da mai yi miki irin
gatan da nake maki? Sai tayi saurin
canza hirar tasu, "Ka ga yadda yaran
nan yau naga sun kara girma da wayau
tamkar sun yi watanni kaga yadda suke
wangale baki suna dariya idan ana
musu wasa, babu wanda zaice 'yan
biyu aka haifo su" ya ce "Nima
girmansu da wayonsu yana bani
sha'awashi yasa ma naga ya dace yau
110
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
Munceba ta soma sharer kwalla
tace don girman Allah Goggo ki dan
dara kwanaki nidai inason zamanki a
gidan nan sanna ga yaran nan ya zanyi
da dawaniyar itama Laminde yau zata
tafi. Goggo tace, "Amma ai Innarki
Amina tace zata kawo miki wata mata
da zata dinga yi muku aikin gida ga
kuma yarinyar nan Karime itama tana
da kokari har ta iya goyon yaran nan to
me kuma ni zan zaune inyi miki.
"To ki bari har Inna Amina ta
kawo matar sai ki tafi shima Yaya
Mujeeb dana gaya maşa kince gobe za
ki tafi cewa yayi wai me zaki yi a
Dukkun da kika kosa ki koma shi inda
zaki yarda da kinyi zamanki a nan tare
da Goggo in yaso ki dauko autarki ya
canza mata makranta don ya san
tunaninki akanta yake don kin baro ta a
Dukku".
Goggo Hinde tayi murmushi tace
"Su can yaran ne bama zasu yarda ba
sannan zamana da Goggonku ba zai
yiwu ba kinsan halina na fadar gaskiya
107
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
komai dacin ta idan na zauna a gidan
tsiya zamu dinga yi da Goggonku
saboda abubuwan dake faruwa a gidan
akwai gyara zanso kuma ayi gyaran to
tan an zamu bata da ita shi yasa ma
gara mu zauna nesa-nesa koda yake
yanzu naga ta soma gyarawa har tana
iya yiwa Suwaiba fada idan tayi ba
daidai ba sabanin da can komai
Suwaiban tayi daidai ne bata laifi a
gurinta kedai ki tsayawa Allah ki ci
gaba da addu'ah yadda mijinki ke sonki
Allah ya karkato miki da zuciyarsa
gareki kada ki yarda kiyi masa rikon
sakainar kasha kici gaba da kyautata
masa irin yadda naga kina yi masa
tabbaas hakan ne yake dada kara masa
kaunarki a zuciyarsa har suke ganin
asiri ake masa alhalin ga inda ake masa
asirin nan ta kuma sani amma har vau
ta kasa yin wani hubbasa don ceto
danta daga sharrinsu ita dinma gashi
nan bata tsira a gurinsu ba irin yadda
yarinyar nan ke mata fitsara da wani ne
da yanzu duniya taji su ta debo ruwan
108
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
ki amshi girkinki kamar yadda na gaya
miki jiya tunda yaranki sun yi kwariu
kuma kina da masu kula miki dasu ba
zasu hana ki kula da mijinki ba".
Tayi saurin cewa, Ina ganin bari
mu yi sallama don hirar taka na da
tsawo kana ta cinye kudin wayarka idan
ka dawo gida sai muyi maganar yace
"Ina ruwanki da kudin danake kararwa
a waya inada isasshen credit din da
zamu iya kwana muna magana saboda
haka kin dai ji umurnin na yau zaki
amshi girkin don na gaji da rikon
sakainar kashin da ake yi min sannan
bana son cin girkin mai aiki ki tabbata
abincin da hannunki ya dafa zanci tace
"Sha kuruminka abokin rayuwa yau
girkina zaka ci don ni ko kwanan cin
tuwonka bazan yarda wata ta wanke
maka idan bani ba hakan shi ne samun
lada ga duk wata matar aure a gidan
mijinta to balle har in bari mai aiki ta
girka abinci kaci idan nayi hakan na
rage wa kaina kima da daraja da
dumbin ladan da zan samu a gurin
111
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
Allah saboda haka ruwa kaďai na
amince kasha a Ofis nayi shirin tarbaka
da cima mai kyau ya kyakkyale da
dariya yace "Banda cima mai kyau sai
kuma meye mai kyau da zaki tanadar
min kinsan na cancanki ki tarbeni fiye
da haka? Tace me kake ci na baka na
zuba? Ka kwantar da hankalinka duk
abinda kake so yau ka riga ka samu
yayi dariya nishadi "Kin tabbata abinda
kike fada haka yake har zuciyanki ba
shigo-shigo ba zurfi kike yi mini ba?
