Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 8
sai nan gaba amma da bincike za'a yi akan wannan abin da ya faru na san tana da hannu dumu dumu kana bin da ya same shi Allah kadai ya san me ya ji ta na 26 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria Kafin su tafi sai da ta tsaya akansa tayi masa addu'o'i ta tofa masa sannan suka tafi da suka koma gida a tsaye a tsakiyar falo suka iske Inna Amina tana ganinsu ta sauke ajiyar zuciyar tace, Haba Muneeba kunje kunyi dare ina nan hankali na a tashe tunda kin san Idi ya tafi babu mai zuwa dauko ku ai da sai ku dawo da wuri ya mai jikin?. Ta sabule hijjabin kanta tana cewa Jiki sai godiyar Allah amma gaskiya yana jin jiki don baima san wanda ke kansa ba balle shi ma ya san a inda yake bashi da Maraba da matacce illa ta hanyar numfashi wanda sai ka yi tsananin lura ne zaka gane yana numfashin. Inna Amina cikin tashin hankali ta ce? Wane irin ciwo ke damunsa. "A dakin matarsa abin ya same shi a cewarta wai ita ma faduwarsa ta ji ta fito kinga dai ya sami karaya a hannun hagu, gefen damansa kuma baya aiki ya 25 WATA KLUSAN Rahmatu Hassan Zaria sami (Stroke) sai Zuciyarsa da ita ma ta sami matsala a cewar likitan wani abu ne ya firgita zuciyar tasa Allah ma ya sa bata gefen hagun ya sami mutuwar rabin jikin ba da shi kenan zai iya kamowa da matsanancin ciwon zuciya in ma ya zo da karar da kwana bugawa kawai zata yi sai dai aga gawar mutum a rasa meye sanadin mutuwarsa. Inna ta dau salati ta dire tana nanata "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un Allahumma ajurni fi musibati wa aklifni hairan minha wannan wane irin iftila'i ne ya fadawa rayuwar yaron nan? Allah ka kawo masa agajinka ka bashi lafiya ka tashi kafadarsa. Wannan Suwaiban ta zame wa mutane jafa'i su kam ko za su gane makircinta sai n gaba amma da bincike za'a yi akan wannan abin da ya faru na san tana da hannu dumu dumu kana bin da ya same shi Allah kadai ya san me ya ji ta na 26 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria addu'o'in da kike masa don na lura idan kina kusa da shi kina tofa masa addu'o'i har alamu yake tamkar zai bude ido kinga kuwa kusancinki da shi ai yana da amfani data matsa ta fara yi masa addu'ar Suwaiba ke barin gurin don ta san'da ita Isah ke yada maganganunsa tunda dama basu cika shiri ba akan Muneeba. An kwashe sati guda cur da kawo Mujeeb asibitin amma babu wani sauyi daga yadda aka kawo shi a hakan ne yan uwa na Dukku suka yanke shawarar ko za'a hada da amso masa rubutu ne sai dai kuma babu yanda zai sha rubutun tunda babu abin da yake sha sai karin ruwa shine aka dukufa da addu'o'i aka sa Malamai na yin sauka duk kwana uku kuma ana yin sadakoki duk don Allah ya saukar da warakar sa Akan ciwon na Mujeeb. Muneeba ma ta shirya don zuwa Dukku dubo Innarsu da Mustafa yace ya baro tana zazzabi da Mura, sannan tana 29 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria son ganin ainihin Malamin Islamiyarsu na Dukkun don ya bata wasu muhimman addu'o'i na samun waraka daga tsananin cuta da za ta cigaba da yiwa Mujinta. Tunda ta isa gidansu ta ga jikin Innar da sauki sai hankalinta ya kwanta ta hau gyaran dakin Innan ta share ko ta goge ko ina yayi fes sai ga Murja ta shigo ta tsaya tana kallonta cike da mamaki ta ce Bakin Gombe saukar yaushe ina can babu wanda yace kunzo? Ta ce ban wani dade da isowa ba na zo duba jikin Inna ne "yaya Mustafa yace tana fama da mura. Ta ce jiki kam yau Alhamdulillah ya na ki mai jikin? Ta rausayar da kai