Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 7
cikin bakin ciki ba tare da kasan hanayar da kabi ka war ware mashi ita ba. Yallabai in har ka aureta, to ni ka taimaka ka warkar mani da matsalata, ka dauka tamkar ace nice cikin da take ciki na zo na nemi alfarmar ka aureni, kuma na samu sa'a ka amince, saboda jinkai irin naka da adalci, ina fatan bukata ta zata biya ba tare da na kara shiga wata matsananciyar rayuwaba," Ya dauki kofin lemo ya kurba ya dawo da shi ya ajiye, ta kasa ido naga ya kalleni, "ya sunanta?" "Ilalimatu," "suna mai kyau, mai dadi, amma ki sani ni zuciyata tafi son naki sunan, sannan kuma tafi jin dadin sa, na kalleshi, mai makon ya kalleni sai naga ya koma ya kwanta jikin kujerashi, tare da dauke kallan kasan ido da yayi mani, izuwa gefanshi. Yayi murmushi, "Hamida, kamar yanda kika ce ni mai jin Kai ne da adalci, da son jama'a, haka maganar ki take, amma in gaya maki gaskiya a wannan harkar ba zan taba jin kai ba, saboda magana ce ta aure, sannan ki gaya mata ni Mustapha ina da matar da zan aura, tunda dadewa, amma ki gaya mata cewa, wacce ta aiko itace matar Mustapha, saboda baka, ta sake aiko wata." Ban fahimceka ba? Dama ta t ba aiko wata bayan ni?" yayi murnushi, "ko mai kike yi Hamida birgeni kawai kike, saboda ke macace mai natsuwa da nuna baki san anayin abu ba, ina son ki je ki tambaycta, wacece ta aiko tsakanin jiya da yamma zuwa yau da safe." Ya dago ya dauki lemo ya Kara kurba ya daga kofin sama "kada kiyi tunanin zan yi maki adalci akan wannan maganar adalci daya zanyi mata, shine inyi mata addu'a Allahya bata wanda ya fini wanda kuma zai sota, kamar yarda take sona, sannan kiyi mata godiya ta musaminan game da irin son da kikace tanayi mani, sannan ki gaya mata, ina matukar sonta, amma so irin na addinin musulunci. Watau son da Allah ya halarta tsakanin musulmi da musulmi amma ba son aure ba, tsana da ita, aure ba zai taba yiyuwa ba, saboda ina da wacce ta riga ta sace mani zuciyata, yayi shiru, ya naga kin bata ranki Hamida, ko baki ji dadin maganganuna ba ne?" "ya za ayi inji dadinsu yallabai, 24 Kasan fa ni mace ce, amma na kawar da kunyata da Allah vayi mana mu mata, na tako har wajanka kai namiji na zauna gani ga ka, na daga idona nace ina son ka auri mace yar Uwata mai kunya, anına ka kalli kwayar idona kace mani a'a. Naja kujerata na mike, "Allah ya bata wani, kai kuma nagode, dama sai da nacewa Halimatu ina tsoron wulakanci gashi kuwa tasa na zo na siya da kudi na, na dan taka kadan, nagode saurara ta da kayi, amma maganar zumuncin mu, ina son ya kare daga yanzu." juya na cigaba da tafiya. Magana naji anayi a bayana, ita tasa kuma na tsaya, "ke fa kika ce, mu tsaya mu fahimci juna, sannan kinyi mani alkawarin zaki saurari tawa alfarmar da nike nema a gareki, amma ki sani ni ba bakon zati bane, ko kin cikin tafiyar nan, zan iya gaya maki, yayi danshiru "lamida ki sani, ke ce mace ta farko da zuciyata ta amince da ita, kece mace ta farko da gangar jikina ta anince ta hadu da ke, ke ce wacce kullum mafarkina inga na aureki, auma kuma wani ikon Allah, kece mace ta farko da ta taba tunkarata da maganar wata na sona ba ita ba. Ya dan yi gaba kadan, sannan ya juyo ya ka'leni,"ke nan ke Hamida bakya so na ko kuwa ba irin mazan da kik so bane ba ni?, yayi munnushi, amma yanzu dan girman Allah, ina son