Don kada kisa in sakankance inyo
kyakkyawar damara ki barni cikin
tagayyara.
Tace "Haba haba ya za'a yi inci
gaba da barin ka kana ta watan gaririya
kamar wani mara gata alhalin kana da
gatanka kai dai sai ka iso gida kawai sai
ta kashe wayar don tasan in ba hakan
tayi ba to zasu dauki dogon lokaci suna
wannan hirar don an soso inda yake
masa kaikayi kamar yadda ta fada
hakan ce ta kasance don kuwa da kanta
ta shiga kicin dinta na ban garenta
112
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
tunda kowa tana da kicin dinta sai
kuma na tsakar gida da suke girkin
sha'ani kona Sallah to anan matar da
dauko musu tun haihuwar Munceban
take musu girki.
Muneeba ta zauna ta shirya masa
abinci iri-iren da ta san yana so da
abubuwan sha masu dan Karen dadi.
Tun safe dama ya shaida mata ba zai
dawo ba yau sai yamma ko bayan
Magrib saboda yana da ayyuka sosai a
sabon ofis dinsa sannan zzasuyi mitin,
sai ta ganshi kawai. Hakanne ya bata
damar da tayi duk ayyukanta a
saukadae duk inda tabi Goggo Hinde
na binta da kallo cikin sha'awa don
al'amuran Muneeba na birgeta in dai
wajen kula da miji ne da hidimarsa sam
bata da na biyu".
Lallai ta yarda ilimin bokó da na
addini yana da muhimmanci ga
rayuwar dan Adam don duk abinda
mace mai ilimi za ta yi sai kaga yana da
bambanci dana mara ilimi nesa ba kusa
ba idan ta zauna tana hada alk'amuran
113
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
Muneeba dana Suwaiba sai taga
Muneebar tayi fintiunkau ta zarta
Suwaiba iya komai nesa ba kusa ba, in
ma banda Kadarar aure data 'ya'ya
kwata kwata Suwaiba ba tsaran auren
Mujeeb bace a yadda yake dan kwallisa
dan gayu mai ilimi ga abin hannu da
daukaka Allah ya bashi ina shi ina
auren irin Suwaiba da ko Sakandire
bata tsaya ta gama ba.
Bama wannan ne matsalar ba sai
kaga yadda take tafiyar da al'amuranta
a gidan aurenta babu wata natsuwa ko
birgewa sai kishin irin na Jahilan mata
na yawon gidan bokaye da malaman
tsubbu, dole ne al'amuran Muneeba su
birgeka idan ka zo gidansu komai cikin
tsari da bin dokokin Allah bayan ta fita
wanka ta isa kan sallaya ta gabatar da
Sallah Magriba tana zaune tana lazimi
ne Mujeeb ya shigo dakin rungume da
Hilal a kafadarsa yaron nata tsala ihu.
Ya iso ya dora mata shi bisa
cinyarta yace "Ashe ma kin idar da
Sallar baki ji yana ta ihu kuka bane? Ta
114
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
amshi yaron tana cewa banji kukansa
ba daga ina ka amsko shi? Can na
ganshi goyc bayan Karime a tsakar gida
tana sintiri dashi naga su Goggo duk
99 Sallah suke suma".
Ta soma kokarin bashi Nono
amma sam yaki amsa a tunaninta kio
zuciya yayi don b a bashi nono a kan
lokaci ba yake kuka amma ina duk wata
dabarar tayi amma yaron yaki kama
Nono. Mujeeb dake gefensu yace "Wai
ko dai baya da lafiya ne? ta ce, to ni
kam ban sani ba”.
