Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 7
kyawun gaske da kwalliya mai nuna amincewa da kyansa ya bayyana cikin dariya inda ya ambaci sunan Farida. Kafin ta farga Farid ne ya fara farga bai kuma bata lokaci ba ya zura idanuwansa da hankalinsa a kan saurayin abinda bai yi tasiri ba domin da fargar Fanda da dafe wa juna da runguma da 129 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid sukayi da yaron duk bai debe kifla ido uku ko ma biyu a idanun Farid da ya kasa Kiflawar ba sukutum. "Amm Fadli" Farida ta ambata yayin da za su dafe wa juna suna murna da dariya suka rincabe da turanci irin na kasar wajc. Farid a gefe ya tsinci kansa yana yi musu nisa ko dai da gaske kafarsa ce ke tafiya zuwa baya ko kuma jirin da ya karade murfin kansa ne ke nisanta shi da duniya dungum. Ba sai ya furta ba zuciyarsa da ta dabaibaye nunfashinta da kishi da isa na ta yi masa amon fadin lallai fa matarsa ce rungume da wani saurayi kyakkyawan gaske da alamar sun yi kewar juna. 'Amm Fadli rai kan ga rai. Lassbegas din ce ta 6oyc ka ba ko waya? Zo ka gaisa da mijina" Suka juyo duka da zaton za su ga Farid, amma babu shi sai a nesa yana tafiya a hankali.Farida ta kamo hannun Fadli suka bi shi da gudu cikin farinciki. 19 "Farid ga.... Farid ya katse ta da fişhi bayan ya 130 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid juyo musu a hautsine. "Na gan shi kuma nayi farincikin ganinsa" Ya juya ya sake barin su a yayinda Fadli ya ke kokarin mika masa hannu. Ganin haka Farida ta rikice ba ta iya cewa komai ba. Fadil ya zo kunnenta da rada "mijin ki kamar ransa a bace, je ki lallaso abinki in kun fahimci juna sai ki gabatar dani gobe mu hadu a gidan yayata" Ya katse mata duk wata dama ta magana duk da rikita ta hana ta ta cewa ya bigi kafadarta ya tafi da sauri. Farida ta tsaya ta dinga raba ido tsakanin Fadli da Farid cikin rikita da kin gaskata abinda take tuhuma, daga karshe ta yanke hukumcin bin Farid don bin bahasi. Can ta je ta sha gabansa ta tsayar da shi. "Me ya faru ne Baby? Wannan fishi na gaugawa haka?" Farid ya tsaya yana kallon ta da hayaki a bakinsa na hucin haushi "da kyau 'yar gayu! Baki san me уa faru ba ko? Ki rungumi katon saurayink 129 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid sukayi da yaron duk bai debe kiſta ido uku ko ma biyu a idanun Farid da ya kasa Kiftawar ba sukutum. "Amm Fadli" Farida ta ambata yayin da za su dafc wa juna suna murna da dariya suka rincabc da turanci irin na kasar waje. Farid a gefe ya tsinci kansa yana yi musu nisa ko dai da gaske kafarsa ce ke tafiya zuwa baya ko kuma jirin da ya karade murfin kansa ne ke nisanta shi da duniya dungum. Ba sai ya furta ba zuciyarsa da ta dabaibaye nunfashinta da kishi da isa na ta yi masa amon fadin lallai fa matarsa ce rungume da wani saurayi kyakkyawan gaskc da alamar sun yi kewar juna. 'Amm Fadli rai kan ga rai. Lassbegas din ce ta boyc ka ba ko waya? Zo ka gaisa da mijina" Suka juyo duka da zaton za su ga Farid, amma babu shi sai a nesa yana tafiya a hankali.Farida ta kamo hannun Fadli suka bi shi da gudu cikin farinciki. "Farid ga.... Farid ya katse ta da fishi bayan ya 10 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid juyo musu a hautsinc. "Na gan shi kuma nayi farincikin ganinsa" Ya juya ya sake barin su a yayinda Fadli ya ke kokarin mika masa hannu. Ganin haka Farida ta rikice ba ta iya cewa komai ba. Fadil ya zo kunnenta da rada "mijin ki kamar ransa a басe, јe ki lallaso abinki in kun fahimci juna