Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 7
riketa a hannu faya daya hannun kuwa hularshi cce ya yi fururu,da kasa da alama kasar kabarin babanmu ne ya wuto mutanen dake falon wadanda suke mishi ta'aziya ya shigo cikin dakin inna ya durkusa a kasa bai-iya cewa komai ba, kuka kawai ya ke yi ana bashi hakuri Hajiya tana gaya mishi bayan tafiyarku kai Alhaji sai kuma Aisha ta haihu inna kam tana kwance ko motsi bata yi tamkar dai bata jin duk abinda ke faruwa, lekowa aka yi aka kira Yaya Ahmad cewar mutane suna isowa, gara ya fito ya tashi ya fita sai da dare ya y nisa Ibrahim ya shigo ya yiwa Inna da sauran mutanen da ya tarar ta'aziyya yana fita kuwa ya turo Sa'a ta kirani a dakin Yaya Ahmad na sameshi suna zaune tare shi kam Yaya Ahmad ya tsayar da kafafunwashi ya rungumesu da hannayenshi guda biyu ya dora ha6arshi akansu ya zubawa yatsunshi na kafa ido tamkar bai taba ganinsu ba ina shiga na zauna na makure wuri daya a hankali Ibrahim ya ce ya ya muka ji da hakuri Suhaila na soma zan yi mishi kuka sąboda duk da wani a cikin kalmar Yaya hakuri? Da na yi yau har yanzu ta ki ta yi mun dadi cikin sauri ya ce dakata ki ji Suhaila a daina yima baba kuka haka ya isa, a bishi da addu'a, in sha Allahu mutuwarsa hutuce a gareshi na rantse miki baba ya tabbatar mun da cewar kalınar 39 shahada ita ce ta zama maganarshi ta karshe, kuma dazu muna jin abinda babansu Lamidi yake ſadi ni da Ahmad a wurin karbar gaisuwa cewar shi ko kadan bai kawowa baba mutuwa ko da likita ya ce in akwai abinda yake son fada ya gayawa dan uwanshi da ya nuna shi kawai ya dauka wani abu suke son yi mishi kuwa maimakon baba ya bar wani sallahu yana jin an gaya mishi haka sai kawai ya fara salati ya yi sau biyu, ya kai na uku kawai sai suká ji shiru likita ya ce musu ya rasu ya ce shi kam kidimewa ya yi ya rinka cewa a'a wacce irin mutuwa ne haka? Ashe haka ake mutuwa? To me zai samu kuka a kowane lokaci tunda Manzonmu (SAW) ya gaya mana cikawa da kalmar shahada alama ce ta samun rahama mu yi ta bin shi da addu'o'i mana don ya kara sanin cewar ya bar 'ya'ya na gari masu kaunarshi a duniya tsawon lokaci Ibrahim yańa yi mana nasiha ni da Yaya Ahmad. nado Washe gari da safe hukumar makarantarmu ta wakilanta suka zo mana ta'aziyya suka kuma bayar da rubutacciyar takardar ta'aziya a madadin hukumar makarantarmu, ranar da babana ya yi kwana uku ranar mutanen Bengazi suka iso kakana Mallam Ahmad da kanin babana Baba Hamza da kanin mahaifiyar baba wanda babanmu yake kira Kawu Mudi tare suka zo Yaya Ahmad ne ya shigo ya gayawa Inna isowarsu ya kuma karbi đan jariri ya kai musu shi a inda aka saukesu ina kwance jikin inna wacce kwanaki ukun mutuwar mijinta suka figeta suka maida ita tamkar wacce ta shekara tana jinya, amma don karfin hali sai na ji ta ce Allah sarki baba ya yiwo tafiya mai wahala ga nisa ga bakin ciki na tausaya mishi da aka ce an gaya musu rasuwar Alhaji ta share hawaye Hama tana hada mata tea ta ce to ya ya za a yi? Sai da Jama'a suka ragu ni da Inna muka shiga dakin dasu Mallam Ahmad suka sauka cikin girmamawa, Inna ta gaishesu suka yi wa juna ta'aziyya sai inna ta ce mishi