zuwa makaranta a kan lokąci da kuma kulawa
ta musamman a kan karatuna, na tabbatar zan rika daukar ta
daya a ajinmu.
***
Kodayake Hausawa sun ce 'yabon kai jahilci', amma
kuma ai yabon gwani ja zama dole, to duk da yadda anti
Maryan take matsa min amma a kullum kwanan duniya
kyauna sai dada Stowa fili yake yi, don har ta kai anti
Maryam in an yi baki ba ta bari in kai musu ruwa, domin
duk baken da ye zo sai ya yaha da kyauna, ni dai mace ce
mai matsakaick tawo, ga shi Allah Ya yi ni mai tsawon
gashin kai. harn baya, a fuskata kuwa gashin girata 16
0
bakikkirin ne, idona kuwa dara-dara ne wadanda su suka
kara fito da fuskata, don haka sau da yawa idan yaya Sadik
yana nishadi a gida, ya kan kira ni da mai 'Diamond eyes'
Ga hanci na tsawonsa har baka, bakina kuwa daidai da
fuskata, ga fararen hakora tamkar fararen duwatsu aka jera,
sau da yawa a makaranta kawayena,suna tambaya ta, wai
sau nawa nake yin burushin hakorana a rana, saboda kyau da
hasken su yana ba su mamaki sai dai na yi musu dariya
kawan Fitar jikina kuwa lamkar fawisu don kyau kamar ba
na aikin wahala.
Idan kuwa ina tafiya irin matan nan ne da dunduniyar
kafata ba ta taba Kasa, don haka sai ka ga dukkan jikina
yana rawa, saboda haka yawancin mutane suke ce mini
yanga nake yi, su kuwa ba su san halittar Allah (Subhanahu
Wata'ala) ba ce. Wannan suffa tawa ita take kara saka
kishina a zuciyar anti Maryam domin duk irin kwalliyar da
na yi tana yin kyau da jikina.
*** *** ***
Lokacin da auren su yaya Sadik ya kai shekara daya ni
kuma ina aji biyu a sakandare, Allah Ya albarkaci auren su
yaya Sadik da Maryam da samun haihuwar 'ya mace mai
suna Nusaiba, a nan fa duk wasu hidimomi da na ke yi a na
gidan suka Karu saboda renon Nusaiba ni nake yi, ba abin da
yake hada ta da uwarta sai dai shayar da ita nono.
Ni daya ce nake renon Nusaiba, ga share share ga girki
ga wanki, amma duk da haka idan ta ji kukan Nusaiba sai ta
hau zagi na wai mai nake yi ba zan kula da ita ba. Ba ząn
manta ba, wata rana da safe, ina shirin tafiya makaranta
sannan ga abincin karin kumallo da nake shiryawa, bayan na
wanke nafkin din Nusaiba anti ta yi kira na daga cikin
dakinta wai na zo na goge mata rigarta don za ta je gidan
biki, bayan ba abim da take yi a kwance kawai take a kan
gado.
17
Na a dakin girki an je na fara baro girkin da nake yi
goge mata rigarta ta paper les, ina cikin goge rigar, Nusaiba
ta yi kashi, anti ta ce maza-maza na je na wanke mata Na
bar gugar da nake yi na je na wanke wa Nusaiba jikinta, na
dawo daga bandaki na zo don ci gaba da gugar rigar da nake
yi, kawai sai na tarar hayaki yana tashi a kan rigar ashe da
zan tashi na manta dutsen gugar a kan rigar. Haba nan fa
anti Maryam ta hau ni da zagi da masifa, wai ganganci da
mugunta ne ya sa na kona mata riga dama tun da na washe
ta me zai sa ba zan kona mata riga ba, to don haka na sani
sai ta rama don sai ta kona rigata ta sallah. Tana cikin
masifa sai kuma muka jiwo kaurin abinci daga dakin girki.
Wai! Yau na shiga uku ai abincin da na dora ne yake kauri,
da gudu na tafi na tarar da abincin ya kone bakikkirin a
tukunya. Na yi sauri na kashe hayaki kuwa a ďakin girki kai
ka ce kura aka tayar sam ba ka ganin gabanka, ashe anti
Maryam tana biye da ni a baya, kai a ranar na sha zagi har
da duka, sannan ina ji ina gani ta dauki rigata ta sallah ta
zuba kananzur ta kyasta ashana ta kone ta kurmus. Sannan a
ranar kwana na yi ban ci abinci ba, kuma ta hana ni zuwa
makaranta.