sai ki gabatar dani gobe mu hadu a gidan yayata" Ya katse mata duk wata dama ta magana duk da rikita ta hana ta ta cewa ya bigi kafadarta ya tafi da sauri. Farida ta tsaya ta dinga raba ido tsakanin Fadli da Farid cikin rikita da kin gaskata abinda take tuhuma, daga karshe ta yanke hukumcin bin Farid don bin bahasi. Can ta je ta sha gabansa ta tsayar da shi. "Me ya faru ne Baby? Wannan fishi na gaugawa haka?" Farid ya tsaya yana kallon ta da hayaki a bakinsa na hucin haushi "da kyau 'yar gayu! Baki san me у faru ba ko? Ki rungumi katon saurayink 120 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid sukayi da yaron duk bai debe kifta ido uku ko ma biyu a idanun Farid da ya kasa kiftawar ba sukutum. "Amm Fadli" Farida ta ambata yayin da za su dafe wa juna suna murna da dariya suka rincabe da turanci irin na kasar waje. Farid a gefe ya tsinci kansa yana yi musu nisa ko dai da gaske kafarsa ce ke tafiya zuwa baya ko kuma jirin da ya karade murfin kansa ne ke nisanta shi da duniya dungum. Ba sai ya furta ba zuciyarsa da ta dabaibaye nunfashinta da kishi da isa na ta yi masa amon fadin lallai fa matarsa ce rungume da wani saurayi kyakkyawan gaske da alamar sun yi kewar juna. 'Amm Fadli rai kan ga rai. Lassbegas din ce ta boyc ka ba ko waya? Zo ka gaisa da mijina" Suka juyo duka da zaton za su ga Farid, amma babu shi sai a nesa yana tafiya a hankali.Farida ta kamo hannun Fadli suka bi shi da gudu cikin farinciki. "Farid ga.... Farid ya katse ta da fishi bayan ya 130 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid juyo musu a hautsine. "Na gan shi kuma nayi farincikin ganinsa" Ya juya ya sake barin su a yayinda Fadli ya ke kokarin mika masa hannu. Ganin haka Farida ta rikice ba ta iya cewa komai ba. Fadil ya zo kunnenta da rada "mijin ki kamar ransa a bace, je ki lallaso abinki in kun fahimci juna sai ki gabatar dani gobe mu hadua gidan yayata" Ya katse mata duk wata dama ta. magana duk da rikita ta hana ta ta cewa ya bigi kafadarta ya tafi da sauri. Farida là tsaya ta dinga raba ido tsakanin Fadli da Farid cikin rikita da kin gaskata abinda takc tuhuma, daga Rarshe ta yanke hukumcin bin Farid don bin bahasi Can ta je ta sha gabansa ta tsayar da shieeisg sk oN "Me ya faru ne Baby? Wannan fishi na gaugawa haka?da udad ss birs Farid ya tsaya yana kallon ta da hayaki a bakinsa na hucin haushi0a ilbe "da kyau 'yar gayu! Baki san me уa faru ba ko? Ki rungumi katon saurayink & 3 131 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ba a gaban wani saurayin ba ma a gaban mijinki na aure ki ce mc ya faru? Na dauko ruwan dafa kaina" Farida tuni ta rike kai na rikita ta saki ido a zare take kallon Farid. "Farid dawo da kanka ka kalli wanda kake cewa Kato...Wannan ba na miji bane Kawuna ne...Kanin mamana ne uwa daya uba daya...da ubana zan yi saurayi? Kalli kamanninsa da kyau in ka taba sanya hotona a zuciyarka kamar yadda kake ikrari wannan ba zai 6ace maka ba" "Sai me don kanin mamanki ne? Wane addini ko al'adar ne ya baki lasisin rungume wani na miji da ba mijinki ba" A yanzu Farida ta tabbatar itama ta zuciya don haka lallai babu kama hannun yaro fada za a yi wanda bai kamata ba don haka akwai bukatar ta fadi abinda ke ranta ta bar wajen don kada su tara jama'a ta matso kusa da Farid cikin yanayin yaki da aka saba ganinta da shi. "al'ada ta da addini na sune suka bani dama wanda bana jin mutum irinka 2 Mafivan Maxoya-2 Rahma Abdulmajid da bai san komai ba ban da son kansa zai sauya su Farid ka ji da kyau