oh baba sai da ka zo? Ga girma gashi tafiya ba mai dadi ba, ya gyara zama ya ce e, Aisha na zo ne in ziyarci Mahmud a kabarinshi na kuma je dazu Ahmad ya kaini daga nan in yi miki ta'aziyya in sanya miki albarka ke da 'ya'yanki kullum kalmomin Mahmud a game da ke alheri ne, ranar da daddare mun hadu a dakin Inna mun zauna shiru Hama ce kawai mai wani motsi itama gyara yaro take yi muna cikin wannan hali babansu Sa'a ya shigo yana yiwa Inna bayani kan basussukan da 40 akc bin babanmu wanda ya ce an gama biya saura shi wanda yake bi wannan kuwa ido kawai za a sa in sun kawo a karba idan basu kawo ba shi kenan ta cc mishi to Allah ya saka mishi da alheri ya dan zauna kadan yana Kara yi mata nasiha kafin ya fita. Ranar da babanmu ya cika kwana bakwai ranar aka radawa jaririnmu suna Mahmud sunan babanmu da aka mayar mishi da daddare muna dakin inna dukanmu ni da Yaya Ahmad da Ibrahim muan falon a zaunc inna da Hama tare da innarsu Sa'a suna can ciki sai muka ji sallamar Alhaji Ali yana shigowa ya ce maza in kira mishi Alhaji Isma'ila na je na kirashi muka dawo tarc, muka tarar yana ccwa ila mutuwa fa Aisha da kika ganinta ba zafin mutuwar nc ya fi komai daga hankali ba al'amuran dakc biyowa bayan aukuwarta shi ne abinda ya fi komai kona zuciya don haka ni abinda nake so dake shi ne ki yi hakuri ta ce mishi to baba, babansu Sa'a ya zauna sai Alhaji Ali ya ce mishi mutancn nan sun kafc kan za su tafi da Suhaila Yaya Ahmad da Ibrahim gaba daya suka hada baki suka ce Suhaila...Alhaji Ali ya ce e, babu yanda ban yi dasu ba har gabatar musu da zancen Ibrahim n ayi na ce ko za su yi bikinta kafin su tafi tunda sun ce hasu amince da barin 'yarsu budurwa ba, to sun ki sun ce ba zai yiwu ace duk zuriyar Alhaji ta dawo kasar nan ba don haka na amince su tafin sai a shirya mata gobe za su koma gida Hama ta saka salati ta barkc da kuka, Yaya Ahmad ya ce in zuciyar baba suke so ni zan bisu Suhaila bata san rayuwarsu ba ta yi maraicin mahaifinta sati guda yau annan a rabata da uwarta da mutanen da ta saba rayuwa a cikinsu da wanne zata ji? Alhaji Ali ya ce don ka bisu ba zai hanasu tafiya da ita ba, kuma in dukanku kuka bisu wa zai zauna tarc da uwarku? Wa zai kula da dukiyar ubanku? Tunda sun matsa a barsu kawai in muna raye ai zata dawo, Ibrahim ya ce gaskiya ba za su tafi da ita ba ai ni tun jiya don dai baba ya hanani ne in ajin shi baba Hamza yana cewa wai su fa a wurinsu abin kunya baba ya yi daya baro kasar shi saboda mace don su a ganinsu wannan dabi'ar kaji-ne gashi ya kawo musu 'ya'ya nan kasar ya mutu ya bar musu su to ni na rantsa ba za su tafi da Suhaila ina kallonsu ba, domin baya cikin biyayya da kyautatawar da baba ya ce a yi musu. Babansu Sa'a ya yi shiru tsawon lokaci sai ya ce to ni inda sun dan sassauto an sasanta da su ai da sai aji in ma wani kwadayi 41 shahada ita ce ta zarna maganarshi la karshe, kuma dazu muna jin abında babansu Lamidi yake fadi ni da Ahmad a wurin karbar gaisuwa cewar shi ko kadan bai kawowa baba mutuwa ko da likila ya ce in akwai abinda yake son fada ya gayawa dan uwanshi da ya nuna shi kawai ya dauka wani abu suke son yi mishi kuwa maimakon