kiyi mani wata alfarma, ni ma in har kika yi mani ita, zan hakura da ke," ya kika gani,""wacce alfarma ke nan?" Ina son ki zo muje gidana, in nuna maki wani abu, sannan in har na tabbatar (you don't love me) ni ma zan yarda da auran wacce zuciyarki ke so,"""ba zai taba yiyuwaba in bika gidan kaba, kasan dai bai dace ba," "kwarai kina da gaskiya, amma ki sani dan iska ake tsoro, ba wanda tsoro Allah yayi mashi yawa a zuciyaba. "Ai ba kaiba, jama a nike tsoro kada su ganni da kat, "yayi murmushi," ba wanda zai ganki, amma inaso ki dinga jin tsoron Allah a koda yaushe, ba wai tsoron mutane ba, ba abinda mutun zai yi maki matsawar kin rike gaskiyar ki amma shi Allah a koda vasuhe so muke mu kara tsoronshi. Shiru nayi ina tunanin alkawarin da na dauka, nayi tunanin yanzu fa ya zama dole in ina son cika gurina sai na hada da yaudarar shi, meye yaudara?"na tambayi kaina, wanda hakan yayi dai dai da maganar Mustapha da naji a kusa dani. 25 "ba komai ki saki zuciyarki dani zaki sameni mai nike makı amanar jikin ki," ba da son zuciyata ba, amma ya zame mani dole in je gidan Mustapha, saboda in samu in shigar da bukatar Halimatu. Mota ta muka shiga ni da Mustapha har gidanshi, muna isa get din farko, sai naga wasu masu bakaken kaya, duguwar riga kwat "court" sun taso da sauri, ya zuge gilashi ya daga masu hannu, sai naji sunce "okey sir" Get na biyu ma da muka isa, haka naga anyi mana, sai da muka yi tafiya mai tsayin gaske, sannan naga mun iso kofar gidan, banyi mamakin haka ba, tunda dama Halimatu ta bani labarin gidanshi, duk da tace ba shiga tayi ba. Muna isa kofa ta bude da kanta, wata doguwar hanya na gani kamar yanayin hanyar jirgin kasa, na ga wasu abubuwa a tsakiyarta masu tayoyi, ya umarcini da in hau saman abun, banyi gardama ba na haye gudun da yake yi ne yasa naji kaina na juyawa. Tun ina daurewa sai naji na tafi lau zan fadi, Mustadha naji yayi saurin tareni ya hadani da jikina, nayi alamar zan dago amma sai naga gidan nata juyamani, jin ıbun ya tsaya kamar yarda jirgı ke tsayawa yasa na samu na dago, amma sai na dinga ganin jiri ta ko ina, dole na mayar da kaina jikin Mustapha na kwantar. Muna shiga sai naga falo katon gaske, amma kayan cikinsa ma juya mani sukeyi, sai dai wani sanyi daya ratsa manı jiki, har sai da tsirkar jikina ta tashi, na san dai AC ce, amma bani da hankalin da zan gane ko wace ire ce ita. Kujera ya samu ya kwantar dani, yayi sauri ya dauko ruwa a firij ya tsiyaya a kofi ya sa mani a bakina, idona na rufe na shanye ruwan nan, ya zauna gefena yana ta daddafa mani kai, yana fadar sannu "rashin sabawar da baki ba ce ta janyo haka, zaki koma dai dai yanzu." Nasa hannu na dan ture hannunshi, "sannu, ki dan kwanta mintina kadan, ko in kaiki daki ne?, na girgiza masa kai alamar a'a, na dan zame kadan na kwanta, tare da dafe kaina na mayar da idona na kara runtsiwa. Na samu sama da minti goma a haka, a hankali na bude idanuwana domin in ga ko na koma dai-dai, amma abun dazu shi 26 na ke rani har vanzu a idanuwana, nan take fa sar hankalna ya tashu saboda tunanın bryu da ya fado mani a zuciyata Na farko kuwa shine, ko Mustapha yayi mani hakanc domin va bata mani rayuwa, ko kuwa hodar yankar kai ce aka fesa mani na dan daga kaina, duk da juyawar da yake, sai naga hanga Mustapha ba, samu nayi da kyar na mike tsayc, ban tsaya ха takalma