Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 8
gabanta shi ne yanzu ake fuskanta ba a barin kowa shiga inda take saboda gaban nata ba'a rufe shi a bude yake haihai, zaka ji tana ihu tana sambatu na irin biye-biyen bokayen da ta yi suka janyo mata sanadin fadawa cikin wannan matsalar tare da da na sanin da ba ya da amfani. Ciwon ya yi tsanani har Mujeeb ya soma tunanin Kasar da zai fita da ita ko don darajar 'yarta Waleeda amma ba don halin ta ba a irin cutar da shi da ta yi tare da abokiyar zamanta da ta riketa da 'ya'yanta tsakani da Allah, amma ba a gani ita kullum cutar da Muneeba ne burinta sai gashi a kanta abin ya kare. Cikin dare wata talata Allah ya amshi ran Suwaiba ba tare ma da Hajiya Harira ta sani ba, har sai da Mujeeb ya shigo duba ta da safe ya ga rai ya yi halinshi, wani abin tsoro gaba daya halittar Suwaiba ta canza ta koma 189 WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria tamkar biri, sannan duk ta bi ta fige gashin kanta da na gabanta kafin ta mutu. Yana gayawa Hajiya Harira Suwaiba ta rasu sai ta cakume shi ta kwarma ihu ta shake shi wai karya yake mata da kyar aka kwaceshi a hannunta numfashinsa na fita da kyar da kyar. Ita kuwa a guje ta kwasa ta fita tana ihu, wani mai motar yashi ne ya turmusheta don ta shige shi ne shi kuma motar babu birki dole yana ji yana gani ya bi ta kanta, ta yi rugu-rugu don kanta fit ya fice daga gangar jikinta. Tare aka shirya su da diyarta Suwaiba, aka sallace su aka kaisu gidansu na gaskiya aka barosu daga su sai halin da suka aikata a duniya (Ya. Allah kasa mu cika muna masu Imani tare da mutuwa akan aikata alkhairi amen). 190 WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria ****** ****** **** Gidan Mujeeb komai ya yi daidai hankula sun kwanta, an sami ci gaba tare da karuwar arziki, matsala daya ke damunsa na larurar Goggo wanda babu irin maganin da ba'a yi ba amma abin ya ci tura. Muneeba ce ta tsaya sosai wajen kula da lafiyarta da cin abincinta da shan magungunanta idan Muneeba na hidima da ita sai tayi ta tsiyayar hawayen namadama tana shi wa Muneeba albarka tare da neman gafararta na irin muzgunawa da tayi mata da wasu muggan abubuwan da ba sa iya faduwa. Munceba cewa ta ke yi, "Wallahi na yafe maki Goggo, Allah ya yafe mana gaba dayanmu, in banyi miki hidima ba wa zai yi miki? Ni din wa zanyi wa, WATA KUSAN ai tafi wata ni diyarki ce ina auren danki sannan muna zaune tare a gida daya, dole nice zan fara taimakonki katin wani yazo ya taimakeki'. Mujeeb na tsaye bakin kofa 191 WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria suke wannan maganganun bata san ya shigo ba sai ganinsa tayi yana sharer hawayc sai ta iso ta shiga lallashinsa don kwarai ya damu matuka da ciwon Goggon. Asibitin da ya je ne na Egypt nan ya shirya kai Goggo za su tafi tare da shi da Muneeba da duka yaransu sai Karime cikin 'yar rakiyar na su don kula da Hameeda da Haneefa. Ranar alhamis da marece ne jirginsa ya daga su Tara Mujeeb, Goggo, Muneeba, Karime, Waleeda da Bilal da Hilal sai Hamecda da Haneefa. Da fatan zasu dawo lafiya tare da yin nasarar abin da ake nema. MASHA ALLAH LAKUWATA ILLA BILLA MU HADU A LITTAFI NA GABA (BAKAR RANA!!!!) 192 WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria DANDANO DAGA BAKAR RANA! Tun asalin tasowarta bata san komai ba sai neman ilmin addini da na Zamani hakan ne ya bata dammar haddace Al'qur'ani mai girma. Ma'essha yarinya ce mai tsananin kyau mai daukar hankali, ga kyawün diri jiki hakan ne ke fizgar mazan da ke nuna son aurenta, ita kuma ra'ayinta auren mai addini ba mai Kyale-kyalen duniya ba a haka ne Allah ya hadata da namiji mai hatsabibin kyau ga hatsabibin halin dake sace zuciyar mata amma sam ya kasa sace zuciyarta, a haka ranar da take mafarkinta zuwanta don ta zame mata ranar farin ciki ta zame mata BAKAR RANA!!! KU BIYO RAHMAN ZARIYA 193 * SANIN HНA 1,2,3 HUJJATA 1,2,3 MENE AIBUNА? ALKAWARIN DA CIWO 1,2 NA YI BIYAYYA 1,2 * WA YA CUCE NI? 1,2 * BAYAN WUYA 1,2 ★ SAIHAM 1,2 * MU YI HATTÄRA 1,2 * AUREN MANUFА 1,2 * SIRRIN GIRKE-GIRKE 1,2 MIJIN ARO 1,2 ILLAR KUSANCI 1,2, DON MA'AUBATE WATA KUSAN 12 MUHAMMAD SANI BOOKSHOP CHARANCI ROAD KASUWAR BARCI 080332684404,07089897389 AL-MUSTAFA BOOKSHOP BAKIN TOVN IHP S/GDL TAK 08026570893, 08130616029 ABUBAKAR RABPU WUSE BOOKSHOP Wuse market zone I Abuja 08030777669, 08091331166 No Ag 1 Anguwar nim orket Kaduna 08023607345 SABİU NAFI'U BOOKSHOP Behind Kofar Doka Central Motor Fark, Zane 08028341964. AMIN BOOKSHOP Layi Na Hudu Bayan Masallacin Abacha A.A. Rimi Market, Kano Inside Club 69 Garejin Hayi-Hayl Shelk Abubakar Gumi Central Market Kaduna. 07066706030,08029846981 D ZAZZAU VENTURES General Printing & Publishing 08028401199, 08035336868 Block A 36 Inner Idear T/wada Zaria. An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 8 of 8