Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 7
dakin cikin sassarfa. *** **** *** Ba bacci take ko tunani ba kawai 151 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ta yi kasala take ji a yayinda wayarta kukan da ta tanada don tunasar da me ita wani muhimmin abu. Har ga Allah bata tuna komai ba yau don haka da sauri ta janyo wayar ta duba ta ga mene ne? Cikan shekarar Ibrahim Balala wayar ke tuna mata kamar yadda ta tsara wa wayar ta tunasar da ita a duk karfe takwas na zagayowar shekarar. Ta riga ta tuna har jikinta yayi likis amma ta kasa dena kallon wayar ba don fuskar wayar wadda ke rubuta kalmomin sirrin da ita ta san su a matsayin tunin ba sai don kallon ranakun da suka wuce a baya takwarorin ranar yau wanda duk rintsi duk tsanani tana yin su ne da masoyi Bally a gefenta musamman ma ta karshe wadda ta zo daf da rabuwarsu, duk da kunci da suke fuskanta na iyayc bai hana su cin moriyar ranar da duk wani nau'i na so da sha awa ba. Tayi wa Bally komai a domin wannan rana kamar yadda shima yayi mata komai a domin hakan. Ta ji wata kewa da bata taba fuskantar irinta ba tun baya rabuwarsu. babu lambarsa a cikin way rta, amma kwanyarta na 152 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid haddace dasu bata san lokacinda ta ji tana lallatsa su ba har ta kammala jera su a fuskar wayarta amma ta kasa danna su sai shafarsu take cikin dafa-dukar fargaba da bege. "Reeda ba kiyayyar mahaifanmu ba ko ke na gani dauke da wuka kin caka wa hagun kirjina ya taho da zuciyata, ko kin saici goshi na kin harba wanda na san bani da tabbacin sama da nunfashi uku zai rage min, ina me tabbatar miki da cewa wadan nan nunfashi uku kacal za su yi miki son da wani masoyin ki me ikirarin son ki shekaru dari bai yi miki su ba. Baby na riga nayi miki son da ba zan taba kin ki ba...." Wasu kalmomi ne da Balala ya taba gaya mata a wata tuhuma da tayi masa na ko bi mahaifinsa ya dena son ta ne kafin su yi aure? Su ta tuno a yanzu take ganin lokacinda ya fade su a kan fuskar wayarta tana wani nishi na azabtuwar zuciya da bata san ya sata hawaye ba sai da ta ga saukarsu kan fuskar wayar. "Da kai na na gasa miki hanta da 151 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid kasala take ji a yayinda wayarta ta yi kukan da ta tanada don tunasar da me ita wani muhimmin abu. Har ga Allah bata tuna komai ba yau don haka da sauri ta janyo wayar ta duba ta ga mene ne? Cikan shekarar Ibrahim Balala wayar ke tuna mata kamar yadda ta tsara wa wayar ta tunasar da ita a duk karfe takwas na zagayowar shekarar. Ta riga ta tuna har jikinta yayi likis amma ta kasa dena kallon wayar ba don fuskar wayar wadda ke rubuta kalmomin sirrin da ita ta san su a matsayin tunin ba sai don kallon ranakun da suka wucc a baya takwarorin ranar yau wanda duk rintsi duk tsanani tana yin su ne da masoyi Bally a gefenta musamman ma ta karshe wadda ta zo daf da rabuwarsu, duk da kunci da suke fuskanta na iyayc bai hana su cin moriyar ranar da duk wani nau'i na so da sha awa ba. Tayi wa Bally komai a domin wannan rana kamar yadda shima yayi mata komai a domin hakan. Ta ji wata kowa da bata taba fuskantar irinta ba tun baya rabuwarsu babu lambarsa a cikinwayrta, amma kwanyarta na 152 Mafiyan Masoyа-2 Rahma Abdulmajid haddace dasu bata san lokacinda ta ji tana lallatsa su ba har ta kammala jera su a fuskar wayarta amma ta kasa danna su sai shafarsu take cikin dafa-dukar fargaba da bege. "Rceda ba kiyayyar mahaifanmu ba ko ke na gani dauke da wuka kin caka wa hagun kirjina ya taho da zuciyata, ko kin saici goshi na kin harba wanda na san bani da tabbacin sama da nunfashi uku zai rage min, ina me tabbatar miki da cewa