Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 7
da na ke son sayarwa har aka samar da wadda ta fita wanda na san ba G Hadi ne suka samar ba su ma sayowa suka yi don su karya ni. Farida bamu hankalinki koda na dan lokaci ne sai a gama wannan sannan ki zo da duk irin tuhumar da kike son zuwa da ita. In b haka ba Farida kun 6annatar da makamashin k mfaninmu da yawa ta inda ba zamu iya faukar hasara ba...In aka 5 و 53 Mafiyan Masoya-2 Rahma Ahdulmajid same ni da laifi ba zan iya biyan wannan diyya ba" "Don haka ne nake cewa ka nemi Wilson ka ba shi hakuri ka mallaka masa ofis tunda ni ban iya ba, ko kuma nawa yayi tsarki da yawa tunda ba zan iya kifar da rai ba" Ta juya ta fice yana kira amma bata juyo ba. A gajiye ya kunna tabarsa ya dubi matarsa da ta zauna a kujera me fuskantarsa cikin hucin fishi. "Da baki mare ta ba, ba a magance matsala da irin su Farida da hannu sai kace 'ya'yan tsakiyar gari...bana bukatar karin abokan gaba...." "Ta ban haushi ne, amma ka san za ta dawo babu fishin da za ta iya yi da kai" 4 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid BIYAR Richard ya dubi Wilson sannan ya mayar da idanunsa kan tarin hotunan dake hannunsa "Zai yi barin kudi kada wannan bayanai su fito,don haka daga kwabo zuwa taro har Dala na wannan kudi naka ne, kuma don kada yayi wani tasiri a gaba bayan ya gama kashewa din zamu fitar da su, wannan ne zai kammala fitar da shiyar kudina dake hannun Ibrahim Hadi yaro me kwazo" Wilson ya karci kasumbarsa. "kafin na je aski Oga baka ganin wannan cacar za ta karya Hadi da Na`ibi ta inda ba za su sake tashi baa karo na karshe, Lokacin da akadiba din yayi ne ko kuwa idan lokacin bai yi ba kuma haka ta faru kai da me za ka tsaya? Ko an sami sabbin kamfanonin bayar da hayan yara ne?" Rchard yayi murmushi. "Ko daya na ma gama bayar da hayan yara. So nake ma a yi bikin yaye ku ta wannan hanya... Ba an ce ka manta tsarin ba, an dai sami ka in abubuwanda suka 55 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid sanya komai ya zo mana gidan sauki ne. Ban da abinda zan iya godewa irin soyayyar Balala da Farida wadda ta zo ta rage wa burina tsayin shekarun cika da kuma saukaka min hanyoyin isa gare shi. Gaskiya na ji dadin wannan soyayya .Kamfanin Hadi da na Na`ibi duk sun tashi aiki domin suna dauke da dimbin bashin da in suka kara wasu taki a wannan yakin kamfani da suke duka za su durkushe, abinda yasa suka zaku kowanne ya kawo karshen daya kenan ko ya fuskanci farfadowarsa, wanda ni kuma ba zan bar hakan ta faru da wuri ba don faduwarsu ita ce za ta kawo jinginata a jikinsu da jinginar yarana. Ka dubi duk inda kake son mallaka a kamfanin da kayi aikki ya kusa zama naka,. Don fadan kuruciyar da ake ya gama karya ginin guda biyu. Ni ko yanzu na gama tashi da hannayen jarinda Dan Hadi ya sai min, kawai `don kada ya dame ni ne nake son ya kwanta, kuma ku ma ku yi naku `yancin ba a kudina ba" Wilson da Merry suka yi dariya har da tafa hannu. Merry tace. "amma sir ni ta ina zan y nawa yancin?" 