gefe cike da damuwa tace Jiki sai godiyar Allah amma yadda kika ganshi wallahi har yau haka yake al'amarin ya fara bani tsoro amma dai muna nan muna masa addu'a Allah ya kawo mana agaji ni kaina yanzu na fi bada amanna a tafi (Cairo) din tunda kasa ce ta Musulmai na tabbatar maganinsu har da addu'o'I suke hadawa 30 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria sannan ga kwarewa Insha Allahu muna saran za'a dace". C "To Allah yasa a dace amma gaskiya ciwon nasa akwai ban tsoro mutum a kwance ba rai ba alamar rai, lallai idan baka mutu ba Allah bai gama nuna maka ikonsa ba”. Muneeba taso kwana a Dukku amma yanayin data baro Mujeeb ya sa ta ji ba za ta iya kwana ba innarsu ce ma ta dan karfafa mata komawa a ranar tunda ta baro majinyaci. Tana rike da hannun diyar Murjan suka fito daga gidansu suna tafiya da kafa ba'a mota ba zuwa tsohuwar islamiyyar da ta yi don ganawa da malaminsu da yake ba lokacin Islamiyar bane a zaune ta ganshi a bakin wani aji yana nazarin wani littafi na addini taya masa sallama ya dago idanu yana dubanta tare da amsa sallamarta sannan yace A'ah Hajiya Muneeba saukar yaushe a garin namu? Dazun na zo, na 31 2 1 WATA KUSAN 3 Rahimatu Hassan Zaria taho duba innarmu ne bata jin dadi yace "Assha! Assha!! Allah ya bata lafiya ya me gidan naki da jiki ance baya lafiya kamar yana asibiti kwance ko?. Ta gyada kai, "Eh yana can kwance matsalar tashi ce ma tasa nace bari in zo gurinka kafin in koma anjima wallahi Malam yana jin jiki don baima san a ina yake ba yadda aka kaishi har yanzun haka yake a kwance magashiyan muma muna masa addu'ar ba dare ba rana yanzu so nake ka taimakamin da wasu addu'o'i da zan dinga yi masa na wanda ke kwance cikin mawuyacin hali". Malam Dauda ya jinjina kai “Subhanallahi ashe ciwon nasa ya yi tsanani haka? Ta сe "Eh" Malam ya sami karaya a hannunsa na hagu sannan gefensa na dama bai aiki ga zuciyarsa itama sunce ta sami matsala abin dai sai addu'a. Malam Dauda ya shiga jajantawa Muneeba wannan abu da ya same ta sannan ya kara da cewa Akwai addu'o'i 32 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria nagartattatu da zan baki daga Manzon Allah (SAW) suka zo ingantattatu ne ki je ki yi ta masa Insha Allahu za'a sami waraka" Ya bude wata jaka dake gefen sa ya fito da littafin rubutu da biro ya rubuta mata addu'o'in sannan ya yi mata karin bayanin yadda zata yi kuma za ki iya karanta masa Fatiha kafa Bakwai a ruwa ko zamzam ki bashi ya sha in ba zai iya sha ba sai ki dinga karantawa kina tofa masa sannan ga wani sirri na wadanda suka sami mutuwar rabin jiki ki sami man zaitun asalin mai kyau na gwangwani idan kika buďe sai ki karanta Bismillah kafa dari (100x) sai fatiha kafa Bakwai ki tofa a man zaitun din ki girgiza sai ki dinga shafa masa a inda baya aikin zama ki iya shafa masa a duka jikin Insha Allahu ga6bansa za su yi aiki su koma tamkar basu taba samun matsala ba. 33 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria Wannan sirri kasidin ne an gwada an ga nasara don ko da tafiya ce mutum ba ya yi to zai mike yayi tafiya da izinin Allah. Muneeba ta yi masa godiya mai tarin yawa ta bude Jakarta ta ciro 'yan dubu dubu guda biyar ta mikawa Malam Dauda "Ga wannan Malam a sayawa yara Biskit a ce ina gaishe su ya girgiza kai A'a Hajiya Muneeba kada muyi haka dake ni ba zan karbi ko sisin kiba abin da nayi miki na yi ne domin Allah. Ta сe Haba malam wallahi ba don abinda ka yi mini bane, kaima ka sani ko baka yi mini komai ba akwai ihsani a tsakaninmu