baba ya bar wani sallahu yana jin an gaya mishi haka ваi kawai ya fara salati ya yi sau biyu, ya kai na uku kawai sai suká ji shiru likita ya ce musu ya rasu ya cc shi kam kidimewa ya yi ya rinka cewa a'a wacce irin mutuwa ne haka? Ashc haka ake mutuwa? To me zai samu kuka a kowanc lokaci tunda Manzonmu (SAW) ya gaya mana cikawa da kalmar shahada alama ce ta samun raharna mu yi ta bin shi da addu'o'i mana don ya kara sanin cowar ya bar 'ya'ya na gari masu kaunarshi a duniya tsawon lokaci Ibrahim yana yi mana nasiha ni da Yaya Ahmad. Washe gari da safe hukumar makarantarmu ta nadо wakilanta suka zo mana ta'aziyya suka kuma bayar da rubutacciyar takardar ta'aziya a madadin hukumar makarantarmu, ranar da babana ya yi kwana uku ranar mutanen Bengazi suka iso kakana Mallam Ahmad da kanin babana Baba Hamza da kanin mahaifiyar beba wanda babanmu yake kira Kawu Mudi tarc suka zo Yaya Ahmad ne ya shigo ya gayawa Inna isowarsu ya kuma karbi dan jariri ya kai musu shi a inda aka saukesu ina kwance jikin inna wacce kwanaki ukun mutuwar mijinta suka figeta suka maida ita tamkar wacce ta shekara tana jinya, amma don karfin hali sai na ji ta ce Allah sarki baba ya yiwo tafiya mai wahala ga nisa ga bakin ciki na tausaya mishi da aka ce an gaya musu rasuwar Alhaji ta share hawaye Hama tana hada mata tea ta ce to ya ya za a yi? Sai da Jama'a suka ragu ni da Inna muka shiga dakin dasu Mallam Abmad suka sauka cikin girmamawa, Inna ta gaishesu suka yi wa juna ta'aziyya sai inna ta ce mishi oh baba sai da ka zo? Ga girma gashi tafiya ba mai dadi ba, ya gyara zama ya ce e, Aishá na zo ne in ziyarci Mahmud a kabarinshi na kuma je dazu Ahmad ya kaini daga nan in yi miki ta'aziyya in sanya miki albarka ke da 'ya'yanki kullum kalmomin Mahmud a game da ke alheri ne, ranar da daddare mun hadu a dakin Inna mun zauna shiru Hama ce kawai mai wani motsi itama gyara yaro take yi muna cikin wannan hali babansu Sa'a ya shigo yana yiwa Inna bayani kan basussukan da 40 garcsu akan tafiya daitan don ni na lura shi llamza ya fi Baba son tafiyar tata, Alhaji Ali ya ce tunda dai 'yarsu ce abinda kawai ya kamata mu yi shi ne mu rabu laſiya a basu ita. Yaya Ahmad zai yi magana babansu Sa'a ya cc dashi da Ibrahim su fita suka tashi suka fita, Alhaji Ali ya cc Aisha ta amsa mishi na'a baba ya ce su Mallam Ahmad suna son tafiya da Suhaila, 'yar su ce ki dubi girman abinda ya samcki na rasa mijinki ki yi hakuri kar ki daga hankalinki kan wannan watarana sai labari ta ce mishi to baba tsawon daren nan Hama kwana ta yi tana kuka inan ta kuwa tunda ta kwanta ta juya bayanta tana fuskantar bango bata sake cewa kowa komai ba da asubar fari llama ta tashi tana shirya mun kayana a manyan jakukkuna guda uku, muka idar da sallar asuba na yi wanka na sanya doguwar riga na rufe kaina da gyalenta inna tana zaune bakin gadonta tana baiwa danta nono Alhaji Ali ya shigo da saurinshi ya cc Aisha mutanen nan za su tafi ga motar da muka daukar musu ta iso kina da wata magana ne? Ta ce a'a baba bani da wata magana ya ce to na gode Allah kuma ya yi miki albarka ya baki mafita ta alberi, ta ce amin, ya juya zai fita ya ce to