Goggo Hinde ce ta shigo dakin
tana tambayarsu "Wai ya akayi ne kika
kyale yaro yanma kuka kina jinshi bazaki bashi Nono ba? Ta mikawa
Goggon shi tana cewa "Wallahi na
bashi yaki amsa kila dai wani abu ke damunsa".
Goggo ta soma bincikan yaron ta
taba kunnensa taji bai nuna alamun
kunnenna masa ciwo ba sai ta hura
masa cikin kunne sai ya lafa da kukan
tana dainawa sai yaci gaba ta dubi
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
iyayen nasa da sukayi cirko eirko suna
kallonta tace cikinsa ke ciwo yau hala
bai yi kashi bane.
Muneeba tace "Ai kuwa baiyi ba
ina jin ko jiyama baiyi ba Goggo ta
duba cikin nasa har ya dan Kumbura ta
kwalawa Karime kira da take waje tace
ta kawo mata toka, tana kawo wata diba
ta shafa a cikin yaron sannan aka bashi
(Grae Water) yana sha sai ya soma
sakin kasha cikin Pampers sai yayi
shiru ya daina kuka Goggo Hinde kasha
ne da baiyi ba kwana biyu yasashi
ciwon ciki sai ki dinga lura idan suna
kukan daya wuce misali in kunnc ne
kina tabawa zakiji sun sun tsanyara ihu
in kuma ciki ne da kin hura kunnensa
zakiji sun daina kukan sai ki kiyaye"
Ta mika ma Muneeba yaron tace ki
shiga ki wanke masa kashin". Ta amshe
shit a shiga bayinta ta wanke masa
sanna ta fito ta canza masa kaya ya
dauke shi suka fice zuwa dakin Goggo.
Bayan Sallar Isha'i tana zaune
gaban Madubi tana gyara daurin
115
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
dankwalin da ta ke tsarawa kanta ne
Mujecb ya yi sallama ya shigo Dakin
baccin nata rungume yake da Hifal din
yana bacci bisa kafadarsa ta dube su ta
cikin madubi ba tare data juyo ba ta ce
wai ina kuka shige ne tun dazu". Ya
kwantar da yaron a dan gadonsa yasa
bargo ya lullubeshi sannan yace dakin
Goggo na barshi na wuce yin Sallar
Issha'i dana dawo ne na iske har yayi
barci a bayan Goggo. Tace kai kai yau
Goggo ce da goyo lallai jika wahal da
kaka ita da ke fama da kanta ya zo ya
rankwafa a bayanta kansa ya kwantar
bisa kafadarta suna kallon juna ta jikin
madubi yace wannan irin kashe gayu da
baza kamshi da kike yi ai sai kisa in yi
tabargaza gaban Goggo Hinde ki dan
sassauta min don Wallahi kin tsuma ni
da yawa".
Ta yi murmushi tana kallonsa tа
madubi tace a hakan ne zan sassauta
maka kana bibiyata? Ai Goggon cewa
tayi in tattala mata danta inyi maka duk
kulawa irin wadda ta dace macen
117
MATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
kwarai ta yi wa mijinta na sunna to ni
kuwa sassaucin me zan yi maka ai sai
dai in dada susutaka cikin Rauna.