nima na baka ne domin Allah kuma ina rokonka don girman Allah ka amsa yara za ka saiwa wani abu". Jin ta hada shi da girman Allah yasa ya amshi kudin tare da yi mata godiya itama tayi masa godiya suka yi ban kwana. A hanyarsu ta dawowa ne ta ji ana mata sallama a bayanta tun kafin ta waiga 34 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria ta fara tunanin a inda ta san me wannan murya da ke mata sallama. Ta waiga don ganin ko waye, tsayawa ta yi kawai tana masa kallon na manta inda na san fuskarka ya dan gyara tsayuwarsa fuskarsa cike da murmushis ya ce, "Malama Muneeba ba dai har kin manta fuskata ba don na ga kina mata kallon mantuwa?. Eh na so in san fuskarka amma na manta inda na sanka, ka yi hakuri ka san dai ni matar aure ce bai dace ka tare ni a titi kana min magana ba". "Haba Muneeba na fa sami labarin auren ya mutu tuntuni ba dai kyason sauraro na ne ni Badaru dan gidan Mai Gari na san kila baki gane ni nidin bane, wallahi saboda sonki na kasa zama da matar da aka aura min na sake ta duk wannan susucewar da na yi domin ki ne ki yi hakuri Muneeba ki tausayamin wallahi ni masoyinki ne na hakika. Ta soma tafiya tare da yi masa kashedi "Don 35 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria Girman Allah ka daina bina, wallahi aurena bai mutu ba karya ake maka gara ma tun wuri ka je ku sasanta da matarka ku maida aurenku", ya sake rufa mata baya cikin magiya wai ta saurareshi yana da batutuwa masu muhimmanci. Sassarfa ta soma yi tamkar za su tashi sama ita da diyar Mustafa ganin hankulan mutane ya soma dawowa kansu yasa ta yi saurin aukawa gidan iyayen wata kawarta babu shirin yin haka. Allah yasa babu kowa a tsakar gidan hakan ne ya bata damar daidaita yanayinta sannan tayi sallamata shiga dakin suka gaisa ta tambaya ta jikin Mujeebu ta ce "Jiki mun gode Allah nima nazo duba Inna ne bata ji dadi ba anjima zan koma: Ayya ki gaishe ta zanzo in duba ta". Muneeba ta fito ta suri buta shiga kewaye ta wanko fuskarta sannan ta fito sai da ta tabbatar kila yanzu ya hakura ya tafi sannan ne ta yi niyyar barin gidan. 36 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria A zaune ta dan labe tana lekensa ta hujin kyauren gidan ta tabbatar bata hange shi ba sannan ta fito suka tafi can a kofar gidansu ta hange shi zaune abin ya dada bata haushi da mamaki shin wannan wane irin mutum ne, ko ma tace jahili tunda ta gaya masa aurenta na nan a kanta bai mutu ba to me yake so tayi masa? Koko so yake taci amanar aurenta? Tamke fuskarta tayi tamau tayi fuskar shanu tana jinshi yana kwarara mata wani mahaukacin kira irin na mafarauta ta shige gida ta barshi nan tana shiga dakin Innarsu kuka ta saka saboda bakin ciki wannan abu da ke faruwa da ita na kiranta bazawara da jama'a ke yi alhalin tana da aurenta. Hankalin innarsu ya tashi tana tambayarta me ya faru kin fita lafiyar Allah kin dawo da kuka? Tasa gefen hijjabinta ta goge hawayen da ke sauka a kuncinta "Ni wallahi Inna na gaji da 37 i 1 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria yadda jama'a ke min kallon Bazawara alhalin da aure na kullum na fita sai an kawo mini harin zawarci kawai don ana ganin ina zaune a gida, na yadda zanyi abin ya fara isa ta ina neman mafita". Inna ta tashi zaune ta ce, "Ki kwantar da hankalinki wannan matsalar ta aurenku Insha allahu zata zo karshe tunda muna nan muna adduah kullum muna kaiwa Allah kukanmu kuma muna bashi zabi in cigaba da zaman aurenku alheri ne to Allah ya daidaita ku koma da zamanku idan