56 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid Ko kallon ta bai yi ba. "Za a biya ki la`adar ki ne da abu biyu. Daya shine ramuwar da kika jima kina neman yi a kan kawarki Farida, sai kuma kason da Ibrahim zai biya na batancin da za ki yi wa Na`ibi wanda ko sisi ba zan dauka ba naki ne dukа" Ta tashi tayi tsalle duk suna kallon ta suna dariya. "Master ka ce ka yarda cikinnan da na 6oye na Na`ibi ne?" Ya gyada kai. "Shaidar DNA da likita ya kawo min ta tabbatar da haka, kuma hotunan da muka sanya camera tayi muku zasu wadatar, muddin ba zasu 6ata miki suna ba" Ta girgiza kai. "wane suna kuma ga kudi?" Wilson ya mike yana sosa kasumba ko kallon Merry baya yi. "in irin wannan ta samu dole na yi askin Kasimba" Duka suka mike. "Ban da fita dai Wil. Karfe uku jirgink a zai tashi don haka, karfe daya ka zamo ikin shiri na batar da kama" 57 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid Suka watse daga yar farfajiyar shan iskar Cikin fara` a *** *** *** Karfe biyu da rabi na dare Richard da Wilson suna zaune cikin zungureriyar motar suna shan lemo a dakin shakatawar cikinta. Bai kalli Wilson ba ya mika masa takardu "Yanzu ka koma ainahin sunan ka Dimetri. Ka ci gaba da irin rayuwar da ka zaba a a kasar tsibirin Thaiwa. Nan a hannunka akwai takardun Acс na inda Na`ibi zai dinga zubo kudi" Wilson bai ji wani abu sabo ba don haka ya shafi kasimba. "Yaya za a yi da Merry Master? Gaskiya na ki jininta Ya dauko kofi tafasasshiyar giyar ya dan tsotsa. "Ni ba kin jinin ta nayi ba, amma na zargi kada barinta ya zamo wautar farko da zan yi wa aikina. Don haka da ta gama aikinta za ta ci dukiyarta na sati sannan ta wuce inda babu me sake ganinta" Suka dubi una shi da Wilson inda ya sa yatsunsa a kafafen hancinsa ya toshesu, Mafiyan Masoyа-2 Rahma Abdulmajid wanda alama ce ta cewa zasu kashe mutum wato rasa nunfashi, wato kashe ta za su yi. Wilson ya gane karatun har da tintsira dariya asıri "Kenan ya kashe ta don ta tona masa *** *** *** Farid tsaye yake da a tsakiyarsu, amma ganin yadda karan ya kaure sai ya koma gefc ya zama matsoracin dan kallo. Ba dole ne Farida na da gaskiya a tata muhawarar ba, amma shi dai ya fi yarda da maganganunta da hujjojinta. "Ke wace irin yarinya ce da kawai daidai ake cewa kin yi ki amsa, amma ba zaki taba amsar kuskure ba? Me zai hana ki amince da cewa kin yi mubazziranci da kupi a wannan yakin kin sanya zuciya da fishi da yawa wanda shine ya janyo mana wannan asarar?" Farida ta cakuda kanta ta saki ta kama zagaye ofishin cikin fishi. "Saboda a wannan yakin ne har dan da yake jinin zuciyata an kashe min balantana wasu milyoyi da ba a jin za su taba iya tunanin sayensa, wanman sunansa 59 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid fishi ko hankali? A wannan yakin na rasa komai da nayi mafarkin mallaka saboda abinda ba inda ya shafe ni sai kai Father...Duk da haka ban yi kasa a gwiwa ha na zo baka lokaci na don kada ka rasa naka abinda ka fi ganin mutunci....Ina jin daidai da rana daya na cancanci a ce min son barka maimakon yawan tono laifuka na ko da na rana daya?" Na`ibi yayi dariya wadda ta nunfashe ragowar hayakin tabarsa. "Na ce miki son barka Farida saboda kin karar da asusun ajiyar kota-kwana kin karar da ajiya maganin wata rana na ofishina, kin karar da baital malin zahiri ta inda ga duka na nan bani da wata garkuwa da za ta tare shi, in na ga na kai labari to mu`ujiza ce ba aikina ba...Wannan zan godewa Farida?" Farida tayi dariya ta dawo gabansa. "Ba shi za ka gode wa ba, bincike za ka yi a kan yaya aka yi karen ka ya bar bayanka ya je yana tona ka? Me yasa baka son ganin laifinsa hasali ma tsoron sa ka ke ji Father, Wane sirri ne ya sa ya fata, baka ganinsa sai dai ka ji asirinka a wajc? Na san Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid a iya aikin mu wata takwas ni da team dina babu inda muka yi abinda ba a taba yi ba a kamfanin nan...Wilson ya taba dilmiyar da asusu uku don a kayar da Hadi da Messi lokacın ina karatu wanda