna sai mutanan da suka musulunta daga cikin wadansu birane uku da ake kira HAUZUBA, DAKFUL, DA HASNAM suka dingayan kaura cikin dare suna koma cikin birnin Baitu haural. nKafin a ankar a 'yan gudan hijara sama da miliyan bakwai sun gudu birnin Baitul Haural kuma da yawansu manyan mutane ne awadancan Biraneа 2 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA Wasu mashahuwar attajirai ne wasu kuma manyan manomane dam asana ilimin sarrafa ma adanan kasa. Lokacin da aka tara wadannan 'yan gudun hijira afadar Sarki Abu zaiyan sai ya karbesu hannu bibbiyu kuma nan take yasa aka raba musa gidaje da gonaki kyauta domin su zauna su fara sabuwar rayuwa, Aikuwa cikin wata daya jal da zuwan wadannan 'yan gudan hijira sai arziki birnin Baitu Haural ya kara bunkasa ninkin ba ninkin yana ninka na da yazama cwa agaba daya nahiyar ma babu wata kasuwa maı girman da kao arziki sama da kasuwa Birnin Baitul Haural kasuwannin dake cikin birnia hizub, Dakful, da Hisnam kowa duk sai suka mutu, baki suka daina zuwa, arzikinsu ya raunan kuma talauci ya yawaita. Al'amarin day a dugunzuma hankalin sarakunan wadannan kasashe uku kenan, Koda suka yi bincike suka gano cewar wannan masifa da ta samesu a sanadiyar hijirar da jama'arsu sukayi ne suka koma birinin Baitul Haural sai wadannan sarakuna uku suka shirya taron gaggawaa birinin Haizuba inda Sarki Madihar. yake mulki. 7 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA Sarki Madhan na Birnin Haizub ya dubi sarki Tarmas na birnin Dakful da Sarki Husaka na Birnin Hasnam ya ce "yak u manyan abokaina kun sani cewa muna cikin masifa da tashin hankali bisa yadda tattalin arzikin Kasashen nan namu uku ya lalace muka fada cikin fari yunwa, da talauci kuma duk wannan abuu ya samu ne sakamakon attajiranmu da kwarrarun masana sana'o'in niu duk snyi hijira sun koma birnin baitul Haural da zama kuma sun karbe addinin mutanan can, nasara daya muka samu ta shafe wannan addinin acikin biranenmu to amma fa mun kasha muciji ne bamu sare kanshi badomin na sado da bokana ajiya yayi bincike ya gano cewa idan har ba bamu shafe birnin Baitu haural ba nan gaba sai sun sun mallake duk kasashinnahiyar nan gaba daya sun Kone allolinmu da muke bautawasun kafa adddininusu yanda har abada baza akara yin tsafi ba da wani addinin daban awannan Nahiya sai nasu! Shin haka zamu zuba ido muna ji muna gani har mukai ga wannan lokaci, ni yanzu babban abin da bakin cikina ma shi ne dan uwana da muke uwa daya uba daya kuma 8 trve sJ ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA attajirin da duk nahiyar nan babu kamarsa ta .fannin dukiya, Abu shadalat ma so yake ya koma Birnin Bautl hural amma na mafa masa matakan tsaro na hana shi zuwa ko ina,yana fakewa da cewar kasuwanci zashi yayiamma ni nasan cewa so yake ya krbi addinin mutanan birnin Baitul haural, yanzu dai mecece shawararku? Mai ya kamata da muyi dan mu ma gance wannanmatsala? Kodda Sarki Madhan yazi nan aazancensa sai Sarki Tarmas ya numfasa y ace ni aganina babu wani abu day a kamata muyi face mu hada runduna ta mayaka, ina nufin mu hada karfi da karfi na mayakanmu mu kaiwa birin baitul Haural harin mamayar BAZATO,cikin dare mu kama Sarki Abu zaiyan muyi masa kisan gilla agaban mutanensa, daga wannan rana duk wanda ya sake yin addinin nasu mu kasheshi muyi musu dole su koma irin addininmu na bautar gumaka, Duwtsu, Rana, da sauransu ka ga kenan sai mu raba birnin nasu kasu uku kowannanemu sai ya yagi rabonsa kun ga kenan mu jifi tsuntsu biyu da hoge daya wato mun