babu alheri to Allah ya yi muku zabi na alheri, mu dai yanzu fatanmu Allah ya bashi lafiya a sannan ne za'a san abinyi ke yanzu abin da zaki sa a gabanki shine jinyar mijinki kuma kiyi tsakaninki da Allah kada ki duba komai kuma babu ruwanki da hantarar kowa tunda ba domin wani kike yi ba sai domin Allah. Abu na karshe shine ki ci gaba da rikon amanar aurenki kada kiga don mijinki ya jingine aurenku kema ki jingine 38 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria auren shaidan ya shammaci zuciyarki kici amanar aureki duk da dai na san kin a tarbiyantu da irin tarbiyyar da muka baki i ki cigaba da yin hakuri da juriya akan a dukkan abinda zai riski rayuwanki 2 kyakkyawa ko mummuna Allah yayi.. miki albarka ya baki abinda miki albarka i ya baki abinda kike nema duniya da i lahira. 1 Dadin wannan addu'a ta Innar ta, sai ya mantar da ita kuncin da ya mamaye zuciyarta ta saki ranta ta tashi ta cigaba da shirinta na komawa Gombe Muneeba na isa Gimbe ba ta zarce gida ba, kai tsaye asibiti ta wuce don duba yadda jikin Mujeeb ya kasance a yinin ranar yadda ta tafi ta barshi haka ta dawo ta same shi Suwaiba ce ke zaune a gefensa tana ba diyarta Nono da kyar ta amsa sallamar Muneeba da yake dakin babu kowa sai ita. Muneeban ce ta fara gaishe ta tare da tambayar yadda mai jiki ya wuni yau 39 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria ta mika hannu zata dauki Waleeda Suwaiban ta manne yarinyar da jikinta tace Barta kawai Nono take sha ai waleeda ba irin Baffa ba ce. Muneeba tayi shiru tana luguiguita maganar Suwaiba waleeda ba irin Baffa bace to me hakan ke nufi? Watsar da wannan kokwanton Da zuciyarta ke yi ta yi ta fuskanci abin da ke gabanta, ta matsa daidai fuskar Mujeeb ta soma karanto addu'o'i da Malam Dauda ya bata, tana tofa masa. Isah ne yayi sallama ya turo kofar dakin yana yin arba da Muneeba ya yalwata fara'ar da ke fuskarsa ya nufeta yana cewa Anti na ashe kin dawo dama ina ta sauri in je in dawo don bana son tafiya in barshi in ba ke bace a gurin ko Goggo saboda ina tsoron kada a sake jefa shi cikin wani mawuyacin halin fiye da wannan da yake ciki. Suwaiba ta fuskanci da ita Isah yake yi wannan harbin Iskan a dalilin tunda 40 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria akace mujeeb a dakinta ya fadi shi kenan kowa ya dau alhakin abinda ya same shi aka dora mata sannan gashi likita yace lallai wani abu kunnuwansa suka ji na tashin hankali shine musababbabin faduwarsa tunda gashi abin ya shafi lafiyar zuciyarsa to ita kam ta gaji fitittike masu zata yi ta yakice zargin da suke mata. Ta kalle shi a kaikace tana yatsina tace, "Wannan fa gugar zanan da kake mini ya isa haka, Isah, gara tun wuri ka nemi wadda ta ke neman nakasa maka dan uwa ba niba da yake zaune da ni tunda bai kore ni ba a gidansa ba balle inje in yi asirin da zan nakasa shi ko in hana shi zama da kowa sai ni wannan zargin naka ka ciccibe shi ka dora can ya dace ba a kaina ba ehe!. Muneeba ta gano sarai ita Suwaiba ke nufi tayi asirin da ya nakasa Mujeeb, sai bata nuna mata damuwanta ba tunda tasan inda me son Mujeeb a duniyar nan 41 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria bayan ita ce in aka cire Goggo kowa ya san haka duniya ma ta tabbatar da haka. Hakuri ta shiga basu ita Isah haba don Allah muna da mai jinya kamar wannan ai bai kamata ku tsaya kuna tanki in tanka ba abin da ke gabanmu shine yi masa addu'a ba muzo kansa muna sa'insa ba, don gurman Allah kuyi hakuri. Ta tsaida idanunta a kan