Ya saki dariya cike da nishadin
jin kalamanta yace da gaske Goggo
Hinden ce ta ce ki kula da ni ki tattala
mata danta? Aini daukata gargadi take
miki tare da jan kunni a kan kula da yan
'ya yayanki da basu yi kwari ba, a she
hudubar tattalina take miki ban sani ba
gaskiya Allah ya yi mata tukwici da
gidan Aljannah, ke kuma Allah ya baki
juriyar kula da ni sakamakon hakan mu
kasance a aljanna kina jan ragamar
tanba na can". Ta amsa da amen
en abokin rayuwa nagode da wannan
addu'ah ya mike tare da dagota suke
mike a tare tana tallafe a gefen
kafadarta yace "Yunwa fa nake ji sosai
ki zo ki bani abinci". Hancinsa na cikin
wuyanta yana shaker kamshinta yake
maganar "na riga na shirya komai bisa
teburin ein abinei falonka muje ina
zuwa". Ya fice ya nufi dakin nasa ita
kuma ta kara gyara fuskarta ta sake fesa
118
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
wasu irin turaruka masu sanyin kamshi
da. ke kashe jikin wanda ke cikin
nishadi ta fesa a wuya da bayan
kunnuwänta sannan ta dauko na baki ta
fesa ta yi sauri ta kunna bona ta saka
gawayin kanti yana kamawa ta dauko
hadin da Goggo Hinde ta bata da take
yin tsugunno dashi tun farkon da ta
haihu kwanson citta mai 'ya'ya ne auduga sai a daka a cakuda da turare
mai kamshi sai a ringa tsugunawa ana
turara gaba da shi yana hade mace ta
koma fiye ma da da, to yau ma shi tayi
don bata son idan mijinta ya dawo
gareta ya ji ba yadda take ba hakan na haifar da Baraka tsakanin ma'aurata da
yawa matsalar da ake samu kenan ga
matan da suke haihu rashin gyara.
alhali rabi da kwatan ni'imar mace yana zubewa a vavin haihuwa sannan mutum
ya fito ta jikin mace ai dole guri ya bude idan aka kula da gyara gurin sai
ya koma daidai babu matsala tana
gamawa tayi saurin zuwa gurin mijinta
a lokacin su Goggo na falo suna ta kallo
119
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
a tauraron dan Adam har ya zuba
abincin ya soma 'ei ta same shi ta ja
kujera daf da shi ta zauna tana cewa "yi
hakuri harka Kosa ka zuba abincin" ta
dauko kofuna ta zuba masa lemun
'ya'yan itatuwan data hada da kanta
daya kofin kuma ruwa ta zuba masa ta
aje gabansa.
Ya kai loman abincin bakinsa ya
lumshe idanu saboda dadin dandanon
abincin ya ce, "Dandano girkinki ya
kara dadi fiye da kowane lokaci meye
sirrin? Ita ma idanu ta lumshe masa tare
da yin walainiya da idanunta sannan
tace babu wani sirri illa Karin
experience dana dada samu gurin yan
tsofafaffi nan da nake tare dasu kadai
san Goggonmu. Hinde kawai iya girki
sannan ga Laminde gwana ce gurin iya
girki tamkar karatun allonta akan koyon
girki tayi shi ya sa na amfana sosai a
dan zaman da nayi dasu gashi har miji
na yana yaba mini ya jinjina kai, kai
Alhamdulillah da wadannan dattijan
120
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
alhairi Allah yasa alkhairan da zan iske
tare dake su zarta dadin wannan girkin.
Shiru tayi masa yayi masa nuni
da zai sha ruwa don ya kasa ci gaba da
magana illa taunar abinsa kawai yake yi
ta dauki tambulan din ta zuba ruwa ta
kai ruwan bakinsa ya sha sannan ta aje
yace ya kukayi da Laminde kin gaya
mata na ce tabar tafiyarta sai gobe tace
eh na gaya mata tace Allah ya kaimu.