ba, balle daukar jaka, na dai yı kokarin na rike makullin motata gam a hannuna. Sam ba na gannin komai, amma haka na cigaba da tafiya, ni dai ban san yarda aka yi ba, sai dai ji na nayi na kai karo a jiki bango, na koma baya na fadi Kasa, da kyar na tunano "innalillahi wa'inna'illahim raji'un, na samu na fadi uku, a ta hudu naji na Kara komawa Kasa kicha. Da karli na dinga kiran Daddy, Daddy, Daddy, wanda ina fada, tare da dafe kaina hannu duk biyu, gangar jikina kuwa jinta nayi tana juyawa kamar yarda fankar sama ke juyawa, na kara fadan "innalillahi hafe da kara kwallawa Daddy na kira. Muryar Mustapha naji har da kamar yana gudu, yana kiran abuhanallahi, bani da wata dubara, ko karti a jikina, balle in samu n yunkura in gudu, ina jin shi, ya zo ya dagoni da sa irı "Hamida! Hamida!!" ban iya amsawaba, na dai ji an direni a kan wani abu, ko gado dai ko kujera. Sai naji tashin muryarsa sama sama, haka kuma naji kamar muryar jama'a ta karu a cikin falon, ina ji ana daddafa mani kai, daga nan kuwa ban kara jin komai ba. Kimanin karle shabiyu da rabi na rana na farka mikewa zaune nayi da saurina tare da fadar innalillahi watinna ilaihim raji'un, Mustapha na ga ya taso da saurinsa, wanda ke zaune а wata kujerar kushin mai kallona, Yayi sauri ya rike ni, "Hamida, Hamida, tabbas gani na ya dawo, hankalina ma yana jikina, jirrin da nike gani ma babu shi a tattare dani nayi sauri zan mike ya kamani ya rike, "zauna, tsaya, tsaya, ina ni kuwa sai doke hannunwanshi nice kamar wala mahaukaciya, "ma yaudari, mai yankan kawunan jama'a dama ka kawon nan ne dan ka yanke mani kai," ya samu ya rikeni gam a dai da 27 "ba komai ki saki zuciyarkı dani zaki sameni mai nke makı amanar jikin ki," ba da son zuciyata ba, amma ya zane mani dole in je gidan Mustapha, saboda in samu in shigar da bukatar Halimatu. Mota ta muka shiga ni da Mustapha har gidanshi, muna isa get din farko, sai naga wasu masu bakaken kaya, duguwar riga kwat "court sun taso da sauri, ya zuge gilashi ya daga masu hannu, sai naji sunce "okey sir" Get na biyu ma da muka isa, haka naga anyi mana, sai da muka yi tafiya mai tsayin gaske, sannan naga mun iso kofar gidan, banyi mamakin haka ba, tunda dama Halimatu ta bani labarin gidanshi, duk da tace ba shiga tayi ba. Muna isa kofa ta bude da kanta, wata doguwar hanya na gani kamar yanayin hanyar jirgin kasa, na ga wasu abubuwa a tsakiyarta masu tayoyi, ya umarcini da in hau saman abun, banyi gardama ba na haye gudun da yake yi ne yasa naji kaina na juyawa. Tun ina daurewa sai naji na tafi lau zan fadi, Mustadha naji yayı saurin tareni ya hadani da jikin:a, nayi alamar zan dago amma sai naga gidan nata juyamani, jin ıbun ya tsaya kamar yarda jirgi ke tsayawa yasa na samu na dago, amma sai na dinga ganin jiri ta ko ina, dole na mayar da kaina jikin Mustapha na kwantar. Muna shiga sai naga falo katon gaske, amma kayan cikinsa ma juya mani sukeyi, sai dai wani sanyi daya ratsa manı jiki, har sai da tsirkar jikina ta tashi, na san dai AC ce, amma bani da hankalin da zan gane ko wace ire ce ita. Kujera ya samu ya kwantar dani, yayi sauri ya dauko ruwa a firij ya tsiyaya a kofi ya sa mani a bakina, idona na rufe na shanye ruwan nan, ya zauna gefena yana ta daddafa mani kai, yana fadar sannu "rashin sabawar da baki ba ce ta janyo haka, zaki koma dai dai yanzu." Nasa