na yi duk abinda zan yi don mu zauna lafiya wanda a dalilin hakan na sauya daga akasarin Faridar da aka sani, amma ka sani ba zan sauya a 6angaren zumunci ta inda sai kai ne za ka shata min taswirar zumunta ba" Ta juya da sauri ta bar shi a wurin tsayc tana tafiya da sauri wanda duk wanda ya gan ta a yanzu zai san tana Farida Na`ibi ne. Farid ya jima tsaye yana huci da neman kara tabbatar da gaskiyarsa wa zuciyarsa amma hakan na kuбuccwa, tunda ya ji wannan saurayi dan uwan Farida ne wanda babu ko aure tsakaninsu ballantana soyayya. Jikinsa a sanyaye ya kama hanyar da Farida ta bi. *** *** *** Tuni ta isa masaukin su har ta sauya kayan bacci ta sha tambulan daya na tataccen lemon tsami da sikari don dawo da hayyacinta wanda, ya gagara ta shiga bargo ba don shirin baco ba sai don bai wa ko wane irin tunani dan ar ya kawo kansa. こ 133 Mafiyan Masoyа-2 Rahma Abdulmajid A karon farko kenan da ta kasa tokare tunanin Bally a zuciyarta. Ta fara da tuno lokacinda suka yi aurc da Bally suna cikin amarci amma ya amince mata ta je ta gana da mutuminda lallai son ta yake da aure ba ma dan uwa ba, kuma Balalan baya wurin, amma bai zamo wani abu ba.Hawaye ya tsiyayo mata ya bi har cikin kunnenta a yayinda ta tsuma a cikin tunanin soyayyarsu da Bally. Har lamari tana yanzu fa gaskiyar son sa, bata san dalilin da ya sanya ya бaббarka soyayyarsu ta inda zai yi wuya ta finku ba. Ta so a ce fadansu da Bally ya bar wata kafa da in aka share laifin da sukayi wa juna zai gogu, tsakani da Allah Bally ne na mijinda ya fi dacewa da ita, wayearsu da tunaninsu daya, matsayinsu daya har a rayuwar yau da kowannensu ya zamo talaka. In ka dauke suna da ya hada su da da Farid Ko salon tafiya basu dace da Farid ba, ballantana a zo kan mu'amala, tana jin labarin irin wannan aure nata ne a wasu litattafan auratayya da ta kan karanta wanda suke fitowa daga nahiyar Alricа, 134 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid wai amma ga shi a gasken ma ba a nesa takc gani ba a kanta take gani, daga aurensu da Farid zuwa yanzu yayi nasarar hana ta aiki da fita unguwar da babu shi, yau kuma ya saka dan ba wajen zana yadda za ta yi mu'amala har da 'yan uwanta maza. Duk da shigowar Farid fakin ta katse tunaninta tayi galabar kin kallon inda yake shi kuwa da ya shigo a hankali ya kara samin sanyin jiki da yayi arba da yanayinta na nutsewa a tunani da kuka. Bai taba shaida hawayen Farida ba tun da suka yi aure, tana taran komai a matsayin karamin gwagwarmaya shin yanzu gwagwarmayar aurensu ta fara zama babba ne a zuciyar masoyiyar tasa kuma shi ke jawowa? Ya ji ya karaya kamar yayi kuka, ya ji ya tsani kansa. Ba da zabi ba ya tafi ga inda Faridar ta adana fuskarta ya tsuguna ya kamo hannunta. "Am sorry! Ki yafe min...ba niyata na bata miki rai ba...ban san me ya zo kaina ba K kadan ba don jan aji ne ta ki 3 2 2 135 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid tanka masa ba sai don bata so fadan ya karc a nan, ta fi so abin yayi nisa ko sa rabu da mutumin da ta farga da cewa kafaici ne ya sa ta zaci tana son sa ba don ainahin so ba, mutumin da ta fahimci lallai ya tara makaman yakin kashe ainahin Faridar dake tattare da ita don halittar irin wadda yake so ba wanda take so ba. Hawayen da ya zubo mata yanzu na tsana ne da jin dama bai zo neman sulhu ba Farid ya fara kada kai na karin rikita inda ya yi maraba da kwallar da ta kwararo idanunsa. "Farida kada ki sa na kara tsanar kaina...Me ye amfanin motsina idan zan ci amanar zuciyata