bayan sun zama tarihi kadan ka zama tarihi baba da badan na dawo ba...Amma in ban manta ba har bikin cika shekara ka shirya masa a Bon....Amma nawa ya zama najasa wadda ta ma hana a duba me ya jawo ta...Ka bincika Father, in har ka gano yadda aka yi cinikin Screen wanda kai da Wilson ne kuka sani ya zamo matsala a yanzu... Tabbas na gane cewa ban cancanci godiya ba. Kafin nan na ajiye aiki zani hutu" Ta juya ta kwashi wasu takardunta daga kan tebur ta kama hanyar fita da sauri. Farid ya bi ta da kira da sauri amma Na`ibi ya kwalla masa kira. "Bar ta ta je na gaji, zan rike aikin da kaina...Je ka ka gaya wa Sakatariya a hada min meeting da daraktocina da sashin ود shara`a" Jikinsa a sanyaye cike da nemar damar magana ya fita isar da sako. 61 Mafiyan Masoyа-2 *** Rahma Abdulmajid *** *** A dakin taron Naibi ya zama dan kallo inda manajojin da lauya ke bugawa kan matakin dauka. Farid wanda ya zama sakataren Karfi da yaji kwafar wa Farida duk abinda ake yake yi ba tare da ta sanya shi ba. Babban lauyan ya gaji da karakaina da manajojin ya mike ya dubi Ma'ibi "Ranka ya dade. Hanya daya ta kubuta daga wannan annoba itace, a nemi kotu ta gaggauta samun mu da laifi mu biya diyyar nan, za mu yi haka ne ta hanyar amincewa da laifinmu da neman sasantawa ba tare da ja ba. Lallai jan wannana shari`ar kamar yadda ma`aji ke hanga zai iya sayo mana lokaci har mu juya kudin da muke da su a sami riba sannan mu biya diyyar, amma kada a manta, zamu biya diyyar dai a karshe wanda watakila ma a lokacin da za abukata kudin basu dawo ba, sannan jan lokacin ya jawo hankulan kafofin yada labarai kan lamarin wanda asarar da zai yi wa sunan kamfanin nan, bana jin wani kudi zai iya sake sayo masa" Kafin Na'ibi yayi magana Manajan kudi ya tsomo baki yana yunkurin fishi da 62 Mafiyan Masoya-2 son ci gaban musun. Rahma Abdulmajid "Amma kada a manta abinda muke da shi ranka ya dade, in har muka zare muka biya wannan diyyar aiyuka za su tsaya cik, sannan akwai yiwuwar mu kasa biyan ma`aikata na tsayin watanni shida..." Na`ibi ya daki tebur cikin fishi. "Solomon, nine a kan gaba ba ma`aikata ba, idan ko nine a kan gaba to sunan kamfanina ne zai zo farko kafin yadda komai zai gudana...muddin babu wata shawara da za ka kawo da za ta tsirar da sunan kamfanin nan daga durkushewa, to saki kudinnan" יי Ganin inda hankalin me gayya ya fi tafiya ne ya bai wa sauran manajojin damar magana inda manajan talla ya fara da cewa. "A na iya rage yawan ma`iakata don tsuke bakin aljihu" Farid ya sako baki a yanzu ganin cewa an dawo inda Farida ke son a je. "Ko kuma a maye gurbin wasu ma`aikatan da kananan injiniyoyin da suka yi aiki a kamfanonin sadarwa, suna nan birjik suna neman aiki, ina ga idan muka yi haka sannan sashen talla ya samo mana 63 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abhdulmajid wasu kana nan kwangiloli da a da bama karba zai rike mu matuka har watanni shida da nakc ga maganar ta mutu kamfani ya koma komadarsa" Na`ibi ya mike yana duban sakatarc. "Tattara shawarar lauya, da ta Farid da ta Otimi ka baiwa head of staff a fara aiwatar da su cikin gaugawa" Ya sake duban wani saurayi dake tsaye bai ce uffan ba can kusa da kujerarsa. "A binciki ta inda aka sami gurfataccen screen dinnan da yadda aka yi batun ya fita ta wani salon binciken daban, bana son wanda security din mu ke yi. Kowa ya tafi" Suka tashi simi-simi daga dakin taunawar suna ficewa *** *** *** Balala yana tsaye yana duba kwalliyarsa wadda komai banda hular malafa fari ne