hannu na dan ture hannunshi, "sannu, ki dan kwanta mintina kadan, ko in kaiki daki ne?, na girgiza masa kai alamar a'a, na dan zame kadan na kwanta, tare da dafe kaina na mayar da idona na kara runtsiwa. Na samu sama da minti goma a haka, a hankali na bude idanuwana domin in ga ko na koma dai-dai, amma abun dazu shi 26 keani har vanzu a idanuwana, nan take fa sai hankalına ул tasht saboda tunanın biyu da ya fado mani a zuciyata Na farko kuwa slune, ko Mustapha yayı manı hakane domin va bata mant rayuwa, ko kuwa hodar yankar kar ce aka fesa mani, na dan daga kaina, duk da juyawar da yake, sai naga hanga Mustapha ba, sanu navı da kyar na mike tsaye, ban tsaya sa takalma ba, balle daukar jaka, na dai yı kokarin na rike makullin motata gam a hannuna. Sam ba na gannin komai, amma haka na cigaba da tafiya, ni dai ban san yarda akı yi ba, sai dai ji na nayi na kai karo a jiki bango, na koma baya na fadi kasa, da kyar na tunano "innalillahi wa'inna'illahim raji'un, na samu na fadi uku, a ta hudu naji na Kara komnawa Kasa kicha. Da karli na dinga kiran Daddy, Daddy, Daddy, wanda ina fada, tare da dafe kaina hannu duk biyu, gangar jikina kuwa jinta nayi tana juyawa kamar yarda fankar sama ke juyawa, na kara fadan "innalillahi hade da kara kwallawa Daddy na kira. Muryar Mustapha naji har da kamar yana gudu, yana kiran abuhanallahi, bani da wata dubara, ko karfi a jikina, halle in samu n yunkura in gudu, ina jin shi, ya zo ya dagoni da sa irı "Hamida! Hamida!!" ban iya amsawaba, na dai ji an direni a kan wani abu, ko gado dai ko kujcra. Sai naji tashin muryarsa sama sama, haka kuma naji kamar muryar jama'a ta karu a cikin falon, ina ji ana daddafa mani kai, daga nan kuwa ban kara jin komai ba. Kimanin Karfe shabiyu da rabi na rana na farka mikewa zaune nayi da saurina tare da fadar innalillahi watinna ilaihim raji'un, Mustapha na ga ya taso da saurinsa, wanda ke zaune a wata kujerar kushin mai kallona, Yayi sauri ya rike ni, "Hamida, Hamida, tabbas gani na ya dawo, hankalina ma yana jikina, jirrin da nike gani ma babu shi a tattare dani nayi sauri zan mike ya kamani ya rike, "zauna, tsaya, tsaya, ina ni kuwa sai doke hannunwanshi nice kamar wata mahaukaciya, ma yaudari, mai yankan kawunan jama'a dama ka kawon nan ne dan ka yanke mani kai, ya samu ya rikeni gam a dai dat 27 lokacın da na mike tsaye, na tsuguna na fara hauka nitna, V tsuguno. "Hamida, ya fada da karfi Na dago kaina na kalleshi, nan take sai naji na kasa cigaba da abinda nike, hakan tasa na duke kasa na sa kuka, ya tsuguno, ya kamani ya kwantar a jikinshi," Hamida iam not Inresponsible man," wallahi bawanda ya taba shigowa gidana yayi haka sai ke, Hamida kiyi hakuri akasi aka samu, ya dagoni ki daina kuka, ni mai kaunarki ne, Hamida son in aureki yafi komai yawa a zuciyata, ba zan taba cutar da ke ba, yasa hannunshi (daya yana goge mani hawayena. "Please ki daina kuka, kina kara tayar mani da hankali, kalleni Hamida, kiga abinda idanuwana da fiskata zasu nuna maki," na dago idona na kalleshi, "me kika gani? A cikinsu? Na mayar da kaina zan sunkuyar, yasa hannuwanshi ya tallabe kumatuna, "kinga ba abinda ke cikinsu sai sonki da kaunarki." love you Hamida, hakan dake zuciyata ba zai taba sa in cuce ki ba, nayi saurin lumshe idanuwana, numfashin sa naji dai dai hancina nayi dan sauri na karasa