fito Suhaila, Hama ta miko mun kunshin dake hannunta ta ce ga gwala-gwalanki Suhaila ki san inda kika adanasu wannan kuwa suturunki ne a ciki akwai kuma kudi a ciki ki rike kafin wani ya zo ganinki, hawaye suna zuba a idona na ce ban son komai, Hama ta ce to in za ki kwalliya fa? na soma kuka sosai na ce na rasa babana yau kwana takwas a yau kuma zan rabu da uwata da 'yan uwana da karatuna zan tafi wani garin da ban san kowa ba, sannan ki ce in zan yi kwalliya? Na yi miki alkawarin har abada ba zan sake yin kwalliya ba, na je na durkusa gaban inna ta sunkuyar da kanta tana kallon jaririnta na ce bani warawaranki inna bata yi magana ba ta miko mun hannunta na zaresu na mayar a nawa cikin karfin hali na ce ki yi hakuriki yi ta addu'a, Allah ya jikan babana ta ce amin na fito falo Hama tana tashe da kayana na ce ki bayar da kayana sadaka Allah ya kaiwa babana ladan nasa hannu na dauki hotona ni da babana da Yaya Ahmad a wurin liyafar makarantarmu na jawo zanin inna dake ajiye kan kujera na nade shi na fita waje, Peogeuat ce tana tsaye tuni har sun shiga ciki sun zauna, Alhaji Ali da babansu Sa'a suna tsaye daga cikin gidansu Sa'a ina jin ihun Ibrahim da kokarin dayake na tunbuke kofarshi ta hanyar jijjigata da iyakacin karfinshi na 42 Labbatar babanshi nc ya kullcshi da kwado yana jin an tayar da mota ya shiga kwala mun kira Suhaila da iyakacin karfinshi har muka bar unguwarmu in ajin muryar Ibrahim. RAYUWATA A BENGAZI Ina zaune a inuwar da ta sauko daga jikin dakin Mallam Ahmad kukan sharbe nake yi yau kwanana ashirin da uku a Bengazi kullum sai na ga abinda ya tuna mun da teacher IHakeem, maganganun daya yi ta gaya mun agame da mutuwar mahaifi a wancan lokacin jinshi kawai nake yi ya yi ta yi mun kwatance wai yana so in gane yanda abin yake amma ina? Ban ganc komai yanzu nc nake ganin abina a zahiri, "Baki taba ganin abu mai tonon asiri ba irin mutuwar mahaifin Suhaila." Tcacher ne ya taba gaya mun wannan maganar, gani yanzu a Bengazo na zo da zama garin da tsawon zamana da ubana bai ta6a kawoni ba, wai yana gudar min wahalar tafiya, na zo cikin maraici gashi babu tausayawa ko yau da safen nan da kyar Mallam Ahmad ya kwace ni a hannun kanin babana Hamza wai zai zaneni da bulalarshi da yake dukan rakuma saboda sakarcina ya yi yawa, matarshi ta turani lambu naje na kasa ciko kwando da tumatur duk da bororon dana nuna mishi a hannuna na dalilin diban tumatur din da na yi kwana biyu da suka wuce bai gamsar dashi ba, sai jaddada mun yake yi nan ba Nigeria bane su basu lamuntar sakaci da lalacewar don haka in an yi abincin kar a bani bayan ma ni ba iya cin abincin nasu nake yiba, tun zuwana ban taba jin cikina yayi nauyi ba, kullum da yunwa nake yawo ga aiki babu hutu, kullum sai motsewa nake yi ga bakin cikin mutuwar mahaifina ga na rabani da uwata da dangin da ake yi ga ni cikin matsananciyar damuwa ban san halin da mutanen gidanmu ke ciki ba, gashi an ki a cika alkawarin da aka yi na sanyani a makaranta daga zarar mun iso Bengazio wai na yi karfin hali na je na tambayi baba Hamza yaushe ne zan fara zuwa makarantar, sai kawai ya tambayeni wai da ake damunshi da