kala jikinsa. Waka yake rerawa don murna. "Master ina za ka ne haka? Ya kmata kafin a shakata a bamu ladan taya murna ko Katar mu je" o4 Mafivan Masoya-2 Rahma Abdulmajid Balala yayi dariya. "Zan je ganin idanun me asara ne Farida wadda ta zaci bata kayuwa, ko yaya za ta gan ni yau? Batun saka muku kuwa kada ku ji komai, yanzu masassara Na`ibi ya soma, da ya kai kasa warwas zan daďada muku" Ya juyo ga yaran ya dubi wani me murmushin. "Nabigator, ina GPS ta hango maka Farida?" Yaron yayi dariya. "ai da ta fice daga ofis yanzu haka bakin ruwa ta je tana jefa duwatsu." Balala ya daga musu hannu. "sai na dawo" Ya fice yana fito, suna binsa da kallon dariya. *** *** *** Tunda Farid ya fice ofis Farida yake kira a waya, amma ta ki samuwa, da alamar ko bata kashe ba ta katse wayar daga shigowar kowane kira, idan tayi irin haka to bava tababa ta tafi gindin ruwa ne huce haushi don haka ya karya kan motarsa don 2 65 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ya cin mata. Tana tsayc tana sarkafa sandar kamun kifin a cikin ruwa ba don ta kamo komai ba sai don tayi wasa ta sassauta wa zuciyarta. Ta ji taku, kuma ta raya wurinta ake zuwa, amma kunne ta bayar bata juyo ba, mutane da yawa zasu so sanin inda take kuma su zo, Farid, babanta ko lauya duka zasu so ganinta bayan ta huce, kuma daya cikinsu take zato, amma kusan isowarsa bayanta sai ta ji gabanta yayi mugun faduwa bayan ta shaida takunsa, takun da ba za ta taba mantawa ba don yana cikin abubuwan da ta fi so a ilahirin jikinsa. Kunya ko nauyi ko kokarin boye yanayi kowanne na iya zamowa dalilin kin juyowarta, amma tana ta zumudin ta ji abinda ya kawoshi watakila hakan ce ta sa take jin ya dade a tsayc ko kuma dai da gaske ya dade dinne bai ce mata komai ba sakamakon kallon da yake yi wa Faridarsa a wurin da suka saba kasancewa tare a lokutan bakin cikinsu tare. Ga shi yau Farida na tsaye ita kadai kuma shi ya iso ba da niyar ya taya ta bakin ciki ba sai don ya kara mata...Me yasa Farida ta zabi wannan wuri? Ya ji yana tambayar kansa maimakon ya 66 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid amince da karaya da sabon yanayin da ya sami kansa na tausayi da so. "Baka ce min komai ba har yanzu" Ta karya bille tayi magana ba tare da ta juyo ba, a yayinda ta ji alamar kamar yana shirin juyawa ya koma. Yayi karfin hali ya tsaya ya furta daya daga cikin kalmomin da ya tsarasu a gida cikin karsashi don ya gaya wa Farida, amma gashi yanzu yana zakulo daya dakyar yana fadi babu dandano. "Na zo ne na yi bikin daddadan rana ta ta yau a bakin ruwa shine na same ki a wurin, zan koma don kada ki bata min jin dadina da ganin fuskar ki" Sai da ta lumshe ido na raďadin kalmomin sannan ta juyo tana me saurin aro murmushi kan fuskarta. "Ni kuwa ka ga bakin ciki nake, amma juyowa na kalli fuskar me hasara zai iya sanya ni farinciki" "Farida kenan! Yau fariya ba za ta kara miki komai ba sai kama da mahaukata. Farida wannan ne irin duka na guda daya da nake wa masu giggiwa irinki, na san indai da kwankwaso ake yunkuri to na karya naki P 67 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid da wuya ki sake tashi" "ka ji inda za ni sabon shiga...da za ka gyara ka ce sojan haya sun karyani da na fi jin dadin zancen don haya kayi a zo a taya ka fada da Farida wanda wannan kadai ya isheni shaidar faduwarka don kai kanka ka yarda ba za ka iya karawa da ni ba sai da agaji. Karin haske gare ka shine masana irinmu sun san ko me babban jari irin Mansur Na`ibi ya hayi fasahar da