Duk wadannan abubuwa da ake shuka min a gidan nan
yaya Sadik bai sani ba saboda da irin yanayin aikinsa na
yawan zirga-zirga zuwa kasashen waje, don sai ya shafe
wata biyu ba ya Nijeriya.
本
Nusaiba tana da shekara daya da wata shida yaya Sadik
ya biya wa kansa da anti Maryam da mahaifiyarsa zuwa
Kasa mai tsarki (Makka) don sauke farali. Bayan ya dawo
daga Makka da wata biyu muka sha bikin yaya Hadiza da
mijinta Muhammad. Yaya Sadik shi ya yi komai na uba
tamkar mahaifinsu yana da rai.
18
Haka sauran kannensa mata ba wadda bai gyara mata
dakinta ba. Ita kuwa mahaifiyarsa ya rushe tsohon gidansu
ya yi mata gini na zamani, sannan ya sa mata duk wani abu
na more rayuwar dan'adam.
Anti Maryam kuwa a wannan shekarar tsohuwar
motarsa ya bar mata shi kuma ya sayi wata 'New Modern'
Kai Allah da ikon Sa, dare daya Allah Kan yi Bature.
Amma duk wannan abu da yaya Sadik yake yi wa
danginsa anti Maryam ba a son ranta yake yi ba, don haka
take ta neman yadda za ta yi ta hana shi yin alheri ga
'yan'uwansa, ta rasa, don ba ta isa ta fito kiri-kiri ta sanar da
shi ba.
Don haka ta debo kannenta 'yan mata da samari,
kulluma aka yi hutu, su 20 su cika gidan, ba aikin fari balle
na baki.
Kannen anti Maryam mata su uku ne wato Fa'iza da
Farida da Amina, kuma dukkansu kusan sa'o'i na ne don
Amina kan da Farida ma na fi su a shekaru amma kullun
suka zo hutu daki daban ake saukar su, sannan ba sa yin
aikin komai sai dai na girka abinci na kai musu har daki.
A wannan hutun da su Fa'iza suka zo yaya ya yi tafiya
zuwa England don haka daga can ya aiko wani abokinsa da
kaya ya ce ya kawo wa anti Maryam ta ba wa kowa nasa,
kuma kayan a jiki kowa da sunansa a rubuce, wato atamfofi
na mahaifiyarsa da sauran kannensa, sai nawa da nata
sannan na Nusaiba, amma Anti Maryam don rashin tsoron
Allah ina ji ina gani ta dauki nawa kayan, wato skets da riga
iri uku, da jaka da takalma masu kyan gaske sai ta raba wa
kannenta ta hana ni, sannan wanda ya aiko wa mahaifiyarsa
ma sai da ta raba gida biyu ta dauki rabi ta ce kannenta in za
su tafi sai su kai wa mahaifiyarta, atamfofin da ya aiko wa
kannensa sai ta musanya musu da kananan atamfofi.
To a nan fa su ma kannen anti Maryam suka samu
hanyar wulakanta ni a gidan nan, domin na zama tamkar
19
wata baiwar su, tun da suka ga yadda yarsu take wulakanta
ni su ma sai suka soma, duk wani aiki ni nake yi musu, hatta shimin' su (under wears) ni nake wanke wa. Haka kuma kullum ina shan zagi a wajen su.