na sanya wadda na fi son farincikinta a kan nawa cikin bakin ciki...Farida kiyi hakuri ban san me ya shiga kai na ba amma ina so ki sani nayi hakan ne dan so ba don takurawa ba, ina yawan jin ban kai na same ki ba don haka ko mace 'yar uwarki ta kalle ki sai na ji kishi na ji kamar lokacin iya kwace min ke bai wuce ba... Ban san Fadli kawunki bar har sai da na shiga wadinda ko na sani dim e Matiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ba zan iya rike kai na ba" Ko da bata ji so ba ta ji tausayinsa ya kamata. Farid me jin kai wanda ke da raino da horo na cewa mace ce baiwar namiji ba namiji ba, ga shi a gabanta durkushe yana lallashinta da kuka, idan Bally ya durkusa ko yayi kuka a kanta ba zai kai na Farid tasiri ba kasancewar inda ya fito basu haramta hakan kamar yadda na Farid ya zamo shubha ba, amma ya tsallake bakin boda i zuwa irin nata yankin. Da kimarsa a zuciyarta tayi amfani ta rike hannayensa kam kam suka kalli juna cikin hawaye. "Bana so ka rasa ni Farid, don haka katangar da kake gina min ka dena don wallahi kofa ce babba ta ficewata daga rayuwarka" "Kawai ina haka ne don na sauya ki na zamo na mijin farko a cikin rayuwarki kamar yadda muka yi alkawari, don haka nake so ki zamo wata Faridar ba waccan ba" "sake wa zuciyata da kyautata min sune hanyar sauyana ba kuntatawa ba 2 |31 Mafiyan Masoya-2 Raha Abdulmajid Farid. Zamowa wata arida bai taso ba don a tsohuwar Farida ka gan ni ka so ni, ina jin inda ya kamata ka mayar da hankali shine zamowa na mijin farko a sabon tarihina, shine ma'anar sauya Farida a wurina, amma kana sanya wa in sallama wa abinda ba naso na sallama wa shine tunanin rayuwata ta baya" Ta fashe da kukan da ya ba shi damar rungumarta a cikin jikinsa yana fadin. "ba zan sake ba, zan yi kokari na mallaki zuciyata" *** *** *** A sabon filin jirgin saman birnin Alkahira suka yi transit na awoyi biyu a hanyarsu ta dawowa da ga yankin Dubai. Farid da Farida sun yi ran-gadi a fadin filin suna hira da sakewa har suka gaji suka tare a wani dakin sayar da gahwa akayi musu hadi suna sha. Farid ya tsinkayi wani tirare da Farida ke mutuwar so wanda suka nema a Dubai basu samu ba ga shi a wani shagon turaruka daura da su, ya ji bukatar 138 Matiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ya faranta mata rai ta hanyar ba-zata don haka ya mikc. "Bari na je na kama ruwa ina zuwa" "In ka dade zan shanyc Gahwarka" "Ki dai kurba ki bar min". Kamar wanda yake jira Farid ya 6ace shi ya bullo..... Saurayinda ya so Faridar a lokacin rayuwar mahaifinta amma Bally ya kasa shi. Yana rike da kwat dinsa ya iso mazaunin da Farid ya bari yana murmushi. "wata sabon gani...Farida dama zan sake ganin ki?" Tayi fari da murmushi na gane shi sannan magana "Ah! Ranka ya dade talaka na ganin ku?" Idanunsa basu sauka daga kanta ba "Irin wanda kuka yarda ya gan ku ba, ko kuma filin jirgi ya hada....Na neme ki bayan na ji duk abubuwanda suka faru kada ki ce nayi zumudi babu ko gaisuwa na damu da sanin ina kika shige?" "Tayi aure ne ga kuma miiinta a tsayc. Ko zan san kai wane ne?" و 139 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid Farid wanda ya bayyana rike da tirarc cikin faurarriyar fuska wadda ta razana Farida bai yi wani tasiri ga dan ministan wanda ya mike cikin murmushi ya mika masa hannu ba. "Wow! Kai ne wani mc sa'an kcnan? Bari na gabatar da kaina. Nine wani wanda ya so Farida da aure Allah Bai yi ba, Na kuma taya ka murna na samin wannan allura a cikin kogi...Ka kula da ita