maganar makarantana Mahmud ya yi karatun-boko ne? Ko kuwa bai yi arziki ba a duniya? Ban taba jin wanda ya ambaci sunan ubana ba haka gatsau don haka tun daga ranar baba Hamza ya zame min abin tsoro, Mallam Ahmad ya leko ya ganni a inuwar dakinshi ya yafutoni da hannunshi don bai son aji ya kirani na tashi na bishi cikin daki ya zauna a bakin gadonshi na bono na koma kan buzunshi na durkusa ya jawo wata leda ya miko 43 mun gurasa na cc uh uh, yunwa zai kamaki in ji shi na soma kuka Malam ka taimakcni ka mayar dani wajen mahaifiyata, shhhhh, abinda ya fadi kenan lokacin da ya ji motsin wucewar baba Hamza, na yi maza na yi shiru don na tuna zagin da Baba Hamza ya yi mun ni da uwata, lokacin da na yi rokon a maidani wurinta a gabanshi, a yanzunc na ganc yanda babana ya rayu yana son baba Hamza yana yi mishi alheri shi ba haka yake son shi ba ni kama zuwana Bengazi ne na gane uba daya suka hada uwa kowa da tashi amma ban taбa jin hakan ba a wurin babana, shi kam kanina Hamza abinda kullum nake jinshi yana fadı kenan. Na tsunduma cikin wahalar rayuwa a yanzu kullum ni ke tatson nonon rakuma in dandaka ciyawar doki in debo kayan lambu ba kuma wannan ne abinda ya fi komai kona mun zuciya ba irin kullum sai baba Hamza ya kirani ya nunawa wani ga yarinyar nan ka ganta da kyau watana biyu Malam Ahmad ya kwanta jinya, gashi dai yana da mata amma shi da gauro babu bambanci ban taba ganin ja'irar mata irin Rabita matar Mallam Ahmad ba wuni take yi bata leka dakin da yake ba tana zaune suna hira da matar baba Hamza Hindu in ajin, Hindu tana cewa Rabita baba dai ciwo ya yi zafi kila, dai tafiya ta zo, kowa ya huta Rabita ta yi tsaki ba mutuwa zai yi ba bakin cikin mutuwar danshi ne yake nukurkusashi maye, ina nan dai ina zaune sai na ci gado tunda ubana ya dauki kuruciyata ya bashi to ni ma sai na ci dukiyarshi ni ko ya gane ina satar mishi zinari nema oho? Ya dauke kullin ya 6oye, Hindu ta zaro ido ta ce kina satar mishi zinari? To lalle zan gayawa Hamza don ya san zinarin da yake sawa a lissafin shi kina sacewa, rikici ya kaure a tsakaninsu ni kam su dukansu biyun bana ganin mutuncinsu shi yasa wuni nake yi ban bude baki na yi magana ba, in ba agaban Malam Ahmad nake ba ko aikana suka yi karba kawai nake yi in tafi in kuwa na dawo in mika musu ba-tare da nace musu gashi ba, zagewa nayi na yi ta jinyar Mallam Ahmad in yi mishi wanka in'yi mishi wanki in share mishi daki in turara gurasa in bashi ya ci in naje tatsar nonon rakuma, in dan boye in kawo mishi don wani abin mamaki shi ne sam baba Hamza baya Kaunar Malam, kamar ba shi ne ya haifeshi ba, sati biyu yana kwance sai kuma ya samu sauki. Mun shaku kwarai da Malam muna kuma matukar son juna na hakura da cewa a maidani gida ganin yanda hankalinshi yake 44 tashi, tausayin rayuwarshi na ke yi inna tuna irin yanda bubana keji dashi gashi ya mutu ya bar shi da wani shaidani wai da ganin yanda wata rana muka tashi bamu da kwabon kashewa, yasa na tsunduma koyon sakar dardum in na yi aikin gida na gama sai in jc in yi saka in na tara sai in je in sayar in kawowa Malam kudin ya ajiyc mana, da kuwa na ganc baba Hamza yana yi mishi