Ita kanta mahaifiyar yaya Sadik, Inna Sa'a tana kuka da irin abubuwan da Anti take yi mata tare da 'ya'yanta, don ko gidan suka zo kafin su tafi sai an sami sabani ya shiga tsakani, don haka kannen yaya Sadik ba su cika son zuwa gidan sa ba don kada a dalilin su auren dan'uwansu ya mutu,
ce 'yan'uwansa ne suka kashe masa aure. Kuma saboda irin mutuncin iyayenta shi ya sa mahaifiyarsa take cewa ba ta so wani sabani ya shiga tsakani, don mahaifinta mutum ne mai mutumci,
a
Saboda wannan dalili kullum Inna Sa'a tana cikin bakin cikin abin da Anti ta keyi min. Wata ranar litinin, bayan na dawo daga makaranta a gajiye ga wahalar tafiyar kafa, ga zafin rana. Na shigo gidan, ashe su Farida sun sha lemo da ayaba sun jefar da fatar ba su share ba suna jiran sai na dawo na share, kawai ban sani ba sai na taka 6awon ayaba. Habawa! Ai saboda santsin ayaba sai na ji ni a kasa kawai,
nan take na ji kafata ta yi wani kas, sai wani uban ciwo wanda hawaye ma gagara fita ya yi a idona, saboda zafi. Anti Maryam da su Farida da Amina da Fa'iza sai
kawai suka kwashe da dariya wai na yi faduwar 'yan bori, amma duk cikinsu babu wadda ta budi baki ta ce min sannu sai ma cewa da Anti ta yi, maza na zo na share falon. Na dingisa ina hawaye na je dſaki na cire kayan makaranta na sa na gida, Anti ta kwala min kira, wai mai nake yi har yanzu ban zo na share falon ba, ko ita nake so ta share falon, wanda ko abinci ban ci ba, kuma ma ba a girka ba ni ake jira
na zo na girka.
Na share falon, kafin ka ce meye wannan kafata ta kumbura sintim, da kyar nake takawa, amma duk da haka ni
na yi abincin rana. Kafin yamma kafata ta yi tsami ko 20
A
kwayoyin magani hade da maganin barci sannan da liniment
don jijiyoyina su ware.
Mun dawo gida, Yaya shi ya taimaka min,na shigo
gida, ya kai ti har fakina ya kwantar a kan gadona, sannan
ya ba ni magunguna ya shafa min liniment din a kafa. Haba!
Nan fa ciwo ya ce. Salamu alaikum, kafata kamar na yanke
na jefar don ciwo, Yaya yana daga gefen gadon yana yi min
fifita yan cewa sannu, duk fuskarsa tana nuna tamkar ya cire
min ciwon ya mayar kafarsa.
Anti Maryam ta shigo dakin ta ce "Baban Nusaiba
sannu da dawowa, ashe ka dawo ba na gida, yaya hanya?
Yaya Sadik ya dago kai fuskarsa a daure, ya ce "Hanya
lafiya kalau. Amma Maryam ban ji dadi ba, yaya Rukayya
ba ta da lafiya za ki barta a gida har tsawon kwana uku ba ki
kaita asībiti ba, sannan ba ki yi kokarin nema mata magani
ba? Yau da yake kanwarki cę Amina ba ta da lafiya kin tafi
kai ta aşibiti, in ya so ni tawa kanwar ta koma gurguwa ke
ba ruwanki, tun da dai ba jikinki ba ne ko?".
Anti Maryam ta ce "To yanzu dai karata Rukayya ta
kawo wajen ka, ban kai ta asibiti ba. To ni ba zan yarda da
irin wannan hadin ba. Rukayya tun ranar da ta ji ciwon na
ce ta zo na kaita aisbiti amma ta ki yarda wai ita tanaa
tsoron kara yi mata allura, na yi na yi na je da ita asibiti ta
ki, ashi ne ni kuwa na tafi da Amina na bar ta a gida, to shi
ne amma ta yanzu zo ta ce wai na ki kai ta asibiti don kawai
ta sami yadda za ta hada ni da kai. Ni gaskiya na gaji da irin
munafuncin Rukayya, yanzu haka duk ta bi ta hada ni da su
Hajiya babba da Hajiya Aisha don ko gidan nan ba sa son
zuwa, saboda irin kulle-kullen da Rukayya take yi a
tsakaninmu". Sai kawai ta fashe da kukan munafunci, wai
dole Yaya ya san yadda zai yi ya shiga tsakaninta da ni.
To, da yake shi ma Yayan namijin duniya ne, sai ya dago kai kawai ya yi mata kallon na gane manufarki, sai ya
ce "To ai Allah Yana bayan mai gaskiya". Anti Maryam ta
22
kwayoyin magani hade da maganin barci sannan da liniment don jijiyoyina su ware.