kare addinimu da Kasarmu kuma mun dawo da tattalin arzikinmu ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA Yayin da Sarki Tarmas na birnin Dakful yazo nan azancensa sai Sarki Madhan yayi ajiyar zuciya sannan yace hakika kazoo da shawara mafi alkairi agaremu to amma menen tabbacinka cewar zamu iya sami nasarar yaki akan wadannan mutanen wadanda tsawan shekaada shekaro tun kafin a haifemu bamu taba ganin iyayenmu da kakannunmu sunyi yunkurin yakarsu ba kuma ba musan dalilin ba,? Bamu san karfin mayakansu batunda ba ataba yin yaki da suba, st staask Sarki Tarmas ya ce "Kodai ba musan Karfinsu ba amma dai kasan Sarkin yawa yafi Sarkin Karfi indai ni na kao tawa rundunar kaida Sarki Husaka kuka kao nakuku rundunonin muka hada rundanar kare dangi ai dole ne mu gama dasu, Koda jin haka sai sarki Madhan ya sake yin ajiyar zuciya akaro na biyussannan ya dubi Sarki Husakaaace и ai küme mecece shawararkausm sq anai uziwp.sleg Sarki Husaka ya gyran murya yace ni atawa shawarar ba harin sumame ya kamata mu fara kai musu ba, kamata yayi mu rubuta wasika mu aikawa da Sarki Abu zaiyan muyi masa gargadi akan cewa yayi gaggawar bamu 1012 JUDBAABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA mutanenmu gaba dayensu wadanda suka hijira suka koma birninsakuma ya hadosu da duk dukiyar da suka mallaka in ba hakaba za mu zo mu yake shi har gida mu karbesu da karfin tsiya, ina tabbatar muku da cewar Sarki Abu zaiyan mutune wanda ko kadan baya son tashin hankali kuma yana son kasarsa da jama'arsa sun kasance acikin nutsawa da wadata, kun sani cewa indai za ayi wannan yakiwanda baa san ranar daina shi ba sai jama'ar tasa da yawa sun rasa rayuwarsu da dukiyarsu kuma sai kasar ta shiga cikin fari da talauci, Sa'adda Sarki Husaka yazo nan a bayaninsa sai Sarkin madahan da sarki Tarmas suka kamu da tsananin farin ciki cikin hadin baki suka ce tabbas kazo da shawara da ta kore ta farko. Nan take aka rubuta wasika aka tashi manzo ya tafi izuwa birnin Baitul Harwal. Acan birnin Baitul Haural, bayan anyi asuba amasallacin anyi aaddu'a kowa ya waste sai Sarki Abu zaiyan ya shiga cikin gidansa domin yaje ya zauna a aharabar gidansa inda ya saba zama dan yin lazimin har izuwa lokacin da rana ta fara fitowa, 11 KOda Sarki yaje inda zai je ya zauna sai ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA ya jiyo takun tafiya acan bayan bargar dawakain gidan kuma ya dinga jin karar haduwar takubba alamar cewa mutun biyunie ke yaki. Arude kuma cikin mutukar mamaki Sarki ya karasa da hanzari izuwa wajen yana zuwa yaga ashe dansa ne YarimaZaiyan da abokinsa Safwan suke wasa jini har Sarki ya bude baki zaiyi musu Magana sai ya fasa ya samu guri ya rakube inda basa hangoshi yaci gaba dakallonsu cikin murna sakamakon ganin gagarumar bajinta da Yarima Zaiyan yake yi, kaafin Safwan ya kawowa Zaiyan hari guda daya Zaiyan ya kaima sa goma saboda tsananin tsafin namaduk da cewar shima Safwam ya kasance Sadaukin gaskė kuma yafi Zaiyan cika ido murdewa da girma amma sai gashi Zaiyan din yana daka mada gumba a hannun, shi kansa Sarki Zaiyan lokacin da yaga Yarima yana yin iri n wannan gagarumar bajinta sai ya cika da tsananin mamaki domin bai taba sanin cewa yarima yana da irin wannan jarumtaka ba, nan take ya aiyana aransa cewar sai ya jarraba tasa jarumtakar akan ta yarima domin ya banbance tsakanin aya da tsakowahaka dai Sarki ya ci gaba da kallon gumurzu yarima Zaiyan da abokinsa Safwan ba tare da sun sani 12 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA ba har Zaiyan yashammaci Safwan ya doki hannunsa takobinsa ta fadi kasa kafin Safwan ya juya da dauki takobin tasa tuni Zaiyan ya doki kafafunsa cikin bakinsa zafin nama, yai katantanwa asama ya baje akasa. Koda ya yunkura zai tashi sai Zaiyan ya rintsashi da tsinin takobinsa a wuyansa, kawai sai suka ji ana rafka tafi, cikin sauri duk su biyun suka waigo suka dubi inda sautin tafin ya fito koda suka ga ashe sarki ne atsaye fuskarsa cike da murmushi yana tafin sai Safwan ya mike suka ruga gareshi suka kwashi gaisuwa, Sarki ya dafa kafadun yarima Zaiyan ya tashi she tsaye sannan ya dubeshi cikin nutsuwa ya ce "yakai dana menene dalilin da yasa kuke bawa kanku horon yaki alhalin ni ban taba ganinku kuna yi ba? Koda jin wannan tambaya sai Yarima yayi ajiyar zuciya fuskarsa ta juye izuwa yanayin damuwa nan take sannan yace "yakai Abbana kayi sani ba wani abu bane ya saka ni cikin wannan tunani ban a baiwa kaina horo yaki face wani mugun mafarki da nake yawan yi acikin 'yan kwanakinnan, abinda ake nuna min acikin mafarkina shine wdansu manyan kasashe gudu uku dake cikin wannan nahiyar sun hada karfi da 13 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA karfi suna son su rushe wannan birnin namu maj albarka kuma su shafe addinin,ana hiyar gaba daya kafin Zaiyan ya gama rufe bakinsa tuni Sarki ya tari Numfashinsa yana mai daka masa tsawa yace "akul na kara jin kayi irin wannan furuci domin har abada TURBAR GASKIYA itace hanya mai dorewa, nasani cewa akan gaskiya muke su kuwa suna kan turbar karya don haka bza su taba samun nasara akanmu ba mun saki Allah mu kama abin da suka kama ya kai dana ina so ka sani cewa nima Allah ya nunanimin abin da ya nuna maka acikin barcina fiye dad a kwanaki biyar da suka shude kuma tun daga sannan kullum sai nayi addu'a na neman tsari daga saharrinsu da kaidinsu. Lallai zamu zauna acikin shiri ko da ta kwana duk wanda ya takalemu zamu tareshi afafata, ba tsoro kuma ba gudu ba ja da baya, hakika ka bani mamaki mutuka bisa ganin irin wannan gagaarumarjarumtaka don haka ni yanzu ina so na wasajini na tare daku. Koda gama fadin hakan sai Sarki ya karbi takubin Safwan ya fuskanci Yarima yace bisimillah, cikin tsananin alamun tsoro Safwan ya dubi Yarima yana mai masa inkiya akan kada 14 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA ya yarda yayi yaki da Sarki saboda yasan cewa ruwa baa san Kwando bane, Shi kuwa Yarima ki ajikinsa bai damuba kawai sai ya gyara tsayuwa ya daga takubinsa sama yana mai ruketa da hannun biyu, Sarki ya ya futo Yarima da hannunsa yana mai masa nuni day a fara kawo masa hari, shi ma Yarima ya yafuto Sarki da hannun yana nufin sai dai shi Sarkiya fara kawo harin, Koda ganin haka sai kuwa Sarki ya falfalo da gudu izuwa kan Yarima ya kawo masa wawan sara tamkar yana yaki da wani Kasurgumin kafiri, koda yarima ya kaucewa wannan saran sai takubin sarki ta tsarge wata bishiya dake bayan Yarima ta rabata gida biyu, saboda tsananin firgitar da Safwan yayi bai san lokacin day a dafe kai baya durkushe yana mai zazzaro idanuwa da wangame baki tamkar yasa kururuwa ya nemi agajin mutane domin tunda yazo duniya baitaba ganin mutun mai zafin nama da karfin saraba kamar sarki, Nan take yaji kamar ya tsandara ihų ko kuma ya kwalawa mutane kira domin su zo su tsaida wannan yaki don kada ayi asarar rai abanza shi kuwa yarima Zaiyan ko alamar tsoro 15 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA babu atare dashi, kawai sai yayi murmushi kuma shima ya afkawa sarki suka