Ya ce Akwai sayayya dana yi
mata suna Boot din motata na manta
ban ce Jume ya kwaso ba gobe sai ki
duba ki gani yayi Muneeba ta fadada
murmushi tace Wallahi ko ban gani ba
nasan kayan sunyi tunda na san halin
mijina idan ya tashi yin alkhairi ba
Kananan kudade yake kashewa ba balle
ga tsohuwar da ta kula masa da 'ya'ya
ta gyata masa mata Allah ya saka da mafificin alkhairi.
ilYa ce "yanzun kudi kamar nawa
kika ga ya kamata a bata tunda kinga
ganin gida za ta je? Tace ka bata duk
abinda ka ga ya dace matar tana da
121
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
alkhairai da yawa tana kaunata nima
ina Kaunarta Wallahi naso mama ta bar
min ita amma sai hakuri ta bani wai ita
ma zata iya rabuwa da Laminden ba
yace sai ki yi ta addu'ah Allah yasa
wadda za'a kawo miki kiji dadin zama
da ita fiye da Laminden ta ce Allah
tunda babu yadda Allah ba zai iya
kawowa mutum mafita ba".
Suna yan hirarrakinsu har suka
gama cin abincin sannan yace ta hada
masa ruwan wanka lokacin da zai shiga
wankanne tace Bari inje in duba
yarannan kada su tashi ka san kuma
babu wanda zai iya biyo ni nan".
Tana shiga kuwa ta iske Bilal ya
tashi Laminde na faman lallashinsa ta
mikawa Munceba shi tana cewa Rigima
yake ji Rila dan uwansa yake tayawa
yau na bashi madara amma bai hakura
bah..
Ta amshe shi tana cewa "Lallai
yaro sham madara ai ya zama dole in
baso kuke ku tsotseni ta ba ta shige
dakin baccinta ta zauna bakin gado ta
122
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
soma bashi nono idanunta na kan Hilal
da har yanzu yake baccinsa Lakadan ta
san in ba ciwon cikin ne ya sake matsa
masa ba to sai asuba zai farka yaran ke
baccin da wuya ne su farka cikin dare
shan Nono amma Subahi nayi duk zasu
farka idan suka sha sai kuma zuwa
takwas na safe idan za'a yi musu
wanka.
Har bacci ya soma dibarta daga
zaunen da take Bilal Nono sai ta tashi ta
je ta kwantar da shi a nasa gadon ta
lullubeshi sannan ta canza kayan jikinta
zuwa wata lallausar rigar bacci wadda
iyakacinta rabin cinyarta sai ta daura
zani a saman rigar kira ya shigo
wayarta tana dubawa ta ga Mujeeb ne
ke kiran tana dauka taji yace idan kin
gama kula da yaran nima kizo ki kula
da tawa larurar ina jiranki tayi saurin
cewa kayi hakuri Wallahi nauyinsu
Goggo Hinde nake ji sai in tsallakesu
inzo gurinka in kwana? Me na yi
kenan? Ya marairace "Bance kwana za
ki yi ba, idan kika sallameni zaki iya
123
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
tafiya, zanyi ta hakurin rashinki kusa da
ni har su Goiggon su tafi don zamansu
na da amfani a garemu.
Tace "sai yadda ta yiwu amma
kada ka sa ran zuwana". Zai sake yin
magana sai tayi saurin tsinke wayar
tasu har ta a kwanta sai Goggo ah
Goggo ashe ba ki yi bacci ba? Та се
'banyi bacci ba yanzu na idar da shafa'i
da wutiri ki tashi ki tafi can gurin
mijinki ki taya shi kwana kibar yaran
nan gurina tun da basa farkawa koma
sun farka suna da abincinsu sai su sha
don ni bana son a sanadina a tauyewa
wani hakkinsa.
Muneeba ta dubi Goggo Hinde
cike da mamaki tace, "Goggo ni me zan
je in yi masa daga yin arba'in dina ina
ce sai yaran nan sunyi kwari koda zan
nemi inda yake? Goggo ta ce, "Wannan
tsarin ki ne ko ko haka addini yace?