Mun dawo gida, Yaya shi ya taimaka min ,na shigo gida, ya kai ti har dakina ya kwantar a kan gadona, sannan
ya ba ni magunguna ya shafa min liniment din a kafa. Haba! Nan fa ciwo ya ce. Salamu alaikum, kafata kamar na yanke
na jefar don ciwo, Yaya yana daga gefen gadon yana yi min fifita yan cewa sannu, duk fuskarsa tana nuna tamkar ya cire min ciwon ya mayar kafarsa.
Anti Maryam ta shigo dakin ta ce "Baban Nusaiba sannu da dawowa, ashe ka dawo ba na gida, yaya hanya? Yaya Sadik ya dago kai fuskarsa a daure, ya ce "Hanya lafiya kalau. Amma Maryam ban ji dadi ba, yaya Rukayya ba ta da lafiya za ki barta a gida har tsawon kwana uku ba ki kaita asībiti ba, sannan ba ki yi kokarin nema mata magani ba? Yau da yake kanwarki cę Amina ba ta da lafiya kin tafi kai ta aşibiti, in ya so ni tawa kanwar ta koma gurguwa ke ba ruwanki, tun da dai ba jikinki ba ne ko?". Anti Maryam ta ce "To yanzu dai karata Rukayya ta kawo wajen ka, ban kai ta asibiti ba. To ni ba zan yarda da irin wannan hadin ba. Rukayya tun ranar da ta ji ciwon na
ce ta zo na kaita aisbiti amma ta ki yarda wai ita tanaa
tsoron kara yi mata allura, na yi na yi na je da ita asibiti ta ki, ashi ne ni kuwa na tafi da Amina na bar ta a gida, to shi
ne amma ta yanzu zo ta ce wai na ki kai ta asibiti don kawai
ta sami yadda za ta hada ni da kai. Ni gaskiya na gaji da irin munafuncin Rukayya, yanzu haka duk ta bi ta hada ni da su Hajiya babba da Hajiya Aisha don ko gidan nan ba sa son
zuwa, saboda irin kulle-fullen da Rukayya take yi a
tsakaninmu". Sai kawai ta fashe da kukan munafunci, wai
dole Yaya ya san yadda zai yi ya shiga tsakaninta da ni.
To, da yake shi ma Yayan namijin duniya ne, sai ya
dago kai kawai ya yi mata kallon na gane manufarki, sai ya
ce "To ai Allah Yana bayan mai gaskiya". Anti Maryam ta 22
fice ta bar dakin, ranar dai ban san lokacin da Yaya Sadik ya
bar dakina ba, domin na yi barci, na barshi yana zaune a
kan kujera a gaban gadona yana yi mih fifita.
Da sassafe Yaya ne ya Aika dakina ya ba ni magani
sannan ya hafa min shayi ya-bąepi ra sha, a kodayaushe
Yaya yana zaune a gefe na yana yi n sannu, shi yake ba ni
abinci da magani.
Takanas Yaya ya tura; direba zuwa Kano don
mahaifiyarsa ta zo ta zauna a wajcha saboda da ni ba ni da
lafiya. An dauko Inna Sa'a, ita yayi ta jinyata har na warke,
sannan ta koma Kano. A lokacin jinya ta ne Anti Maryam ta
dauko mai aiki, wata yarinya mal suna ehristy don ta rinka
yin girki da wanke-wanke da shar da sauran aikace-aikacen
gida, don ita ba za ta iya yin aikacc-aikacen gidan ba, kuma
boyi-boyinta wato ni, gani nan ba ni da lafiya, kuma ga
Yaya yana nan ba dama ta matsa min. Kai ban taba ganin
mace mai son jıkinta kamar Anti Maryam ba, kullum ita dai
tana kwance sai a dafa mata abinci a hakan ma idan ka dafa
kulluna ba ka iya dafuwa kake ba, ko kuma a ce gishiri ya yi
yaw,a ko kuma bai ji ba.
Anti Maryam ita ko irin na matan yanzu ba ta yi wato
in maigida yana nan matar gida ta yi masa 'yar dafuwa mai
dadi ta welcome sweet heart, sai dai a dauki mota a fita gari
yawo, tun safe har magariba, wai ita ta bar mai aiki a gida,
sai dai a je a hadu da kawaye ana kulle-kullen tsiya.