ruguntsume da azababben fadamai tsananin da ban tsoro ardiost sush yazamana cewa suna kaiwa junansu sara da suka acikin zafin hama juriya juriya da bajinta. Al'amarin day a Kara daure Safwan kai shi ne, ganin yadda Sarki da yarima zaiyan suke wannan yaki da wani irin zafin nama na musamman tamkar jikinsu bana jin da tsoka bane domin ko kadan babu alamar gajiya atare dasu sannan kuma irin salon fada daya suke yit yitamkar dama can malamansu guda ne súna yakine acikin kaiwa juna naushi, bugu, sara, da suka duk alökaei guda da d'an gami da dan tsalle tsalle da kwance kwance irin na tsofaffun gwanayen yaki, abinda Safwan yake tambayar kansa shi ne yaya akayi jarumtar Sarki da ta Yarima ta ke neman tazo lri daya ne alhalin kowa agarin ya sallamawa Sarkf saboda ko daji aka tafi farauta babu wanda yake yin irin jurumtar da yake yi agarin kaf sama dashi. 1 2 пі Akwai wata rana da aka tafi yin wata gawartacceWar farauta acikin wani Rasürgümin daji dan kamo wani shu'umin Zaki wanda ya gagari kowa ya hana'shigewaya tsare hanya har 1оианBDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA ma ya kasha kimanin dakaru sama da dari nan take Sai sarki ya fusata yasa akayi wannan shirin da farauto zakin alokacin da ya isa cikin wannan daji cikin fusata sai ya ajiyc makamansa ya tare zakin suka kaure da azababben yaki, shi da zakinan Sarki ya turmusheshi yasaka Zakin anan amakata har said a ya 6abakin Zakin gida biyu sannan ya watsar da gawarsa gefe. Daga wannan ranar kowa ya sallamawa Sarki aka rinka yi masa kirari da makashin mazan dawa. Lallai ashe masu iya Magana sun gaskiya da suka ce barewa bata gudu danta yayi rarrafe. Lokacin da aka shafe kimanin sa'a daya darabi ana wannan bakin yakin tsakanin sarki da Yarima yazama duk su biyun babu wanda ya samu nasarar koda lakutar jikn dayansu ba sai suka gaji ainun, babu shiri suka ja da baya sukayi curko curko suna haki saboda gajiya sai harara juna suke kawai. Koda ganin haka sai hankalin Safwan ya tashi ya dubi Yarima ya yi masa inkiya da kada ya yarda da suyi fadan hannun shi da Sarki iya ka wannan bajin tar day a nuna ta is, shi sai Yarima jikinsa yayi sanyi ya dubi mahaifnsa 17 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA yace "haba yakai Abbana kayi sani cewa ba zanso ace na cutar da jikinka bad a hannayena, koda jin haka sai Sarki ya dakawa yarima tsawa yace "Idan har kaki fadan hannu dani bil hakki sai na tara maka gajiya koda yaki yazo baza ka iya fita ba domin alokacin kana kwance kana jinya jikinka" Koda jin wannan batu sai hankalin yarima ya dugunzuma ainun domin arayuwarsa bashi da wani buri wanda yafi ya fita filin yaki ya fafata da mazaje domin a nanne zai iya sanin iyakar *jarumtakars, duk sa adda za afita farauta sarki baya barin yarima yaje a wannan rana sai dai ya bashi wakilicin garin dan tafiyar da harkokin mulki, akwai wata rana ma da sarki ya tafi rangadi tare da tsirarun dakaru izuwa wani daji mai nisan gaskea asannane wani ayarin guda na yanfashi ya kawo musu sumame aka kasha gaba daya wannnan tsirarun dakarun na sarki amma shikadai ne yazewa wadannan 'yanfashin guguwar annaoba ya rinka ragargajarsu sai da ya kashesu bake daya alhalin adadinsu ya kai dubu uku da doriya su kuwa dakarun na Sarki ba su wuce su hamsinba, Kawaisai ganin Sarki akayi ya dawo 18 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA birninsa. tare da gawarwakin dakarunsa akan keken dokinsa duk jjikinsa yayi kace kace da jini tamkar acikin kogim jini aka tsoma shi, Nan day a bayar da