Isa tana tambayarsa 'yau Goggo ba ta zo ba ne? "Eh yau bata zo ba itama jikin ne ya dan motsa mata tace bata jin dadi sai gobe". Washe gari Muneeba da wuri tayo sammakon zuwa asibitin a dalilin wani mummunan mafarki da ta yi da Mujeeb din wasu mata masu bakaken Kaya sun rufe fuskarsu suka zo suka same shi a asibitin shi kaďai a dakin Isa ya fita suka sa filo suka danne fuskar shi ya yi ta mutsu mutsu sai gata ta shigo dakin ta gansu shine suka kyaleshi a dalilin ta kwala ihu suka banke ta suka fita da gudu bata gane ko suwaye ba tana dubawa ta ga bai mutu 42 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zari ba amma ya sha tsananin wahala kila ca bata shigo a lokacin da sun kashe shi shine fa da ta farka hankalinta ya gaza kwanciya tayo sammakon zuwa asibitie dan ta ganshi ta tabatar abinda ta gani 1. mafarki bai same shi ba. i Tana Isah ta fito da rowai Zamzam din da ta zo da shi ta zuba a koa tayi addu'o'i ta tofa a ciki sannan t dunga diba a hannu ta tana shafa masa fuskarsa zuwa jikinsa Isah ma yana tayı ta. Aka yi sallama aka shigo dakii suka amsa sallamar Ogan Mujeeb din n na Ofis tare da ‘yan rakiyarsa wasu daga cikin abokan aikin Mujeeb din Muneeba ta gaishe su cikin gimamawa kasancewa: ta riga ta san Ogan da wasu mutum biyu. Wannan shine zuwan Ogan nasa na uku duba shi ya dubi Muneeb yana tambayarta Madam wane cigaba ake samu ne? ni naga har yau kamar babu wani canji? Ta dubi Mujeeb din 43 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria "Gaskiya babu wani canji amma muna nan muna addu'a Insha Allah muna sa ran ganin canji. Ya matsa sosai ya kura wa Mujeeb din idanu tamkar yana wani nazari a kansa Addu'ar da muke masa ma tana da muhimmanci amma duk da hakan ina ganin zan fitar dashi wani asibiti a Jamus suna da kwarewa akan irin wannan ciwon nasa ina ganin daga yau zan fara magana da wani abokina a can Jamus din zamu shirya yadda tafiyar zata kasance ina ganin za'a yi muku Passport da Biza ke da shi zaku tafi sai shi abokin nawa ya jagoranci komai a can ko kuwa kuna da wata shawarar. Muneeba ta dan sunkuyar da kanta cike da girmamawa ta ce, "Eh to akwai wani mijin innarmu anan Gombe da yake sunyi magana da yayanmu cewa zasu fita dashi wano asibiti a (Cairo) har ma an fara shirye shiryen to amma sai Goggo ta ce ayi hakuri abarshi anan din muga abinda 44 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria da ingantattun kayan aiki sabanin namu na kasar akwai da yawa wadanda aka kaisu masu matsala irin tashi da kafarsu suke dawowa tangarau sabanin yadda suke tafiya magashiyan to shima muna fatan ya dawo da kafafunsa Insha Allah. Gaba daya dakin suka amsa Allah ya sa, Allah ya sa, Goggo tayi magana to Alhaji mun gode Allah ya saka da alheri sai dai wani hanzari ba gudu ba mu bamu da makudan kudin da za'a fitar don kaishi wata kasa in ma akwai su to shine mai Su, to shi kuma ga yanda Allah yayi dashi balle ya fiddo su a kaishi wata kasa kaga yanzu idan aka ce sai an kai ai za'a shiga wani hali gara dai a barshi anan din. Alhaji Ayuba yayi murmushi 'Babu komai Goggo nine zan dauki uyin tofiyar da komai da za'a yi ku ddane zaku biyo bayansa da shi. Ai Mu zan iya kashe ko nawa ne a kansa saboda yaro ne haziki mai 47 a i a e 1. i i a Ο 1, a e a a n e ג 2 i C i WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria kwakwalwa ga jarumtaka akan aikinsa sannan ga ladabi da biyayya ya sami tarbiyayya kyakkyawa daga gare ku nima shuyasraokanta masa da abinda yayi mani kuma zanyi haka ne domin