bincike irı ya ga kudi ya kwashe sai na koma 6oyesu cikin bujen siket dina wanda tun zuwana Bengazo Baba Hamza ya bani shi na saka har yau kuwa shi ne a jikina sai in zan yi wanki ne sai in cire shi in saka doguwar rigata dana zo da ita. Duk rayuwar da nake ciki ban ta6a sanin ina cikin ni'ima ba sai a ranar da baba Hamza ya dawo tarc da wani mutum mai kama da rakumi ya cewa Mallam Ahmad baba wannan shi ne Sharif abokina da na ce maka zan daura musu aure shi da Suhaila, duk da tsoron Baba Hamza da nake ji kasa yin shiru na yi a gabanshi da Sharif din na ce baba bana sonshi, ya yi tsalle ya rufeni da duka da hannunshi tititim tititim, da kyar Malam da Sharif suka kwaceni na koma gefe daya na zauna ina kuka shima ya zauna yana haki, na dago idona wai in kara ganin Sharif sai naga ni yake kallo yana ganin na kalleshi ya yi maza ya yi mun murmushi jajayen hakoranshi da-suka sha goro da fure suka bayyana gashi da ido a kwarmi tsoronshi ya kamani na yi maza na kawar da kaina, babu yanda Malam bai yi ba da Baba Hamza kar ya daura mun aure da Sharif amma ya ki ya ce wai ban fi matarshi komai ba, kuma wai baba na bai fi Sharif arziki ba don rakuman shi sun kai dubu, a haka aka daura aure da Sharif na tare a wani busasshen kauye wanda babu yanda zan yi in kwatantashi gaskiya ne Sharif arzikin rakuma ne dashi amma irin arzikin nan da gara babu dashi tunda wahalarshi kawai ake yi ba a cin amfaninshi gashi babban abin haushin shi ne ko ibada akan kari ba a samun damar a yi saboda aiki matar Sharif Basma 'ya'yansu bakwai mace mai tsananin kishi sai dai ganin yanda mijinta bai dada ni da kasa ba yasa ta kwantar da hankalinta. Gidansu Sharif girmanshi yana da yawa, don akwai iyaye, yayu, kanne, duka c iki tunda aka kaini gidan Sharif sau daya na yi yaji ban sake ba saboda ban ji da dadi ba, dukan tsiya baba Hamza ya nada mun wanda na yi kwana da kwanaki ina jinya da kyar na warke, a zamana a gidan Sharif kullum sai na tuna lFunke Faraye in 45 ce ita kam tana can tana karatunta ni kam gani anan ga yanda rayuwata ta zama gashi tun zuwana babu wanda ya biyoni na tabbatar suma duniya ta juya musu baya, kamar yanda ta juya mun lokaci mai tsawo muka dauka muna fafatawa da Sharif kafin ya samu cin ma burinshi na kawar da budurcina sai dai yanda bankwana lafiya ba ranar haka shima don kuwa har wurare biyu na gantsara mishi cizo wanda na tabbatar tabon zai dade bai bace ba, farkon zamana a gidan Sharifya yi nufin cika alkawarin da ya yiwa Mallam Ahmad cewar ba zai rinka turani gona ba, tare da matansu amma da Bamsa ta yi tawayc matan gidan suka mara mata baya suma suka ki zuwa gona suka cc suma aurc suka zo yi aure kuma bai fi aure ba don haka tilas Sharif ya sani tafiya gona tare da matansu, wata irin rayuwa nake yi da ban ta6a snain dan adam na yin irinta ba, abin takaici kuma shi ne wai in na kwanta maimakon in rinka mafarkin gidanmu kullum a mafarkin Funke Faraye nake na kasa sanin dalili, maſi yawancin lokaci inna samu damar zama hotona ni da babana da Yaya Ahmad nake daukowa in zubawa hoton ido ina kallo in ce ya kai babana in taba fuskarshi da hannuna kullum kuwa sai hawaye sun zubo