labarin yakin da yayi abaya da 'yanfashi kuma ya fadi a inada akayi wannan mummunan karo das u ya kuma bada umarnin dan aje adauko ganimar 'yan fashin. Aikuwa da akaje aka ga tarin gawarwakin 'yanfashin sai hankalin 'yan aikin ya dugunzuma suka rude da ganiin yawansu kuma duk ace mutun daya ne yazama sanadiyar yimusu masaukia akiyama, dukiyar da aka samu kuwa a tare da yanfashin ba karamin yawa gareta ba domin sai aka yi sawu biyu bayan wadanda suka je na farko sun dawo aka tura wasu dan suje su kwaso, lallai suma sun ga abin mamaki mai tarin yawa. Lokacin da yarima yaje wannan daje yaga irin gagarumar bajintar da mahaifinsa yayi sai takaici ya kamashi har said a ya zubar da kwalla saboda bakin ciki cewa bashi akayi wannnan gagarumin gumurzu ba. Batare da fargaba sai shima yarima ya dunkue hannuwansa yana mai tunkarar sarki da 19 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA gyara tsayuwa, nan take kuwa suka kaurace da azababben fada suna kaiwa juna naushi da bugu da hannu da kafa sai gashi dukkanninsu sun shanye dukan tamkar jikin nasu bana jini da tsoka banc, idan Sarki ya gabzawa yarima wawan naushi a fuska sai kaga har kataantanwa yake saboda karfin naushin amma sai ya shanye shimaya maida mada martani, Nn da nan suka hadawa juna jini da majina, al'amarin daya kara dugunzuma hankalin Safwan kenan yaji kamar ya rugu yaje yak era mutane su zo su raba wannan yaki amma sai ya kasa saboda yana ganin cewa idan ma ya bar wajen kafin yake ya samu mutanen, to tuni daya daga cikinsu ya kashe daya nan fa Safwan ya fara kuka yà shiga rokan sarki da Safwan akan su daina wannan fada su kuwa ko kallonsa basu yi ba kamar ma kara zugashi sukayi don ci gaba sukayi da gabzar junansu ka kace tsofaffun abokan gaba ne suke son su kawi karshen gabar tasu, Tun sarki da yarima suka tsaye suna kai duka said a suka durkushe akasa suna layi amma saboda bakin naci da tsananin juriya basu daina kokarin kai naushi ba har said a da kai cowa ko daga hannayensu basa iyawa sannan ABDUL'AZIZ ŞANI M/GINI TURBAR GASKIYA suka zube kasa wanwar suna numfarfahi kamar ransu zai fita. Lokacin guda kuma sai suka mike zaune suka dubi juna suka bushe da dariya a tare kawai sai sukayi rarrafe kamar kananun yara suka rungume juna suna dariyar farin ciki, said a suka dan jima amanne da juna sannen sarki ya janye jikinsa daga jikin na yarima ya dubeshi acikin nutsuwa yace "yakai dana kayi sani cewa daga na sami nutsuwa da kwanciyar hankali tunda nasan cewa na sami magajin da zai iya ruke karagata, lallai zanyi alfahari da kai domin wannan albasar tayi halin rowa Nayl maka alkawarin duk ranar da yaki ya zo mana kaine zaka jagoranci dakarunmu". KOda jin haka sai farin jiki ya lullume yarima ya sake rungume mahaifinsa yana mia yi mada godiya domin shi arayuwarsa bashi da wani buri wanda yafi ya fita filin daga a fafata musamman dan saboda gorin da 'yar kanin Sarki wato Lushmaira take yi masa. Lushamaira wata kyakkyaawar budurwa c eta gaban kwatance wadda babu kamarta afagen kyau a birnin baitul Harwal, Samari da yawa sun nemi auren Lumshmaira amma taki amin 21 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA cewa musu saboda da wani sharadi da gindaya wanda kuma ya gagari kowa, Shi dai wannan wannan sharadin kuwa shi ne bazata auri kowa ba face jarumi da yayi gagarumar jarumtakar da tafi ta sarki, kowa ya sani cewa Sarki ya taba kasha 'yanfashi sama da mutun dubu uku shi kaďai sannan ya kasha gawurtaccen zakin day a addabi mutane adajin farauta da hannu bad a