wadan nan nunfashi uku kacal za su yi miki son da wani masoyin ki me ikirarin son ki shekaru dari bai yi miki su ba. Baby na riga nayi miki son da ba zan taba kin ki ba...." Wasu kalmomi ne da Balala ya taba gaya mata a wata tuhuma da tayi masa na ko bi mahaifinsa ya dena son ta ne kafin su yi aure? Su ta tuno a yanzu take ganin lokacinda ya fade su a kan fuskar wayarta tana wani nishi na azabtuwar zuciya da bata san ya sata hawaye ba sai da ta ga saukarsu kan fuskar w ayar. "Da kai na na gasa miki hanta da 151 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid kasala take ji a yayinda wayarta ta yi kukan da ta tanada don tunasar da me ita wani muhimmin abu. Har ga Allah bata tuna komai ba yau don haka da sauri ta janyo wayar ta duba ta ga mene ne? Cikan shckarar Ibrahim Balala wayar ke tuna mata kamar yadda ta tsara wa wayar ta tunasar da ita a duk karfe takwas na zagayowar shekarar. Ta riga ta tuna har jikinta yayi likis amma ta kasa dena kallon wayar ba don fuskar wayar wadda ke rubuta kalmomin sirrin da ita ta san su a matsayin tunin ba sai don kallon ranakun da suka wuce a baya takwarorin ranar yau wanda duk rintsi duk tsanani tana yin su ne da masoyi Bally a gefenta musamman ma ta karshe wadda ta zo daf da rabuwarsu, duk da kunci da suke fuskanta na iyayc bai hana su cin moriyar ranar da duk wani nau'i na so da sha'awa ba. Tayi wa Bally komai a domin wannan rana kamar yadda shima yayi mata komai a domin hakan. Ta ji wata kewa da bata taba fuskantar irinta ba tun baya rabuwarsu. babu lambarsa a cikin wayarta, amma kwanyarta na 152 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid haddacc dasu bata san lokacinda ta ji tana lallatsa su ba har ta kammala jera su a fuskar wayarta amma ta kasa danna su sai shafarsu take cikin dafa-dukar fargaba da bege. "Reeda ba kiyayyar mahaifanmu ba ko ke na gani dauke da wuka kin caka wa hagun kirjina ya taho da zuciyata, ko kin saici goshi na kin harba wanda na san bani da tabbacin sama da nunfashi uku zai rage min, ina me tabbatar miki da cewa wadan nan nunfashi uku kacal za su yi miki son da wani masoyin ki me ikirarin son ki shekaru dari bai yi miki su ba. Baby na riga nayi miki son da ba zan taba kin ki ba...." Wasu kalmomi ne da Balala ya taba gaya mata a wata tuhuma da tayi masa na ko bi mahaifinsa ya dena son ta ne kafin su yi aure? Su ta tuno a yanzu take ganin lokacinda ya fade su a kan fuskar wayarta tana wani nishi na azabtuwar zuciya da bata san ya sata hawaye ba sai da ta ga saukarsu kan fuskar wayar. "Da kai na na gasa miki hanta da 8 153 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid koren tattasai da karas da kayan kamshin da kike so don ki san ko babu me aiki zan iya yi miki me dadi don in har kina nan to komai ya dinga dadi kenan don dadin rayuwa dake" Wannan ne surutun da Farid ke yi a yayinda ya shigo dakin dauke da karamin tiren abinci me kafafun tebur dauke da hadin hanta da madara mai hadin kayan lambu da yayi wa Farida da kansa. Da alamar ya kammala shirin ofis tsaf abinda ya rage shine tai din da ya rataya a wuya ba tarc da ya daure ba. Yayi nasarar kawar da hankalin Farida cikin sauri da tsarguwa daga kan tunaninta amma ba yanayinta ba, musamman ma da ta kafar da hawayenta sai ta sami kafar da idanunta a kansa ba da kallon so ba sai da wasu manufofin daban. Tunda ta sami ciki Farid ya sauya ya zamo namijin arziki da biyayya da in za ta ajiye kara da wuya ya tsallake. Duk wani abu na faricikinta shi yake yi cikin rawan kai tare da yi mata alkawarin so da kauna muddin rayuwarsa, sai dai dafin da yayi wa zuciyarta har tayi tsatsar da ta samar da 154 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid hujin da soyayyar Bally ta yi amfani da shi wajen kutsawa cikin zuciyarta a matsayin sabuwa fil ya sa baya birge ta, hasali ma fata take ya bata mata ba kamar da ba, kamar yadda a yanzu ta sami idanun hango duk wani wallensa da fahimtar nufinsa na cewa ba yana yi mata wannan tarairaya ne dan so zalla ba sai don ta zamo irin matar da yake so wadda bata fita bata aiki a dalilin hutun ciki, abinda ta tabbatar ba zai dauwama ba muddin ita Faridar ba wadda aka raine ta da raunin da namiji ke zana wa rayuwa bace, don haka ta riga ta hasashi ranar da wannan soyayya za ta kare wato in ta haihu ta murmure ta so koma wa rayuwarta. Da wannan take kallon Farid a matsayin na miji me tsattsaura son kai. "Baki daure min tai din ba mana ko shi ma wani aiki ne na sauke miki?" Haka yace don ya katse kallo mara dalili da a zatonsa take yi masa. "Na gode da abincin hannunka na san zai yi dadi". Ta fadi tana kokarin janyo abincin zuwa ga kirjinta. 155 Mufiyan Masoyа-2 Rahma Abdulmajid "Bari na yi sauri na je ofis yau muna da baki babu latti" Ya fadi yana shirn daure tai dinsa da kansa. Ta matso ta kamo wuyansa ta janyo kusa da kirjinta don ta daure masa tai din. "Ni zan bai wa kaina abinci kenan yau ba me ba ni ? dakata ma kai ka karya?" Bai damu da kansa ba a wannan yanayi da Farida ta kawo shi kusa da ita da kanta. "Zan iya zama na baki in haka kika fi so" Tayi murmushi sannan ta sunbace shi. "Dafawar ma ta ishe ni-gata, ka je abinka Allah Ya bada sa`a, amma kafin nan sai na yi maka loma uku" Da kanta ta ba shi har lomar abinci hudu sannan ya sha kusan rabi na madarar ya sunbaci goshinta ya fice da sauri. Tayi shiru tana tunani ba tare da ta iya cin abincin ba, shin rayuwa tsakaninta da Farid ta fara zama tausayi ba soyayya ba a 15o Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid yayinda zuciyarta ta fara kagewa ga son wanda ba a sonta za ta sake son sa ba. Ji take kamar fa itace da laifi, amma kuma wani layi can a kwanar zuciyarta na tuna mata da cewa Farid din bai bar ta ta sake a soyayyarsa ba. Bata iya cin abincin ba ta dai shanye madarar dakyar sannan ta tashi ta bar dakin don sauya yanayi. Tana zaune ne a falon farko ta jiwo hayaniyar me aiki wadda cikin murdadden turanci take kokarin hana wani shigowa abinda ya ja hankalinta kenan don ta ji ko za ta iya wani abu, amma muryar wanda ake hanawar ce ta daki kirjinta inda ta tsinci kanta a tsaye ba da shiri ba. Balala ya bayyana yana me mata kallon kamar ya shekara tsaye, jikinsa ya yi la'asar yana kallon cikinta. "So da gaske ne kin kashe min nawa dan kin zo za ki samar da irin wanda kike so ya rayu ko? Kuma kina zaton ni din zan kyale hakan?" Ya soma matsowa cikin cizawa da matukar fishi.Farida wadda a yanzu ta juya 스 157 Mufiyan Masoya-2 Rahma Ahdulmajid zuwa matukar tsoro ta fara magana cikin in-ina. "Bally shigowar ka gidan nan bai kamata ba, nan gidan wani ne ka tuna babu" Ya fashe da dariyar haushi. "ke Farida ce kika san ma'anar ya kamata? Lokacinda kike kashe jininki jini na da ransa don yana jikinki kin tuna kamaci-kamata? A yanzu ne da kike ganin kin gama da tawa rayuwar za ki kafa taki yadda kika so? Bana jin zan bar hakan ta faru Farida" Faridar matsawa take baya a hankali yayinda shi duk da yana zuwa ne a hankalin amma ya fi ta sauri don har ya iso kusa da ita inda za ta iya jin nunfashinsa me cakude da warin kayan sa maye. "Bally shayc-shaye ka koma yi? Haba! Duk rayuwar da ka shiga a duniya baka sha komai ba sai yanzu? Bally kokarta ka fahimci abinda ke faruwa a rayuwarka ya yi nisa da dacewa" "Abinda nake son kararwa kenan, wato rashin dacewar rayuwata ta hanyar 1 k k y: da SC Ry ma 158 