sosai saboda tana da taste, sannan akwai masu iya jiran ta da iya kwanakin rayuwarsu don haka 'yar karamar ajiya in ka yi za su dauka" Ya juya ya bar wurin ba tare da ya nuna damuwarsa da rashin ba shi hannu da farid bai yi ba. Farid ya ajiye tiraren a hankali kan teburin gabansu yana yi wa Farida wani kallon takaici na da da inda zai daku da ya daka. "wannan ma kawunki ne shi ma?" "kada ka dora laifin ganinsa a nan a kaina, nan filin jirgi ne da kowa kc iya zuwa ba gidanka ba Farid, sannan Kona 140 Mafivan Masoya-2 Rahma Abdulmajid fuskata ya rage kayi don kada a gane ni wanda hakan ma bana zaton za ka yi nasara don na jima har takuna ana bibiya a duniya ba za ka iya nasarar boye ni ba" "Baki bani amsata ba" "Ya riga ya baka, me kake so ka ji a bakina?" "Ina son in ji dalilin daga dan kaucewata har kin sa wani a muhallina" "Ban da wani dalili da zai zama laifi Farid baka kama ni a me ha`inci ba don Allah ya ishe ni kada ka sa mu bar wasan kwaikwayo a fadin filin nan" Ta mike ta bar wurin. *** *** *** Kowa zai iya farga da zaman tinkiyar da wannan ma'uara suka samu a tsayin tafiyar tasu daga Cairo zuwa gida Najeriya. daga cikin wadanda suka yi saurin janyo zaren Mahdi ne wanda ya dauko su daga filin jirgi zuwa gida da a iya tafiyarsu ta mintuna arba'in da biyar yayi duk kokarinsa a vaye wannan zaman doya da manjan cikin barkwanci, amma 1-11 Mafiyan Masoya-2 Ruhmu Abdulmajid abin ya ci tura har aka isa gida inda duk abincin da ya sayo ya tara musu na alfarma Farida ta ce tana ciwon kai ba za ta iya ci ba ta shige sashinta ta bar su da Farid a mazaunin cin abincin. "Wannan nc abinda ya faru?" Mahdi ya tambayi Farid din bayan ya kammala ba shi bayanin matsalar da ta kunno kai tsakanin sa da Farida.Sanin tambayar ba ta neman amsa ba ce hararsa Farid yayi ya kawar da kai. "Ban da abin cewa sai ka dauko ruwan dafa kanka, domin gaskiya daya ce Farid, na lura da ba za ka taba zamowa dataccen abokin zama ga Farida ba, ke nan ba jimawa za ka kyatta ashana a kan auren ku ya kone kurmus...Farid zan iya tuna lokutan da na sha gaya maka cewa Farida ba tsararka bace, amma soyayya da Karancin kalmomin bayyana maka manufata suka sanya kayi galba a kaina, ga shi abubuwanda nake hange na faruwa da gaske. Farid kana jin rana tsaka za ka auri baturiya ka mai she ta bahaushiyar matar da kake mafarkin mallaka? Idan amsar 142 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid itace ba zai yiwu ba to na Farida ya wuce haka. Farida ba baturiya ce kawai ba, wata babbar mace ce da ta taba zamowa shafin farko na jaridun kasar nan da ketare wanda a ganina ba karamin sadaukarwa tayi maka na tayi shigar burtu tana yawo da kai kwararo-kwararo ba tare da duniya tayi muku ca ba. Matarka na da kyau, usuli da kudi da suna da baiwar kwanya da maza da mata ke kwana da begenta, ina wannan zai zamo laifinta muddin kai lokacinda kake kwana da begenta tana auren Balala shi bai ga laifin matarsa ba? Ji nan Malam, duk kwanjin soyayya bai kai karfin dabi'ar dan adam ba balle ta canja shi, ballantana ma soyayyar Farida gareka wanda a iya sanina kara ce da karramawa amma ba soyayyar daga kai sai kai ba. Idan har za ka ga Farida da kanin mamanta ka yi fishi, tsohon saurayinta ya zo kayi fishi, to ka shirya mutuwa domin tsohon mijinta wanda ya kira kansa a namijin farko a rayuwarta na dauke da hoton rayuwar tasu ta farko da bana jin ka bata dama tayi irin kwana wannan hoto da kai, da shi yake こ 143 Mufiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid yakc tashi a bisa kirjinsa...Idan za ka zubar da makamanka tun kafin su yi maka illa ka rungumi zaman lafiya da Farida tun tana kusa da kai kafin tayi maka nisa ka ciza yatsa bisimilLah" Ya mike a fusace ya bar falon, Farid na zaunc a wurin tamkar mutum-mutumi idan ma a bige yake to bayanin Mahdi ya farfado da shi, muddin Mahdi ya gaya masa bai yi daidai ba a abu ya kan yarda don imani da cewa kallon Mahdi gare shi kallon alumma ne a gare shi. Ya mike cikin rashin sanin abinda zai yi banda zuwa lallashin matarsa Bai ga Farida a daki ba amma ya ji kakarin amanta a bayan gida don haka a tsorace ya banka kofar ya fada. Tana sunkuye a kwanon bayan gidan kamar za ta amaye hanjinta. Farid ya riko ta a tsorace. "sorry lafiya? Me kika ci Me ya same ki?" Ta dago ta dube shi idanunta na nuna jigata kamar wadda ta sha barasa tana nishi dai-dai amma ta ki amsar tayin zuwa 144 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid jikinsa da yake yi mata. "Ка rоkar min Allah kada Ya sa zatona na ina da cikin dabba irinka ya tabbata, idan ko ya tabbata to kuskurc ne da dolc a yi hanzarin gyara shi" Ta tunkude shi gefe ta fice daga bandakin ta fada dakinta ta kulle. Farid tsaye yana jin tafasa a zuciyarsa na wulakancin Farida, amma can ciki yana jin wani fata na farinciki in ya tuna maganar ciki da Farida tayi. 1A5 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid GOMA Bally yana ta sauri ko a jikinsa za ka iya ganin rawar jiki na son ya isa ya kafa wayar a kunne yana tsallaka titi. "Baby ki daure gani nan na kusa isowa. Yaya kike ji yanzu?" Farida kanne a jikin wayar tana dariya tana gwalo amma ta kanne murya. "Wash! Bayana Bally Baya na Ta katse wayar tana dariya. Ta yi mata gwalo. "Yanzu za ka iso gidan ba na ce kada ka fita ba ka fice?" Suka taka birki shi da wata mota a lokaci daya shi da kafa motar da birki, amma bai kalli direban motar wanda cikin haushi yayi masa alamar zagi irinna turawa da yatsar tsakiyar hannu wanda ke nufin ass-holc ya janye motarsa ba. Shi kuwa ya fada layin gidansa da gudun da bai dakata ba har sai da ya zo ga kofar barinsu ya sa mukulli ya bude ya fada cikin falon a tsorace yana ihun kiran Farida wadda a 140 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid zaton sa yanzu ciwon nakudarta ta kara ta`azzara ne har ba ta magana don haka bigewar da yayi da bango bai ji ba a yayinda ya wuntsila zuwa hanyar dake sada shi da kicikin da dakin kwanciyarsu. Ya ci karo da ita tana Karasowa dakyar, amma ba don ciwo ba sai don nauyin cikin da kuma nauyin faffadan tebur me taya da take turowa dauke da katon kek an zagaye shi da sunansa da kyandura inda a gefe guda aka rubuta Happy Birthday/Iappy Anniversery. Ta dada foke muryarta tana rera masa wakar barka da haihuwarsa idanuwanta a kansa cikin kallo na tsananin Kauna da murmushi. Ya tsaya cak shi da duk wani motsi nasa ciki da waje ban da kallonta da yake, tun yana kallon mamaki har ya so yayi mata na haushi wanda kallon so ya yi maza ya maye gurbinsa. "wannan ce nakudar taki Reeda?" Ta kamo hannunsa ta sanya a kan wukar tana gigara kek din ba tare da ta dena rera masa wakar ba shi kuma bai iya dena duban ta ba. Ta vallo kck din ta zura 지 147 Mafiyan Masoyа-2 Rahma Abdulmajid masa a baki, babu musu ya gaftara sannan shi ma ya yanko ya cusa mata a baki. "Kin ce za ki yi min abin mamaki, kuma nayi mamaki Reeda, amma don Allah ban da irin wannan a nan gaba, duba halin da kike ciki, da wannan katuwar ajiyar za ki soya kek? In kika