Yaya Sadik bai koma England ba sai da ya tabbatar
kafata ta warke sarai ina iya taka ta sosai, sannan ya koma.
A daren da zai koma ne yake tambaya ta mai nake so ya
sayo min in ya koma? Na ce "Yaya duk abin da ka ga ya
dace da ni ka sayo min". Yaya ya yi murmushi, ya ce "Haba
Rukayya ki gaya min duk abin da ki ke so zan sayo miki in
na koma, kafin ma na zo zan bayar a kawo miki".
23
Ni kuma ba komai ne ya sa na ki gaya masa abin da nake so ba, sai don na san ko ya sayo ya aiko min Anti tana
iya kin ba ni to, shi ya sa na ki gaya masa abin da nake so. Yaya ya yi ta damu na a kan sai na fadi abin da nake so ya sayo min in ya koma ni kuma na ce duk abin da ya dace da ni ya sayo nun, shi ne Yaya ya ce "In na je zan sayo miki wadansu warwarayen gwal masu kyau da na ga matan Turawa suna yayinsu yanzu, amma fa ki adana su don suna da tsada kar da ki yi wasa da su". Na ce "To Yaya Allah Ya
mayar da kai lafiya, Ya kuma dawo da kai lafiya". Ya ce "Amin".
Yaya ya koma England wajen da yake aiki, a ranar da
ya tafi Anti Maryam ta shigo dakin da nake kwance, ta cе
"To munafuka ai yau yayan naki ya tafi sai ki tashi daga kan gadon mulkin shiga dakin girki, mai shegiyar fuska faraufarau kamar farar kura, ke dai da shegiyar iya kissa kike wallahi, sai kin yi karuwanci munafukar banza
munafukar wofi, ni dai wannan tsohuwar kilakin idan ba
barin gidan nan kika yi ba ina ganin sai kin raba ni da
mijina".
Haka dai Anti ta yi ta zagi na tana tsittsine min wai ita
tun da take ba ta ta6a kallon son 'yan'uwantaka irin na
tsakani na da Sadik ba. Idan muna tare da ni da ita Yaya
Sadik ko kalo ba ta ishe shi ba, sai dai ni yake kallo. Sai ka
ce ba ita ce matars ba.
Daga nan na koma gidan jiya, duk wasu ayyuka da
nake yi suka ra karu fiye da na da, duk da cewa Anti ta
dauko mai aiki amma ba ta komai sai ni nake yi.
Ina shekara ta hudu zan shiga aji biyar, Anti ta sake
haihuwar diyarta mace aka sa mata suna Saima.
A lokacin haihuwar Saima ne Yaya Sadik ya sayo
mana ankon leshena, ni da Anti, masu tsadar gaske, sannan
ya hado mana da warwarayen da ya ce zai sayo min. Da aka
ya kawo kayan sai aka ba wa Anti Maryam a kan ta dauki
24
nata ta ba ni nawa sannan kuma warwaraye guda goma sha
biyu, ta dauki shida ta ba ni shida. Da Anti ta tashi sai ta
dauki nata les hin, nawa kuma da ya ce ta ba ni sai ta ba wa
kannenta, haka warwarayen su ma sai ta raba wa kannenta,
kowa bibiyu. Ranar suna suka sha kwalliyar su da les da
kuma warwarayen. Da daddare bayan an tashi daga suna
Anti tana zaune a falo tare da su Farida ana tadin suna, da
irin hidimomin da aka yi, don Yaya ya kashe kudi a wannan
hidimar suna, tamkar sunan fari ba na biyu ba, ga iyayensa
da na Anti Maryam duk sun zo sunan daga Kano, amma da
la'asar duk Anti Maryam ta ba da mota ta ce yan'uwan Yaya
Sadik kowa ya koma Kano. Duk 'yan'uwan Yaya Sadik suka
koma Kano ba tare da ransu yana so ba, don sun zo ne da
niyyar sai washegari su koma.