neman Lada a gurin Allah. Goggo ia cigaba da sanya ma Alhaji Ayuba albarka tare da godiya akan irin dawaniyar da yake da aljihunsa akan wannan ciwo na Mujeeb babu gazawa ga sintiri da nyake yi shi da iyalansa. Da za su tafi ya dauko rafar yan dari biyar-biyar na dubu Hamsin ya mikawa Muneeba ya ce, ga wannan ku rike ko da zasu nemi wani abu "uneeba tasa hannu biyu ta amsa tare da yi masa godiya Goggo ma godiyar take masa "Haba Alhaji baka gajiya da dawaniya ko da yaushe ka zo sai ka yi hidima to Allah ya shi albarka Allah ya baka masu yi maka kaima ya amsa da Ameen! Ameen. Suna fita Muneeba ta mikawa Goggo kudin nan Goggo tace "Me zan 48 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria da ingantattun kayan aiki sabanin namu na kasar akwai da yawa wadanda aka kaisu masu matsala irin tashi da kafarsu suke dawowa tangarau sabanin yadda suke tafiya magashiyan to shima muna fatan ya dawo da kafafunsa Insha Allah. Gaba daya dakin suka amsa Allah ya sa, Allah ya sa, Goggo tayi magana to Alhaji mun gode Allah ya saka da alheri sai dai wani hanzari ba gudu ba mu bamu da makudan kudin da za'a fitar don kaishi wata kasa in ma akwai su to shine mai Su, to shi kuma ga yanda Allah yayi dashi balle ya fiddo su a kaishi wata Kasa kaga yanzu idan aka ce sai an kai ai za'a shiga wani hali gara dai a barshi anan din. Alhaji Ayuba yayi murmushi "Babu komai Goggo nine zan dauki nauyin tafiyar da komai da za'a yi ku naku addu'ane zaku biyo bayansa da shi. Ai Mujeebu zan iya kashe ko nawa ne a kansa saboda yaro ne haziki mai 47 3 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria kwakwalwa ga jarumtaka akan aikinsa sannan ga ladabi da biyayya ya sami tarbiyayya kyakkyawa daga gare ku nima shi yasa zan sakanta masa da abinda yayi mani kuma zanyi haka ne domin neman Lada a gurin Allah. Goggo ta cigaba da sanya ma Alhaji Ayuba albarka tare da godiya akan irin dawaniyar da yake da aljihunsa akan wannan ciwo na Mujeeb babu gazawa ga sintiri da nyake yi shi da iyalansa. Da za su tafi ya dauko rafar yan dari biyar-biyar na dubu Hamsin ya mikawa Muneeba ya ce, ga wannan ku rike ko da zasu nemi wani abu "Muneeba tasa hannu biyu ta amsa tare da yi masa godiya Goggo ma godiyar take masa "Haba Alhaji baka gajiya da dawaniya ko da yaushe ka zo sai ka yi hidima to Allah ya shi albarka Allah ya baka masu yi maka kaima ya erise da Ameen! Ameen. Suna fita Muneeba ta mikawa Goggo kudin nan Goggo tace "Me zan 48 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria amsa in yi da su? Ki rikesu a hannunki duk abin da aka nema sai ayi da su". a Ran Suwaiba bai so a bar kudin hannun Muneeba ba saboda a ganinta ba ita.ya dace a dinga barwa komai ba, ita Suwaiban ce tafi cancanta tunda Muneeba ba'a gidansa take ba zuwa jinya take ta koma. Tun daga lokacin ta dinga cika tana botsara ganin haka yasa Isah da Muneeba suka fita sabgar ta suka fuskanci kula da majinyacisu don ranar wuni suka yi shafa masa Zamzam mai Addu'a da man Zaitun suna dan mutstsuka masa jikin a hankali Da wuri Suwaiba ta hada Inata inata tace zata tafi gida a lokacin ne take cewa Goggo wai abata wani abu cikin kudin da aka bayar zata sayawa Waleeda Pampers da magungunanta na mura ita ma za ta je asibiti ganin likita. Goggo ta ce "TO ai ga Isah nan shi za ki tambaya shine me baki duk abun 49 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria da kike bukata ni kudi ai basa hannuna" Ta juya ta harari keyar Isa da ke tsaye gaban gadon Mujeebun, sai da ta gama hararar bayansa