Ina ce addini cewa ya yi da jinni ya
dauke miki idan mijinki yazo da
bukatarsa ki biya masa? Yaron nan sai
sintiri yake miki tamkar zai yi miki
124
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
a
Sujada ya ke bibiyarki don ma ganin
idanunmu ne ya sa yake rage sintiri
dakinnan sannan ki ce wani sai
'ya'yanki sun yi kwari wannan ba hujja
bace al'adace da bata yi daidai da tsarin
musulunci ba.
Kin ganni nan ba tsohuwar kawai
bace dole in dora ki akan hanyar da ta
dace ko ko so kike yi a sake sake kwace
miki shi saboda sakacin ki? Dole ki
dage wajen kulawa da bukatocin
mijinki kuma ki dage da addu'a
wadannan sune makaman da zaki rike
sosai in ba haka ba kina zaune sake da
baki za a sake raba ki da mijinki tunda
na lura shi me son a kula da shi ne.
Tashi maza ki tafi ki kula da shi
wa ma zai san kinje in banda shirmanki
tunda ba kya son a sani ta soma nuku -
nuku tana cewa ni fa Goggo tsoron ciki
nake yi ina tausayin yaran nan shi fa ko
a jikinsa dama 'ya'yan ya ke nema ba
zai damu ba". Tace eh dama su maza ai
ba sa damuwa to amma kema ba za ki
zauna haka babu yan dabaru ina ruwan
125
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
lemon tsaminnan dana tace na baki a
kwalba?.
Ta ce "ga ya can na ajiye, ta ce
"To ki tafi da shi kuna gama abin da za
ku yi sai ki sha rabin dan karamin Insha
Allahu duk abinda ya shiga mahaifarki
za ki fitar da shi ko da cikin ne sannan
irin wannan halayyar taki ta kan jefa
mazaje ga zuwa neman matan waje
alhalin mutum na da matarsa ta ki biya
masa bukata saboda tsoron ciki ba ki
san duk ki gama tsoron ba dare daya
Allah kan yi bature ba.
Muneeba duk sai ta ji kunya ta
kamata amma ita Goggo sai bayani take
mata ko a jikinta don Goggo Hinde irin
matannan ne wayayyu duk da a karkara
take tana sakewa dasu tamkar wasu
jikokinta, sannan tana ba su
shawarwarin da suka dace musamman
akan mazajensu balle Mujeeb yadda ta
ke ji da shi tamkar ita ta tsuguna ta
haife shi saboda zumuncinta saßanin
sirikar Muneeba Goggo Rahin.
126
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
A kunyacc Munceba ta dauki
'yan abubuwan da zata bukata tayi
mata sai da safe ta wuce dakin mijinta
wanda tana kallon kiraye-kirayensa a
wayarta da ta sakata silent kin dauka ta
yi ne don ta san tatsuniyar gizo ba ta
wuce koki.
A bude ta iske kofar falon nasa
tana shiga sai ta maida makulli ta rufe
yana zaune yana kallo a tauraron dan
Adam idanunsa na kanta tana zuwą ta
zauna a gefensa ya dubeta yana
murmushi yace, ya aka yi kika fito ke
da ke jin kunyar su Goggo Hinde? Ta
ce Hmmm Ai Goggo Hinde ta gama
farke min laya, samu na ta yi a daki
tace maza na tashi na je na tayaka
kwana har wa'azi fa ta dinga yi min ka
ji dadin wannan Kauna da Goggo Hinde
ke nuna maka ņi ko tausayi na da na
'yan 'ya'yan nan bata yi sai ma 'yan
dabaru da ta koya min, tunda taga
tsoron ciki nake yi ta nuna masa lemun
tsamin nan tayi masa bayanin yadda
Goggo Hinden tace ta yi amfani da shi
127
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
ya kyakkyale da dariya yace Allah
sarki uwata wadda ta fi ta kowa, Allah
ya saka mata da aljannar Firdausi shi
yasa nima nake kaunarta kema ai ta
taimaka miki baki da wata fargaba sai
mu sha shagalinmu babu wani dar dar
tunda an bamu dama kawai sai mu
dama kin san Bahaushe yace babbar
dama maganin nadama се".