tayi wannan aiki naka zai iya karyewa warwas ballantana 6eran masallaci irin kamfaninka.Allah Ya sa ba sai da babban lamuni daga baki ka karasa biyan wannan makami ba, wanda abin tausayi shine Na'`ibi G zai iya riga ka murmurewa. Idan wannan faduwar kake nufi ga Farida gaskiya nayi maraba da ita" Yana ta dariyar da a kan fuskarsa kawai ta tsaya don tuni kalamai da yanayin Farida suka sure me iya ketarawa "Idan na fahimci maganar ki da kyau shine kin gane kin sha kaye, duk saura kalaman lallashin kai ne" "Ko kuma kai da baka gane zaurance bari a yi maka gwari-gwari, tana nufin kun 68 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid fadi tare amma bata kai kasa ba yayinda kai har ka suma" Farid ne ya amshi zancen a fusace da manufofi iri daban-daban karkashin jagorancin kishin ganin Farida da mazan jiya. Ibrahim Balala ya kalleshi cikin mamaki me zaman kansa da karanta. "daga ina Dan hausa? Har Farida tayi faduwar da irin ka zasu fara tare mata fada? Lallai nasarar tawa ta tsallake inda na zata?" Farida ta dan lallabi hannun Farid wanda ya so yin magana me kaushi yayi shiru sannan ta dauki taku zuwa inda Balala ke tsaye wanda ya bata damar samin abin gaya masa bayanda ta lakanci wani sauyi da ya kara samu a yayinda ta lakaci hannun Farid. Ta iso ga kunnuwansa tayi rada "Na fadi warwas har na rabu da namiji irinka na hasarantar da danka don na raya soyayyar wancan Kaskantaccen da ta sa zuri`ar... Wannan ma wata faduwa tace da baka sani ba, ina fatan za ka ji dadinta" Ya kame kamar gunki bayan da ya sami tabbacin duk wani motsinsa a nan gaba na raba Farida da motsine har abada. Bai juyo ba sai da ya ji tashin motarsu ita da 69 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid Farid wanda suka bashi iska *** *** *** Richard ya sunkuyo cikin ladabi yana murmushi. "Sir! Ni da wannan karban Kananan sana'ar in har za ka iya karban karamin abu gara ka karbi mukamin gwamna. Sanin kanka ne neman ka a ke ba kai kake nema ba...." Na`ibi ya kada kai. "Babu wanda ya san ni Richard ballantana ya jefa min kuri`a, hasara ta Naira bana da shirin sake yi yanzu" "Kuma ma ba za ka yi ba, don a Najeriya ba a jefa kuri`a don an san mutum, kawai iyayen gida yake bukata, gashi kuma Allah Ya baka yaran gida ma masu fada a ji a kasa ba iyayen gida ba...Sir ina hango maka siyasa ne saboda za ka amfanu ba tare da mutane sun yi hasara ba. Za ka iya juyar da hankalin mutanen jiha guda zuwa sana`ar ka ta sadarwa, ka basu guraben karatu da tallafi a kudin gwamnati zuwa waje sannan in sun dawo su zo su yi aikin kyauta a kamfaninka da sunan suna biyan gwamanti 70 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ladar daukan nauyinsu, sannan za ka iya daukan baital mali na wata guda ka zuba a jarinka ka juya ka biya ba tare da kowa ya sani ba. In kayi haka karuwar mu cе karuwar al'umma ce fiye da wadanda kc zare musu kudin su cinye ba tare da sun sai musu komai ba ban da baro da keken dinki" Na`ibi wanda ya kura masa ido cikin gamsuwa da shawawarinsa cikin takatsantsan da tuhuma ya yi ajiyar zuciya. "Bana so in zama dan siyasa na fi so na a dan kasuwa, ga ta siyasa aiki ne da ba a ritaya,musamman ma a kasar mu, yaya zan yi kenan?" "In tayi maka dadi baka ba ritaya sir, in ko bata yi maka ba, to a kanka za a fara ritaya don sai ka karya tarihi abinka" Na`ibi ya taso yana dariya. "In kana bani shawara Richard ina jin tsoro, musamman ma in ba ta kudi na bace...ban taba ganin ka dage kana bai wa wani abinda zai yi amfani ba tare da ya biya ka