zama sosai, tare da girgiza kaina, "bakya sona ke?," na daga kaina, saboda me ke baki sona?" "saboda Halimatu""wacece haka kuma?" Wacce nike kauna a zuciyata," "ni kuma ke nike so ba ita ba, yaya ke nan," "in har da gaske kana sona, ina son ka mayar da sona akan wacce nafi kauna a duniya, in har kana son farin ciki .na יי "Ba zai yiyyuba," "saboda me?" "saboda sonki shi kadai ne a zuciyata yau shekara biyar ke nan ina sor. ki lamida, kuma har yau ban samu wata wacce naji ina so haka ba saike Hamida." Duk maganar da muke a hankali take fita kamar muna yiwa junan mu raďa, ni kuwa har yau na kasa bude idanuwana balle inyi second look" a kwayar idan Mustapha wacce ke fitar da wani abu a cikinta mai kama da kibiya tsare idanuwa. Jin ya kara matsowa tare da rike hannuna a hankali, shi yasa naja baya daga zaune, ""mustapha, lalimatu nada kyau, ta lini kyau tana da duk abinda kake gani a jikina ka soni, ta ma fini komai, itama babanta na da kudi, ni kuwa babana talakane, in har ka auri Halimatu, zaka zamanto cikin jin dadi, har yali wanda kake tunanin samu a wajena. 28 Mustapha ina son Halimatu fiye da son kowa a duniya, in har ka fitar da iyayena, kasan kuwa zanfi kowa son in ganta cikin farin ciki "har ni Hamida kin fi sonta dani?" "dama ni ban taba kawoka a zuciyata ba, balle har inji ina sonka, a kullumn nafi kawoka a zuciyata a matsayin mijin Hali. Yayi saurin janyoni jikinsa, "jikina ya riga ya fara haduwa da naki, Karya kike kice bakya sona, nayi sauri na janye jikina na mike tsaye, sai a lokacin naga ba mayali a jikina balle dankwali, na bata fiska sosai, "me yasa ka cire mani mayafina? Ko kayi zatan ni ma irin mutananka ce, to in gaya maka ni ba yar IS "me ya kawo wannan maganar Hamida?, su waye kuma matane na? "Yayi tsoki ya mike ya fice daga dakin, na koma na zauna a gefen gado na tallabe kaina da hannuwana, tambayoyi na jerowa kaina a nan take, "me yasa na biyo Mustapha gidanshi?, me yake nuli kuma da haka, me yake nuti dani yake so ba ilalimatu ba, me Halimatu zata faukeni in har ta gane Mustapha ni yake so? Me yasa Mustapha yayi mani saurin fishi haka?, ni Hamida yayı zanyi da alkawarin da na dauka tsakanina da Allah? zan kuv a gama da duniya lafiya, in har naci amanar Halimatu? Wani abu da na samu kaina zuciyata na aiyano mani, shine jin Mustapha ajikinta Na goge hawayen da suka kawowa kumatuna ziyara, na mike na nemi dan kwalina da mayafina, amna ban gansu ba wani haushi ya dirar mani a zuciya, na tafi a hankali na tsaya jikin madubi na kalli kaina daga sama har Kasa, naga cikar halittar da Allah yayi mani, nayi imanin ko ita kadai ta isa ta sa Mustapha va soni a vanzu Sai a lokacin ma na lura da gashin kaina na daure ma ba madaurin a jikinshi, gashi duk ya wargaje a saman kafaduna har izuwa, bayana, na wai ga na waiga, da gaske ba ko dan kwalina a dakin, haka zan fita Mustapha ya Kara ganina ahaka? Gani ba abin in kwance zanan jikina in lullubaba, to mazaunin zanan in rufeshii da me?, Kamar an ce Kara waigawa, sai na hango wani farin yanki an rufe wani abu da shi, na kuwa tati, na kwaye farin yankın sai naga 29 ashe jirin akwatuna ne, a zuciyata nace oho dai na samu makarin jikina. Sai kuma in fita ta ina? Zucita take tambayata, na bita inda naga Mustapha ya fita bayan na rufe jikina da farin yanki hannuna, na fita, amma, sai na rasa