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid kashc ki na kashc kaina kamar yadda kika taba yin aniyar da baki cika mana ba" Tunda me aiki ta lura da sanayya da tsoro da ma yanayin dake tsakanin Balala da Farida ta yi sauri ta fice ta dauki waya ta kira Farid, wanda yake gaisawa da mutane a ofishinsu cikin fara'a da jin dadin yadda ya baro gidansa, don haka daga jin abinda ke faruwa bai kara kalma daya ba ya kwasa a guje sai cikin motarsa inda yayi mata jan sukuwa yana gudu yana tsige abubuwan da za su iya tankwara shi kamar tai da belt ji yake baya saurin isa har sai da ya gan shi a gaban gidansa, bai jira a bude masa gate ba ya fice daga motar ya bar ta a bude yana gudu taku daya zuwa biyu ya iso da shi falon. Wanda ya zata shi din ne wato Balala wanda a yanzu yana daf da shake Farida wadda take makyarkyata da yi masa magiya a yayinda shi din yake kuka. Cikin sa Farid yayi ya wawure shi yayi jifa da shi cikin kayan kallo. "Shege! Kai ne har cikin gidana? Yau zan nuna maka kai din ba kowa bane 2 4 159 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid a gidan wani..." Ya sake kai masa duka da iya karfinsa a yayinda Farida tuni ta shiga suman tsoro musamman da ta ga Balalanta cikin gilasan kayan kallo da suka fara tarwatsewa suna yanka shi. Farid ne ya jawo shi daga cikin kayan ba don ceto shi ba sai don ya kara masa duka, amma hakan ya ba shi damar tabukawa inda nan dambe ya kaure irin damben maza na kawo wuka, duk da Farid kan fi lahanta Balala wanda har yanzu da sauran maye a jikinsa. A wannan lokacin Farida ta fara dawowa hayyacinta inda take iya hasashen kisan kan da ke shirin faruwa don haka ta fara kokarin hana su da baki amma babu me sauraronta har zuwa lokacinda ta yi ta maza ta shigi Farid don ta janye shi amma aka yi sa`a Balala ya kawo masa wani duka da ya sauka a kan cikin ta abin da yayi kasa da ita a dunkule sannan ta fara zamowa sumamammiya. Ganin haka Farid ya kara zuciya ya dauko wata yankakkiyar gilasi zai buga masa amma hango Farida na kara yin kasa 1 160 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ne ya saki gilasin ya jc ya tallabe ta. Balala wanda ake damben da shi tuni ya girgije ya yi wo kan Faridar shima babu shiri. "Farida.. Farida.. Farida kalle ni Shine kiran da ya kaure a falon daga bakin mazan da kasa da minti daya suke dambe da junansu amma a yanzu cikin rikita Balala ne ya je ya debo ruwa ya kawo wa Farid yana yayyafa wa Farida. "Idan wani abu ya sami matata sai na ci namanka danye na rantse" Farid ya fadi yana kuka a yayinda yake shirin daukar Faridar wadda bata farfado ba. "Ka bar magana ka dauko ta mu je asibiti, in wani abu ya same ta ba zan kyale ka ba shege" Balala ke fadi a yayinda yayi gaba ya wangale kofa yana gudu. Farid dauke da Farida Balala ne direba suna gudu dukan su a iya tafiyar kiranta suke a mota a rikice suna hawaye. Har zuwa asibiti inda Balala ya faka motar ya fada asibitin a guje ya na ihu likitoci suka biyo shi da gado aka dauki Farida Sun zo juna kamar yadda iyayensu suka ki juna. Sai dai soyayyarsu tayi ragunta a gaban kiyayyar mahaifansu, gashi har a karon farko qiyayya tayi nasara mai karfi a kan soyayya wadda ta haifar da yakin basasar zuciya da ya janyo asarar duk abinda masoyan suka mallaka. Abin tambaya shine; wai haka soyayya za ta sanya ido tana kallon kiyayya nayin fata-fata da fadar ta? Mu kutsa cikin littafin Mafiyan Masoya don ganin yakin karshe tsakanin soyayya da kiyayya. MACE MUTUM MACE MUTUM BOOKSHOP Block J. No 121 layt uku, Bayan Gadar Yan Kura Kasuwar Sabon Gart Kanо 08063800300, 08064533577, www.manuwa.com ISBN 897898709-5 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 7 of 7