ba...Richard kada ka yi wata rawa da za ta Gata tsallenka" "Sir! Ka wuce haka a wurina... Na san. matsalar bata wuce zargin da kake min tun 71 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid 6acewar Wilson ba... Wilson ni ne me case da shi don ya saba umarnina, kuma ba zai buya ba" "Me kake'so kafin ka sake dawo min da Wilson?" Richard ma ya mike ganin Na'ibi na nuna ya gama hirar. "Ba abinda nake so ban da ya shiga hannuna, a lokacin ne zan fadi me zan karba...Sir duk garin nan babu me iya saya na sai kai...in ka karye alkadarina ne zai karye don zan dena tsada...wannan abu ne da ba zan taba bari ya faru ba" Na`ibi ya zuba hannu a aljihu. "Zan yi nazari kan maganarka na gode" Ya bar masa falon taunawar ya haye sama. *** *** *** "Me kika gaya wa Balala ne na ga ya daskare?" Farid yayi ta maza ya tambayi Farida bayan da ya raba tsakiyar tsaigumin da yake mata gida biyu don ya shigar da bukatarsa ta jin sirrin bakin Farida Har ga Allah ba za ta so ya ji ba, tayi maganar ne don ta sanya wa Ibrahim 72 Mafiyan Masoyа-2 Rahma Abdulmajid bakincikin da zai rike mata shi har ta wuce ba tare da ya ga karayar da take son ruguza ta ba, amma ba ta da dashin wani abu kan Farid, kuma bata zaton hakan a wurinsa, don haka me zai sa ta gaya masa. "Ba wani abu bane. Lambobin da ba zasu sake shi ba na manna masa...ina jin ka yanzu Father ya amince da shawarar tamu?" a Bashi da zabi sai su...ya ce ma mu fara aiwatarwa, amma bana jin za a iya yinsu tsarkake in babu ke don haka ki daure ki..." Ta tare shi. "Kada ka roke ni abinda ba zai yiwu ba Farid..ban ce na rabu da father ba, ina son bashi dama ne ya bambance jini da kudi. Rashin son faduwarsa a jini na yake, sannan ina da horon da zan iya zaunar da kamfanin mu in fadar da duk me adawa da shi cikin tsarkakken yaki, amma father yayi imani da masu yin aikin don kudi da kuma son hanya kazama, hanya daya ta rage min ita ce na koma gefe na ba shi dama yayi kuskuren da zai gane bambancin ni da su, in ba haka ba na dinga komawa ina bari kenan...Ranar da kake cewa farkon ranar da ka san ni kenan, irin wannan ce ta farU Wilson ya kawo tsari da za mu bigi me 73 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid ciwon zuciya da kwaf daya zai mutu, a ganinsa za mu huta...na bada shawarar me zai hana mu kyale shi da yada ciwonsa ya tafi jinya mu kuma mu raraki inda zai samo kwangila? Father ya zabi Wilson a kaina har yana yi min wayon cewa soyayyata da Ibrahim ta sauya ni na zo na koma London mu hadu da dan minista mu fara soyayya. Ni Farida soyayyar Bally bata raba ni da tunanin aikina ba sai ta dan minista?Hum! Shine na bar su. Bayan mutumin ya mutu neadalilin dukan arziki da bashiba tare da mun sami jarinda muka haka bane father ya gane ya dawo da ni shine ka sake gani na a ofishinsa" Farid wanda yayi shiru yanzu yake sake sanin Farida wadda ashe a cikin najasar ma bata wuce tusa a gaban kashi da fitsari ba muddin haka take tunani. Yau ya ji ya wanketa tas daga tambayar da ya rasa amsa na karan tsayen da take wa mahaifinta.in har haka ne..shi fa me nasara ne in ya so Farida. Ya dinga satar hanya yana kallon Faridar dake cikin fishi tana kara yi masa kyau. *** al Daga Ibrahim har Richard a tsaye suke suna yi wa juna kara. 74 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid "Idan kana zaton fishi ko kishi su nc za su baka abinda kake so, ko sai ka cusa su a kwanya kafin kayi wani abu to lallai bana cikin wannan aiki, amma zan baka duk kayan aikin da ka saya da kudinka, amma