mun inna yi hakan in ce mishi kullum sai na yi maka addu'a a sallolina guda biyar a cikin dare ma ina tashi in yi maka addu'a, Allah dai yasa addu'o'ina suna samunka ba zan gaji da yi maka addu'a ba domin kaunar ka agaremu, tsawon zamanmu da kai muna cikin rufin asiri daga rabuwarka da mune komai ya tarwatse manana daga wannan lokacin ne muka gane lalle akwai kalmar "WAYYO DUNIYA!" In kuwa na shafa Yaya Ahmad cewa nake yi ya kai dan uwana na dai san kai mai kauna ne don haka bana jin zafinka don baka biyoni ba, na sani kuma duniya ta juya muku baya kamar yanda ta juya mun na sani kuma kuna cikin ambaton "WAYYO DUNIYA! babban abinda ya dameni a yanzu shi ne anya kuwa zamu sake saduwa? Hoton nan shi kađai nake gogewa shi kadai ne bana barin kura ta rufeshi don shi ne kadai nake gani in dan ji. Duk da artabun da muke yi da Sharif kafin wani abu ya hadamu a hakan kuma wai sai gani da ciki, al'amarin duniya dameni ni kam a ganina ban taba gani ko jin labarin wanda duniya ta yiwa juyin danwake irina ba. Laulayi da ciwace-ciwace iri-iri amma basu sa an dauke mun zuwa gona ba, ran nan mun je cin auduga na yi aiki na gaji sai na samu gindin 46 bishiya mai inuwa na kwanta in dan huta sai kawai na yi mafarki ai mun sake gamuwa da Funke Farayc a wata gasar har ta sake bugeni na fito daga dakin gasar ina kuka, mai tsanani sai ga teacher Hakcem yana rarrashina, yi hakuri ki daina kuka, za ki rama ne, yana cikin rarrashin nawa na ji an dada mun duka firgigil na yi na Lashi zaune naga matar Sharif a kaina na ce yaya kika dada mun duka haka? Ta gatsina fuska, ta ce au to yi hakuri ba zan sake ba, na sani da na bisu mun tafi mun bar ki anan in yaso kya tashi cikin dare ki ganki daga ke sai kuraye, dole na yi shiru don kar gobe ma in yi barcin su tafi su barni muna tafe ina tunanin mafarkina na kalli Keton cikin da nake turawa na tabbatar ni kam ba zan sake buge Funke Faraye a karatu ba, tun da na baro iyayena ban taba yin fada da kowa ba saboda duk abinda za a yi mun sai in ga ba komai banc da zan tsaya ina tashin hankali, akanshi shi yasa duk tsiyar matar Sharif zaman lafiya muke yi. Ran nan na wayi gari bani da lafiya, ban gayawa kowa ba sai da na haifi diyata mace tukunna suka ji kukanta na koam Bengazo don yin wanka bayan an yi suna Aisha na sa Sharif ya sanya mata ni kuwa sai nake kiranta Inna. Zagi sosai baba Hamza ya yi mun wai akan ban sa mata sunan matarshi ba, gashi dai in ina son Sharif ina son mutuwata to amma kuma son yarinyar nake yi kullum sai na gyarata, watana uku a Bengazi ran nan Mallam Ahmad ya sanya ranar komawana gidan Sharif na yi ta shiri na gasa mishi gurasa na tara mishi na kai inna wajen mai hoto ya daukar mun ita, ita kadai na dawo Mallam Ahmad ya yi mana sayayya ba kadan ba ana gobe zan koma gidan Sharif muna hira ni da Mallam Ahmad yana gaya mun yi ta haihuwarki Suhaila gashi kin fara da mace, kwanan nan zata zama abokiyar shawarki in kika haifi 'ya'ya da yawa za su mantar dake kewar 'yan uwanki da kike ciki na ce mishi to Mallam na koma gidan Sharif na koma rayuwar da na riga na saba da ita komai yi nake yi kamar yanda matan gidan

Chapter 5 of 7