inda zan bi, gabas kofa, yamma kofa, arewa kofa, kudu ma kofa, tashin hankali, abinda na lada a zuciyata. Sai na bi ta gabas, a ganina ko mutuwarce ta zo, gara t sameni a hanyar gabas, wata sabuwa, na fada a zuciyata, saboda ganina na bulla wani katan daki mai kyan gaske, na waiga na waiga ba kowa a ciki, sai na ji nadan tsorata. Na fito da sauri, na bi kofar arewa, wani kayataccen falo na samu, mai kama da shirin gidan turawan ingila, nice harda lalleka kujeru ko zanga mayafina da sauran kayana, koface gaban falan sai na budeta, wani daki ne shima, a'a, nayi baya da sauri Na fita, sai na kama kwalla wa Musatapha kira, sai naji gaba dayan gidan na mai maita abinda nike fadi, sai na kara tsorata, duk na fara rudewa, ana kokarin bin kofar yamma, sai naga Mustapha da saurinshi, ya fito ta kofar kudu, Nayi wani irin mugun sauri naje na rikc shi, "fitar dani daga wannan gidan, gidan dodanni ne", Yayi yar, dariya "tsaya tsaya!! Tsaya lamida kada ki ruda kanki, a karayin na dazu gida da kika ji yana amsawa, dama kome kankantar gidan in dai ba mutane a ciki, da kayi magana sai ya amsa. Yaja hannuna muka koma baya, dakin da na fito muka kona "wannan dakin yara ne, in Allah ya bani su, Amma na bangare na gaba dayan wannan bangaren da muke ciki, shine bangarena, ba wanda naba izinin shigarshi sai iyalina. Ya bude dayar kofa a ciki, bandakine nan, dakin ba komai cikinsa sai durowar jikin bango, sai madubi da gado, family Bed, a gefenshi ne ma naga a kwatuna. Muka fita, gabas mukayi inda naga dakin dazu, muna shiga ya jingina jikin bango ya nade hannayensa a kirji, (this is Hamida's ROOM) ya fada cikin wata yanayin mirya mai kama da ta marar lafiya. 30 Ma'ana in kin zo sashena, ga dakinki nan, na watgo na hararesn, vavi mumushi." "ni kaina nasan lokacin milkina da takamata va wuce tunda nasa ran zanyi aurc, nasan mulki yanzu ya koma hannun ki Hamida amma dai ayimani adalci." "Kana son ka dinga yaudarar kanka, da kake sani a zuciyarka, wanda kasan hakan ba zata taba faruwa ba a kanka, ka dinga KoKarin fadawa zuciyarka ta tsaya ta dinga yin adalci, akan duk abında ta taunana, ko ta ayyanowa kanta." "ya isa naji zo mujc. Duk wanda yasan dakin matan masu hali, to ya aiyano shi a zuciyarshi, cewa dakin da muka shiga ya fishi, ba wani shahararrun kaya bane a cikinshiba illa, wani gadan da ban taba ganin irinsa ba, tare da madubinsa, ba durowar jiki bango amma ga wata durowa nan tsaye, wacce irin daya suke da gadon mai murli hudu. Sai kuwa jerin akwatuna da suke tsaye da gindinsu guda takwas, duk iri daya, gefan "side-bed" kuma dan kawatin saman su "kit, banda fitulun gefen gado da suke tsaye suma, Kafet ne mai laushin gaske malale ko ina dakin kamar dakin vara 'a na baro, ko ban bude kofar gefensa ba, nasan dai landaki ne. Muna fita sai Rofar arewa, in da na samu falan dazu dana shiga, ya kalleni, "dakina kenan, ya kawar da fiskarshi gefe, na waiga na kalla, ni kaina nasan na shigo gidan turawa, a yau, yayi gaba ya bude dakin da na bude dazu, dakine wanda nasan shine dakin Mustapha, "This is for you and Me only" ya kalleni ta kasan ido ya dauki kallanshi daga gareni, duk da nima nasan kallan takama akayi máni ban kalleshi ba nima na bashi amsa, "you usually for get Halimatu why?" baccin kasan itace abokiyar rayuwarka in Allah ya yarda". Bai kalleni ba shima ya cigaba