Rimot ya sa ya latse T.V. din ya
dubeta ya ce "Mu je mu kwanta dama
wannan kallon na rage dare nake yi
akan dole don na kasa bacci sannan ba
na ma gane me ake yi a tibin kallon
kawai nake".
Wata irin rayuwa suka gudanar a
wannan dare wadda tana daya daga
cikin ranakun tarihi a rayuwar aurensu
wadda Mujeeb ya fi jin farin ciki a
wannan darc saboda wani irin baccin
nishadl da ya yi haka ya yi ta yi wa
Muneeba addu'ar sa albarka tare da
godiya wadda har ta a dinga. ba ta
mamaki sai kace tayi masa kyautar
aljannah.
128
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
A nan dakinsa tayi wanka ta saka
wata doguwar rigarta dake dakinyana
fita masallaci Sallar subahi ita ma ta yi
hanzarin barin dakin zuwa nata dakin
ajiyar zuciya tayi lokacin da ta isa
dakinta ta iske su Goggo Hinde ko tashi
basuyi ba 'ya'yan ta ma nata baccinsu
ta tashi Goggo Hinde don su yi Sallar
Subahi itama ta shimfida darduma ta
tada Sallah tana zaune tana lazimi ne
Hilal ya fara tashi taje ta dauko shi ta
na cewa "Goggo sun farka halan sun
sha madara? Ta girgiza kai "ya'Yan
albarka ai babu wanda ya motsa cikinsu
a tunanina ma Hilal zai tashi saboda
ciwon cikinsa kuma shi ya riga yin
bacci sai gashi basu tashi ba sai yanzu".
Ta soma bashi Nono yana sha
tana laziminta don a kalla tana son tayi
ta lazimin na akalla awa daya bayan yin
Sallar Subahi idan ka gama sai ka tashi
kayi nafila raka'a biyu za'a kankare
maká zunubansa ta riga ta saba kuma
ko yanzu data haihu 'ya'ya ba zasu
hana ta ba.
129
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
Daga masallaci Mujeeb nan
dakinta ya shigo suka gaisa dasu Goggo
Hinde da Laminde a lokacin ya tuna da
kayayyakin da ya siyo da zai ba
Laminde sai ya koma harabar gidan ya
bude but din motarsa ya kwaso kayan
ya wuce dakinsa ya kira wayar
Muneeba yace "ki zo ki amshi kayan
nan na Laminde ta mike ta isa dakin
nasa ya nuna mata kayan. Turamen
zannuwa ne guda hudu masu kyau sai
sinkin sabulai da mayuka shafawa da su
jakunkuna Omo sai shadda yadi Goma
a Ledarta.
Ta na gama duba kayan tace
"kaya kam sun yi Allah ya kara budi an
gode Allah ya saka da alheri ya dauko
kudi 'yan dubu dubu guda ashirin ya
mida mata yace ki hada mata da
wannan ta kara don yinwasu
hidindimum kin san yanayin zuwa
ganin gida"
Nan ma wata godiyar ta shiga yi
masa ta kwashi kayan ta je ta kaiwa
Goggo Hinde ta gani ta yi godiya tare
130
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
da sa albarka. Ita kam Laminde bayan
godiya da shi albarka har da 'yar
kwallarta. Da ya shigo ma da safe godiyar suka yi ta masa tare dasa
albarka shi ma godiya ya dinga yi wa
Laminden na yanayin dawainiyarta
misalin sha daya na safe Direban ya
dauki laminde tare da Sha Tara na
arziki don Muneeba ma bata barta ba
sai da ta kara mata wasu turamen
zannuwa da sabulai har da kudi.