Yaya Sadik ya shigo falon ya zauna ya amshi Saima
yana wasa da ita, sannan Nusaiba tana gefensa yana yi musu
wasa, ya ce "Maryam wannan Saimar llai za ta yi tsawo,
dubi yadda yatsun kafarta suke, ina jin sai ta fi Nusaiba
tsayi, ga shi za ta yi wayo, dubi yadda take bude ido kamar
ta yi wata guda da haihuwa". Anti ta yi murmushi ta ce "Ai
idan ta yi wayo ma ba ta yar a kasa ba, tun da gado ba
karambani ba ne, kyam da ya gaji mahaifinsa". Yaya ya yi
dariya, ya ce "Yanzu Maryam kina nufin ki ce a wajena
Saima ta dauko wayo, amma ina jin ana cewa wai maza
akwai mu da tunani da hankali, sannan ga jumirin daukar
wahala kowace iri ce, amma wayo da fasaha sai mace, don
haka ashe a wajen ki ta dauko wayo ke nan". Can Yaya ya
ce "Ina Rukayya kuwa, kowa yana zaune a falo ita tana ina
ne?". Anti ta ce "Tana baya wajen famfo tana wanke
kwanukan da aka ci abinci".
Yaya Sadik ya ce "Maryam yanzu Rukayya ce mai
wanke-wanke, ina Christy, ba don wanke-wanke aka dauke
ta ba, kuma ina biyan ta duk wata, mai ya sa ita ba za ta yi
25
nata ta ba ni nawa sannan kuma warwaraye guda goma sha
biyu, ta dauki shida ta ba ni shida. Da Anti ta tashi sai ta
dauki nata les hin, nawa kuma da ya ce ta ba ni sai ta ba wa
Kannenta, haka warwarayen su ma sai ta raba wa kannenta,
kowa bibiyu. Ranar suna suka sha kwalliyar su da les da
kuma warwarayen. Da daddare bayan an tashi daga suna
Anti tana zaune a falo tare da su Farida ana tadin suna, da
irin hidimomin da aka yi, don Yaya ya kashe kudi a wannan
hidimar suna, tamkar sunan fari ba na biyu ba, ga iyayensa
da na Anti Maryam duk sun zo sunan daga Kano, amma da
la'asar duk Anti Maryam ta ba da mota ta ce yan'uwan Yaya
Sadik kowa ya koma Kano. Duk 'yan'uwan Yaya Sadik suka
koma Kano ba tare da ransu yana so ba, don sun zo ne da
niyyar sai washegari su koma.
Yaya Sadik ya shigo falon ya zauna ya amshi Saima
yana wasa da ita, sannan Nusaiba tana gefensa yana yi musu
wasa, ya ce "Maryam wannan Saimar llai za ta yi tsawo,
dubi yadda yatsun kafarta suke, ina jin sai ta fi Nusaiba
tsayi, ga shi za ta yi wayo, dubi yadda take bude ido kamar
ta yi wata guda da haihuwa". Anti ta yi murmushi ta ce "Ai
idan ta yi wayo ma ba ta yar a kasa ba, tun da gado ba
karambani ba ne, kyam da ya gaji mahaifinsa". Yaya ya yi
dariya, ya ce "Yanzu Maryam kina nufin ki ce a wajena
Saima ta dauko wayo, amma ina jin ana cewa wai maza
akwai mu da tunani da hankali, sannan ga jumirin daukar
wahala kowace iri ce, amma wayo da fasaha sai mace, don
haka ashe a wajen ki ta dauko wayo ke nan". Can Yaya ya
ce "Ina Rukayya kuwa, kowa yana zaune a falo ita tana ina
ne?". Anti ta ce "Tana baya wajen famfo tana wanke
kwanukan da aka ci abinci".