ji ciwo yaya za a yi na ci?" Bata tanka shi ba ta fara magana. "Kai ne abu me dadi na farko da ya sami rayuwata. A irin wannan ranar aka haife ka. A rana me kamar ta yau muka fara haduwa, in baka manta ba a bakin ruwan Tsubirin Mayami kana bikin cikan shekarar ka kai kadai duk da zagaye wannan ruwa da `yanmata mafiya kyan zubi a duniya ke yi suna shan iskar dana tarkon da aka ce cikin maza dari dakyar ne biyu basa fadawa, sai na hango ka a matsayin dayan da ya tsallake tarkon su yake kallo na. Daga lokacin ka dana tarkon da nake murnar jin ba karamar nasara bace fadawar zuciyata cikinsa ba" Ta ture teburin gefe inda ta shiga jikinsa ta gefe don kada su matse cikinta 148 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid na watanni barkatai. Ya tarbe ta cikin wani yanayi na rasa kalmar da za ta bayyana shi baya da kalmar Ina son ki Farida da yake rerawa, iyaka ya rufa tafin hannunsa a kan kumatunta don dafe kunnenta acikin bugun zuciyarsa. Ta ci gaba da rera wakar barka da shekarar cikin murya me ratsa zuciya Bai amince da tashi daga wannan bacci ba duk da bai san mafarki yake ba, amma muryar da ke kara kusantar da shi ga rayuwar ido biyu ce ta sanya ya bude ido a kan mamakeken farin gadon inda cikin lokaci guda ya gane lallai ya rabu da wancan rayuwar ya iso wata wadda ta tabbatar masa da muryar da ke rera masa wakar murna da cika shekarun haihuwa ba ta Farida bace ta Hasiya ce 'yar kanwar babansa da yake gidansu a yanzu tun bayan shigansa rayuwar shaye-shaye da tambadar tunanin Farida. Asiya се yarinyar da bata yi saurin fada wa son sa ba sai bayan ta ga irin soyayyarsa ga Farida ne ta ji sha'awar saminsa a Kuma bata matsayin rabautar soyayya. 149 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid bata lokaci ba ta narke a son sa, abinda mahaifiyarta ke mara wa baya ko a samu yayi sanadiyar ficcewarsa daga kangin Farida. A yanzu itace tsaye a kansa da kek tana yi masa wakar da ya zaci Farida ce, sai dai nata kek din a hannu yake ba teburi ba kamar yadda bata dauke da ciki. "Me ya sa kika tashe ni Asiya?" Ya fadi da iya takaicinsa. Ta gurguso zuwa gefen gadon ta zauna tana yi masa murmushi. "Ba bacci kake me dadi ba shiyasa na bukaci tashin ka zuwa ga rayuwa mafi dadi wato ta tuna ranar haihuwarka" "Ni nace miki bana jin dadin bacci na?" "Sam ni na cc, domin na kasa kunne na ji kana ta rera surutai da son wadda ta riga tayi nisa da kai Ibrahim... Farida ta 双 bude sabon shafi a rayuwarta har ta farа cin moriyarsa kamar yadda ka ke fadi a mafarkinka cewa tana da ciki, lallai tana da ciki amma ba na shafinka ba, na sabon shafinta wato na mijinta Farid da...." Da fari tunda ta fara fadin ta ji 150 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid abinda ya ke a mafarki sai ya kawar da kai cikin kunya da yake, amma kalmar Farida na da ciki ta kawar da duk hakan don bai jira jin na waye ba tunda ya san ba nasa bane, yayi ta kakkausar juyowa amma bai katse maganar Hasiya ba sai da ya mike a rikice har ya tankwabe mata kek ya zube kasa ya fashe sannan ta dauke wuta. Bai ko kalli inda take ba ya shiga kwabar kayansa ya sauya. Itama ganin fita zai yi kuma cikin fishi sai bata bi hakkin kek dinta ba sai tambayarsa tayi. "Ina za ka?" Ya juyo cikin kallon zakoki. "Kina nufin baki san inda za ni ba? To-zan je rayuwar Farida wadda ta bata min tawa take son gyara tata. Kina nufin Farida za ta kashe min da ta raya na wani?" Bai jira karasowarta ba ya ture ta tunda ga nesa sannan ya fice daga

Chapter 6 of 7