fa idan har nine zan yi aikin, kuma na bada lokaci to dole ka jira,wannan ne duka na farko, lokacin na biyu ya kusa sosai, wanda in aka yi garajen jefa kwallon zai golin zai kama kuma dukanmu zamu kwana ciki" "Farida bata karaya ba, tana ma yi min barazanar za ta sake duka na. Tana ci gaba da murnar ta kashe min da za kuma ta sami wani da wani na mijin. Duk wannan kana nufin in jira har su faru?" Richard ya juya ga kofa. "Kana iya kace ba Za ka jira ba don ba ruwana da wannan abubuwa da ka lissafa naka ne. Aikina shine in kayar da Na`ibi ba in hana Farida aure ko haihuwa ba, idan ka sa wannan ciki ka bata min tsari ba ruwana da wasan yayi nasara ko bai yi ba za ka biya ni kudi na yadda muka yi alkawari" Ya juya ya bar falon Ibrahim Balala na binsa da kallo cikin huci da tunanin kamar bashi da zabi fa ban da jiran. Amma fa da CIWO. 75 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid 2 SHIDA Kamar komai ya koma yadda yake a da, Ibrahim Balala ya yi lamo yana jiran Richard, ofishin Na`ibi sun sasanta da farida ta koma kujrarta musamman da babu wanda ya fi ta cancanta, sannan ga babu gasa da za ta sanya ta yin abinda mahaifin ya fi tsoro wato 6arin kudi.Wani abu da ya so sake gwama kansu ita da mahaifinta shine takarar gwamna da ya fito rana tsaka,maatsayinda Farida tayi wa yakin cacar baki mai tsayi,sai dai ba ta yi nasaraba musamman kasancewar mahaifiyarta mai son harkar girma fiye da kasuwanci ta dawo gida ta kafa sabuwar soyayya fil da mijinta don zamowa Uwar gidan gwamna, wanda lallai ba za ta taba barin kafa ga tasirin Farida ba, ba za a manta da tasirin karbuwa da Mansur Bici ya samu a wurin gaggan `yan siyasa ba har ma ya zamo uban gida ga gwamnan da ke kan gado, inda babu wani dan takara da ka iya tunanin zuwa kusa da shi sai dai kawai ya lika posta dan a san shi ba don ya ci zabe ba, wannan abu ya Kara wa Na ibi kwarin gwiwa inda ya fito da 1 a a T a in in an ra an on Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid abinda ya rage masa na kudi ya bannatar a siyasar da aka share watanni takwas ana zazzafan kamfe da kowa ya sallama ya shige ya gama, amma sai me? Dan takarar da Ibrahim Balala ya samu don mara masa baya ya fake da shi ya karya Na`ibi sai ga shi kwatsam ya yada manyan tuhumomin kisa da ake wa Mansur Bici a kafofin yada labaru ciki kuwa har da kisan da aka yi wa Hadi baban Balala. Abin ya soma tamkar tuhuma mara tushe wadda cikin kwanciyar hankali Na`ibi ya nemi lauyansa da ya shigar da lamarin kara kotu don biyansa kudin bata masa suna, amma sai ga alamun za a yi musayar hujjoji na karfafa abin wanda cikin awa ashirin sai da suka sanya Na`ibi bin dare ya bayar da cin hanci har da na daya daga cikin manyan ofisoshinsa, amma ina duk da an karba an lash, hujjojinda `yan jaridu suka buga a shafin farko na washe gari sun sa babu inda 'yansanda zasu iya labewa ba tare da sun je sun kamo Na'ibi don yi masa tambayoyi ba. Bayan tsayin awoyi tare da 'yansanda lauyansa ya samo belinsa zuwa gidansa inda suke taunawa kan lamarin. 77 Mafiyan Masoya-2 Rahma Abdulmajid *** *** *** Na'ibi wanda ya kunna kakkaurar tabarsa amma rikon kansa ya sanya ya manta da tana ci sai hayakinta kake gani a sama hankalinsa na tare da lauyansa mai bashi zafafan bayanai. "Master a tsarin lauyanci in za ka kisfe gari guda muddin baka so a ga hannunka ciki ya kamata lauyanka ya sani domin lauya ba liman ne ko malam ba, lauya wakili ne na kare wanda yake karewa daga fadawa mummunan yanayi da gaskiya ko babu.

Chapter 3 of 7