Muneeba ta rakata gidan Inna
Ameena suka dan yi yini sannan Direba
ya je ya maida su gida daren wannan
ranar kam Goggo Hinde bata ma yi wa
Muneeba wani Tambihi ba ita da kanta
tayi mata sai da safe ta tafi gurin
mijinta tabar mata yaran. Kafin kwana
goman da Goggo Hinde ta kara har
Inna Amina ta samowa Munecba mai
tayata kyla da yan biyunta duk daga
Karime sai dai ba zata iya dawaniya
kula da yara biyu ba shi yasa aka dauko
matar ita Karime sai ta dinga yiwa
Muneeba Shara da 'yan goge-goge sai
131
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
wanke kayan su Bilal din in bata komai
kuma tana taya Baba Hajjo (Sunan
matar) rainon su Bilal.
Munceba na jin dadin zama da
Baba Hajjo ba nan take kwana ba tana
zuwa ne tun bakwan safe sai ta tafi da
yama kuma direba ke maida gida
macece mai sanin ya kamata ga ba ta
shiga sabgar daba tata ba abinda ya
kawo shi kawai take yi shi yasa
Muneeba ke jin dadin zama da ita.
***** **** ******
Duk wani lungu da sako da Suwaiba da
Hajiyarta zasu bi don shawo kan
matsalarta da mijin ta abin ya gagare su
sun yi yawon gidan Malaman tsubbu
sun bi bokaye sune har wani kungurmin
daji bisa tsauni gurin wani boka amma
babu nasara saboda Muneeba kam ba ta
yin bacci tana dagewa da tsayuwan dare
kuma tana matsawa Mujeeb din su raya
daren tare da yin ibadar Allah.
132
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
Suwaiba ta kwancewa Hajiyarta matsalar da take fuskanta da mijinta na
kaurace mata da ya yi da Hajiyar taso jin Musababbin wannan wulakancin sai
ba tayi shayin komai ba ta zayyane
mata irin badalar da boka ya aikata da
ita a zuwan da sukayi gurin Boka mai
Bukka ba tare da sun san me ya faru ba.
Hajira Harira ta ja uban tsaki "To
me ye abin boye min don kin aikata dan
wannan abin ni ko mutum da ransa
yace na kwantar na yanke da wuka-zan
iya in dai bukatata zata biya ina ganin
ki tanadi kudi sosai muje Yola gurin Hajiya Badawiyya ta kaimu gurin nata
bokan kin dai ga yadda take damawa miji da kishiyoyi sai yadda tayi dasu binta suke tamkar rakumi da akala kо
bawa da uban gidansa kema haka
nakeso inga kina wannan damawar don
yanzun mijinku kudi yake samu ba Kananan kudade ba tunda har suke
kokarin bude kamfanin hadin guiwa
shi da abokin kasuwancinsa.
133
WATA KUSAN 4 Rahmatu Hassan Zaria
Ke kina zaune sake da baki sai
dai aga abin arziki gurin kishiyarki sai
kace ke ba matarsa bace ai dole ya gane
bayi da wata dabara muddin yana
aurenki amma fa kiyi kokari ki same
shi kice kin yarda a je ayi gwajin don
ina ga baki da wata cutar komai da kina
da ita da yanzu ta bayyana shekaru fa
ya fi uku ki je kuyi kawai yaki ai dan
zamba ne sannan shi zaman aure ba zai
taba yiwuwa haka ba ita kuma mallakar
miji da kika gani sai in ana tarayya ne
ake samu a mallakeshi ta hanyar dan
dabaru in ba haka ba yaushe ne kunyi
nesa da juna zaki sami kansa".
Wannan Karfin guiwa da Hajira
Harira ta bata shi ya dada karfafa mata
guiwa a wani yammaci bayan ya dawo
Ofis ta je ta same shi tayi masa sannu
da zuwa, sannan tace dama zuwa nayi
don muje asibiti ayi mini gwajin da
kace don ni na gaji da zama haka kamar
hotó.
Sai da yaja lokacikafin yayi-mata
magana