Yaya Sadik ya ce "Maryam yanzu Rukayya ce mai
wanke-wanke, ina Christy, ba don wanke-wanke aka dauke
ta ba, kuma ina biyan ta duk wata, mai ya sa ita ba za ta yi
25
srla wanke-wanken ba sai Rukayya? Kuma da daddare baa bari
si ingari ya wayein ya sbith wanke"&) sbirde tdueb si nAiP
EW 6db. Anti- Maryaims tasco Yanzu Sadik ashe&yarinya tana
sin gabana ban isa na sa ta aikitayi min ba saika gerbaihaka ba, b kumauwanke wanker gani nanyi ya yi wa Christy yawa shi snuyangabna cenRukayya ta taya ta su wanke tare, amma in ba sh don rhakabastna lyaushe zan be Rukayya la,yi wanke- aamwankebuMaye Sadi YyaceNusaibanjecki ki(kira min
sen Rukayyaral baya kinji as aanu Gand stud Tambil sb arneng onYayagSadikya fararyi Wa AntiMaryam nasihalya ce bVn YMaryam wannan yarinyar Rukayyalamara tela handuh mu sludon kakasidan muka ciuamana sainAllah ya tambaye mu sb sranamgobebkiyama.irin rikon damuka yi mata Bayan/haka kin san marainiya ce, kumaokin san taña gun Inna Sa'a na smidaukontastas dawos wajensmug ba don koniai ba sai don ina vaurganinnza tanfiljin dadindžama arwaje na:shitya sa na karbe ta owawajen mahaifiyarta, donnAMabu Matýäm ki rinka kula da sdisyarinyar rian tamkar yatida zaikil kulaıda hya'yan cikkinki". 1sAntbitabdagoltasyb waiyaya Sadifo wani irin-kallo mai-kama i A" da charararanta aare/ta.ceWWai shin Sadimaiikake nufi ad ohe Kana nufirtabál nakula da:su Rukayya ne kamarlyadda iv syavkamätaiDoidaiskawaibyauvría ce makastanavyl min gnsjwankeǝwanke shi ne ká kesyin Wannan dögon sharhi?cb
6Ssm iewWaya yaıdaga hannuryartsayarda itaşya ce "Iha? abin 16lmakirgaskiyag nenaizwádánnán &kannenki me"m Ya/nuna su поb Aminajsyaroesl'Tb mai ya sarba.ki hada su kin ce sulyt/miki sy swankesWahiken su duka ba shi dai Rukayya itardaya dón ita Bai bass kanwar kibaceth Anti Maryam ta hau fada, whi ita kam slntv gajisdairin wannan abo don haka ma balza taAya baYaya Sadik ya maida ni Kano ita ta gaji da surutin nutane! Yaya ism Sadifyaled "Aikin san wanda ya kamataya bar gidan nan luba Rakayya/bay/rum.da ita nanygidan su ne" Ya yi tsaki Mts'. iv alYa buldeikofar dakinsi ya shiga sannah ya rufek sd 61 a5 26
99 Co song Sau Kope u! as in us 19qy KI CC
SV
62 BY igm iNens fanAntidta kama fada tamkar za ta tsega gidan,
OVAVAİDLA ZAY,DYDA WA LİdA Ai Ya san ita ma suna da gida, Kuma
il SeirdatyA (zAĜa tsakanins ila da nidwa zai bar gidan. Tạ yi uz fodara boriaisynxa, Sai da Wata Ranwas mphaifiyarta Raba ce"k 6l darah wadda lake yi mata biki ta leko daga daki ta ce "Ke
dai Maryam, ba ki,da ta ido. Ina cikin gidan nan za ki kawo
it eirin wannan srashin Junyar? In dai haka za kiyi mi gobe zan
ovdkoma. Kapo jn yaso ki,karaci rashin hankalin ki ke daya In
ox banndasashin hapkalinki,inshi Sadik yataso ke sai ki taso,
ba 70k ba,shi hakuri ba don a zauna lafiya? Ai
ovso gebs !ake wanke wkunya "Nan doi Baba Larai ta yj wa
sniAni da, ta kuma kashe fadand GASLEMLSW n29 nim
nA std an dai yi slyan kwanaki ana yin yar fsama tsakanin
BJI APIAMRYAm da Yaya Sadik a dalili na, daga baya suka
qទ SBAR C Eទ (ទេ qou វិมបCมs' W 1A៨B ន ន 8 edi bsys
*** *** plan 2py lows Engs
sW6 16MU sI6W iinA gw skgh gA ae 6 SVGY
lisWA Raen an kwana biyy da samun sabanin sy, Yaya A yİ 291
ninehiinb kooa England, pna gobe zajkona suna zauneshi
ua ena V mast issafin kudin celane desauran
sambitimornin sidARANIA PAAR ALLA ge masa su