makami ba A halin yanzu akwai wadansu dazuzzuka guda biyu a yamma da birnin Baitul Harwal. Daji na farko ana kiransa da suna Sinil maut. Tun zamanin kakan sarki wato fiye da shekaru saba'in baya fatake da mafarauta basa iya wucewa ta cikin dajin Sirril maut domin akwai wata tsohowar macijiya da ta zama kangarau kuma gagarau acikin wani kogi dake tsakiyar dajin ana kiranta da suna Barukul karsum, mahaifin Sarki Abu Zaiyan ma kafin ya rasu sai ya gargade shi akan cewa kada yace zai shiga dajin siril maut yace zai yaki da macijiya Burukul karsum domin itace sanadin ajalin kakansa na uku kuma shima dafin tane ajikinsawanda ya sahi kwanciya cuta ta tsawan shekaru bakwai, azamaninsa ne yasa malamai 22 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA sukayi istahara suka gano cewar baza ataba samun nasarar kasha wannan macijiya Burukul kursun ba sai ashekarar da aka zubar da jini mai yawan gaske a nahiyar gaba daya irin jnin dab a ataba zubar wa ba. Lashraira ta sanar da cewa idan ba askashe macijiya Burukul kursum to ta hakura da yin aure har abada kuma wanda ya kasha macijiyar shi ne zai zamo mijinta kodai kuwayafi kowa tsufa talauci da muni a nahiyar. Dalilinta nayi wannan furci shine itama macijiyar ce sanadiyar ajalin mahaifinta. Mahaifn Sarki Lashmaira yakasance gawurtaccen Sadauki harma yafi Sarki Abu zaiyan Jarumtaka kuma uwarsu daya ubansu daya, ranar ada ka haifi lushmaira ranace wadda baza ataba mancewa da ita ba a birnin Baitul hairal domin ranar ce akayi asarar dubban rayuka sakamakon shirin maciya Burukul Karsum, Wata Asabar ce ayammacin sakaliya mutane nata hidimominsu kamar yadda aka saba kawai sai aka ga wani abu mai tsananin tsawu da kauri mara misiltuwa yafaso Katanga birnin ya zuro kansa ya kama yiwa mutane dauki dai dai yana ci, sai dai ka ga ana gatsa dan adam 23 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA tamkar ansa addda an daddatsashi, jini kuwa yarinka fallatsa da malala, sai da abin ya fara hadiye mutane sannan aka gane cewka macijiya ce Nan fa gari ya hautsine mutane suka kama guje guje da iface iface nan da nan labara ya riski sarki Abu zaiyan a wannan lokaci kuma mahafin Lashmaira yana can Karshen gari, inda matarsa ke nagudaacikin gonarsa inda yake noma, wata kuyangarsa nayi mata Ungozoma. Asannan mahaifin Lashmaira na kofar bukkar da matarsa take nagudar yana tai kawo cikin zakuwa kuma yana ta addu'ar Allah yas sauketa lafiya. Lokacin da labari ya riski Abu zaiyana cewar gafa wannan muguwar macijiyar ta shgo gari ta fara mummunar barna sai hankalinsa ya tashi saboda yasan sharrinta kuma ya sami cikakken labarinta awajen mahaifinsa wanda ya gargadeshi akan kada ya kuskura yayi gaba da gaba da ita, Nan take Sarki yasa aka tara dakaru majiya karfi yace suje su yaketa sannan kuma ya tara malaman garin suka dukufa suna neman 24 ABDUL'AZIZ SANI M/GINI TURBAR GASKIYA nauke daga uban giji ta fuskar rukonsa dan ya magance musu ita. Byan Sarki Abu zaiyan y agama wannan shiri sai shima yayi shigar yaki yahau kan dokinsa ya zaburshi da gudu izuwa can bayan gari inda gidan gonar dan uwansa take wato mahaifin Lashmaira, Yana isa ya iske matarsa ta haifi Lasmaira, dan uwannasa nata na ruke da jaririya yana ta murna da yiwa Allah godiya. Koda ya hango dan uwansa Sarki bisa doki kuma acikin shigar yaki sai hankalinsa ya dugunzumaya mikawa Ungozomar jaririyar ya ruga ya tari Sarki ya tambyaeshi yana mai cewa "shin harin sumame aka kawo manane? Cikin alamun tsananin damuwa Sarki y ace ai

Chapter 1 of 11