sannan ta yi magana "Ina da bukatar kudin da zanyi wa Waleeda Hidima nima zani ganin likita shima sai da ya ja lokaci kafin ya tanka mata ki kawo list din abubuwan da za'a sayanma Walidan kema idan kinje asibitin ki kawo takardar maganin ni zan sayo don ba zai yiwu inyi ta diban kudi ina baki kina hidima ba, dubu goma na baki rannan ai basu isah sun kare ba ba zai yiwu in yi ta kadawa kogi bula da tunda asara ne yin hakan. Ta tunzura da kalamansa zuciyarta ta kawo mata iya wuya kudi fa dole ka bani tunda ba naka bane na miji na ne, dole in amsa in yi wa yarsa hidima don ita kadai ke gareshi a duniyar nan Inni an ce bani kadai bace”. Shima Isah ya maida mata martini, Eh munji Waleeda kadai ke gare shi nima 50 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria nan ni kadai ke gare shi balle kuma Goggo da ba shi da kamarta kuma zai taba samun kamarta Waleeda kuwa muna sa ran Aunty Muneeba za ta haife ire irenta harma da mafiyanta Insha Allahu. A nan ne Goggo ta tsawatar musu "Kai Isah ya isa haka ka kyaleta dole ta ci darajar yayanka ta juya gun Suwaiba "Ke kuma ai banga laifin abinda yace ba, ki rubuto duk abinda kuke bukata a sayo muku tunda dai a gidan nan babu abinda babu a Sito hatta da Ashana katan muke da ita to me ake nema, sannan shi Pampers din inace an sayamma manya manya ko kyautarwa kika yi? Yanzu ma ai ya kamata a rage yin wasu hidindimum tunda mai bayarwan gashi nan a kwance in kuma ba dan abin da ya tara ba za mu taru mu cinye ba. Jin Goggo ba ta goyi bayan a bata kudi ba ya sa tai zumbura baki ta suri Jakarta ta fice fauww daga dakin ko sallama ba ta yi musu ba. Muneeba dai 51 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria T ハ na zaune gaban mijinta ta na kallon ikon Allah Isah ya dubi Goggo kin gani ko Goggo wallahi duk iskancin da yarinyar nan ke yi don ta sami daurin gindi daga gurinki ne, gashi nan ke ma bata barki ba balle Yaya Mujeeb da ta mayar tamkar sa'anta ni wallahi zan yi mata saiti ne Goggo da kwafa kawai ta ke yi ta na girgiza kai saboda takaici. Washe gari Muneeba ke cewa Isah Gaskiya yau zan yi wa Yaya Mujeeb wanka da Tawul da Ruwa dubi fa yanzu kwanansa kusan goma sau biyu suka goge masa jiki ka je ka tambayo likitansa idan babu matsala sai mu goge masa ni tsoro ma nake ji kada bayansa ya sabule saboda kwanciya. "Ni ma na yi tunanin haka amma bari zan tambayi likitan in akwai wani abu da za'a dinga sa masa a bayan nasa saboda kwanciyar". Isah yaje ya shaidawa likita kudirinsa likitan ya basu izini tare da gaya masu yanda za su yi masa, in kuma ba za 52 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria su iya ba ya sa Nosis maza su yi masa Isah ya ce za su iya. Ruwa mai dumi suka debo a hitar bayin dakin Muneeba ta zuba detol da rowan sabulun wanka a rowan ta umurci Isah ya rufe kofar dakin sannan suka fara goge masa jikin na sa amma suna yi da taka tsan tsan saboda hannunsa mai filasta. Dukan kofa suka ji ana yi Muneeba tace Isah ya je ya ji kowaye amma kada ya bude yace a jirasu Suwaiba ce ke bugun kofar ya ce ta jira suna goge masa jiki yanzu za su gama, yana jin wani uban tsaki da ta ja tare da fadin "Kan Uba ni ba matarsa bace da za ka ce in jira a waje, lallai ma gayen nan wallahi ka rainani amma zan yi maganin wulakancinka yana jin surutanta yayi tamkar bai ji ta ba ya koma abinsa. Sun gama gyara shi tsaf sannan Isah ya je ya bude kofar amma sai baiga suwaiban ba. Da 'yan Harare-harare 53 1 WATA KUSAN 3 Rahmatu Hassan Zaria Suwaiban ta

Chapter 2 of 8