da yin maganar shi, "lokaci nda nasan aka gina mani gidana, da sunanki aka gidana shi, har yanzun kuma kisa a zuciyarki ke ce matar gida nan ya taka zuwa wajen makunin fitila, ya danna. A tunani na litila zai kara kunnawa, sai naga wani abu ya fito ta cikin bango, in kara kallo sai naga hotona ne ya fito kaina ko dankwali babu, ina wata irin dariya, na waigo na kalleshi "wannan 31 fa?"" nasame shi ne yau shekara bıyu ke nan," "ya akayı ka samu?" "saboda ina son me hoton shi yasa nayi kokari na sameshi." Yayi murmushin da ta kasan ido kawai ya kalleni bayan murmushin, "ba shi kadai bane, ya danna wani waje, sai ga hoton mu da shi wanda aka dauka ranar "Send off, "me yasa kayi mani haka?" "saboda ina so kawai," Ya juya yayi baya, dole tasa na bishi a baya, muka shiga kofar kudu da naga Mustapha ya fito dazu, falone babba na kama neman mayafina da sauran kayana, amma babu, na kalleshi, "ina kayana in tafi gida" "ba yanzu zaki tafi gida ba sai mun gama zagayc gidan nan, kin yarda ni ba dan yan kar kan bane, sannan kin amince ni ba dan iska bane, ni gida zantafi tukuna sai muyi maganar da ta kawo ki, saboda har yanzu ban san inda kika dosa ba." "To ina kayana? "suna Babban falo na farko gidan, wannan kuwa, falon karbar lyalinane, nan dakin da kika gani, nawane ni da matata Hamida, nan kuwa ai kin ga mayi hira da 'yayanmu, na farko kuwa dama na karbar baki ne kawai, amn'a wadanda suka cancanci shigowa gidana. Amma baki na huldar kasuwanci na, nasu falon nacen farkon gidan nan, kafin ma a shigo kofar fita, a zuciyata nace, tashin. hankali. Wannan gida, Haliamatu ta bani, ko ina kofa, muka tali, muka bi wata siririyar hanya, sai gamu mun hillo wani falan, amma shi yafi duk sauran da na gani girma sosai, muna shiga na hango takalmana da mayafi, nayi sauri na je na dauki mayafina, na zame farin yankin da ke rufe a kaina na rufa mayafina. Na dauki jakata, dankwalima a ahnnu, yayi murmushi, "sai ina kuma?," "na bata fiska "sai gida ko," ya girgiza kai alamar a'a. "a'a nan kake son zan kwana? KArfe daya da rabi, fa" "wanda yayi dai dai da lokacin, sallah da cin abinci, saboda haka ya zama dole ayi mani sallah farko a gidana, in fara cin abinci da iyalina ya biyo bayan sallah." Na bata rai, na daure fiska, na kalleshi sama da kasa, "ba zan ci ba, ba zan yi sallah ba, ni ma ina da gidan mu, can zani inyi, "duk maganar ba ta zafi bace ba, Allah huci zuciyarki," 32 Ya juya,"zo muje ki karasa ganin gidana, muka fita daga falan muka bi wata 'yar hanya, duk dai cikin falan, sai gamu a wani bangaren da ba komai a cikinshi sai dai tayal da ke dauke ido, "Nan kuma sashen amaryata ne, dakuna uku ne duk ba komai a ciki, sai katan falo wanda duk tattare suke a waje daya amma, kofofin dakunan a cikin falan suke "daki daya na matata, daya ya'yana daya, na bakinki na jiki, ko yan 'uwa, arma in kin fita daga nan, ina da sashe daban na bakina, inda nike taryar mahaifiyata, watau sashen taryar mahaifiyata da yan 'uwanta. Shi n ma babban falone da dakuna biyu, sai wata rana in kin zo zan kaiki ki gani, yanzu na lura duk hankalinki yayi gida, gara muci abinci, muyi sallah sai muyi maganar da ta kawoki." Dole tasa nayi sallah, amma na kasa cin abinci saboda kunya, ina jin ganin haka yasa, yace yana zuwa, fitarshi ce ma tasa na dan ci kadan shima dan ina jin yunwa,

Chapter 3 of 7