Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 7
tana haki tana fadin Mama kare u Aysha za ta dake ni a sa'ilin ne yatinyar ta kawo mata duka da sart 69 tsohuwa iya ta kare ta a'a 'yata yi hakurı kar ki buge ta a yayın da yarinyar ta rigime sai ta rama dukan da tai mata varinya Fatima kuwa ta makalewa iya tana darıya gmi da yı mata gwalo to fa suka sa iya a gaba suna kokarin kayar da ita. isowar Al.haji Nasir ya lura da tabargazar da 'yan tagwayensa suke shirin aiwatarwa da sauri ya isa gare su tare da Kokärin kaiwa iya daukı tana shirin kaiwa Kasa yar saurin tallafe ta ta saddakar yan varan sun kai ta Kasa warwas amma kuma sat ta hanu ya tare ta sannu Baba yi hakuri kin ga tabargazar da jikokinki suke shirm aiwutar miki ko? La dago gami da murmushı asailin da sukai arba da juna gaban taba dr wani dammmm.!". wani irin abu ya tuga mata 11 ido kawai to da alama shu-ma akwai wanm sabon &a tavaniski kansa a ciki yar saroro ya kasa cewa komat Tsohuwar ee dar ta ce ba komai yaro waye be san sha anım yara ba. Aysha ta bi mahaifinta yayin da Fatinma tt makalewa iya shi kenan baba kin sami 'ya ya ko yar jikalle ni jika nake da ita meye sunankı ne yarinya? Fatima ta ce da ita Ayya ashe me sunan manyа се. Taro yai taro waje ya cika ya batse da matayen Kusoshin gwamnatin Kasar nan a dai-dan lokacin ne uwar taro ta fra jawabin gediva ga jamalar da suka zo. Tin bayan fara jawabin nata tsohuwa iva tai Kuri tana kallon ta tabbas babu tantama natar tau matukar burgeta lafazinta kalamanta duk abin dubane mace me hikima da basira ga sanin darajr dan adam ilahirin jama'r dake wajen me Karti dame Karamin Karti a mиnce suke a idanunta babu wani banbanci atsakanr. To sat dai ta ba a nan kadat hankalinta va tsava ba matiy.wa daga cikı va talallaka ne gurin mutumin nan da wane abu ke Asirga mata a duk lokacn da ta kalle shi yana yi 70 mata kamanni da wani mutum can da ya gabata tabbas tamkar kwabo da kwabo suke to amma ina ba shi ba ne mutumin da tai amannar ko a wane halı yake yanzu tsufa ya cimmasa kamar yanda ya cimmata. Duk da cewa shi ma wannan dìn ya dan manyanta to ama akw ai yanayin ktruciya a gare shi da mutum yana maimaita kuruciyarsa ko kuma ta ce da akwai mutumin da tsufa bai cimmasa da ta yi amannar shi ne amma ina! Shekaru sun ja. Kyakkyawar matar wacce da alama daular da take ciki пe ya бoyс shekarun da ta mallaka ta kammala jawabinta sa'ilin da ta ke shirin sakkowa, da sauri matashi ya isa gare ta gami da riko hanunta tamkar wacce larurar nakasa ta same ta sai dai ba komai ne ya janyo hakan ba illa nuna tsattsar biyayya da kuma Kaunar junansu suna shirin sakkowa ne wani matsahin ya kawo nashi daukin tin kanya Karasa wani ya biyo baya, a tsakanin ma ta da maza said a dai-dai mutum takawas suka rufa wa dattijuwar baya ba wannan ne ya fi ba ta mamaki ba face tsananin kamannin da ke tsakaninsu inka cire banbancin shekarun da ke a tsakaninsu da ba ka iya banbance su, to fa abin mamaki sai dai ba su yi kama daya da dattijuwar ba yanayinsu kamanninsu kai dama komai ya fi yi ma tsohuwa iya da na wani mutum can da ya ya gabata. Duk da hakan wanan mutumin nan dai da ta fara gani ta ke kuma rike da 'yarsa ya fi yi mata kamanni da mutumin can da ya gabata to sai dai ba tsohuwa iya ce kadai ke iya banbance hakan ga al'umma kam iyalan gidan nai musu gizo ta yadda ha sa iya tantance tsakaninsu. Daya bayan daya yaya da ilahirin jikokin kamillaliyar dattijuwar suka rufa mata baya bataliya guda tabbas kowa ya san su da wannan hafin kai ba ka taba jin kan 72 36 su. abin va bres alunmar da ke wajen suka dau tafi rat-rat rat.. A dar-dan lokacin da 'matashin kana mafi shekaru a cıkınsu suķai ido hudu da tsohuwa iya a lokaci guda dukkansu suka ji wani dammmm.... A zukantansu, a kan idon ta suka zо suka shige ayari guda. Sai da tai kwalla saboda tinawa da nata đan da ta yi tausayin kanta ya kamata hakrka kamillaliayar dattijuwar na sahun gaba cikin jerin matan da suka yi sa ar rayuwa. Taro ya tashi lafiya daukacin jama'a sun waste sai tsirarin yan uwa na jiki iyalan Dr. Sa'ad na shirin bankwana domin a safiyar gobe za su dage Oshogbo saboda kartún yara dattijuwr da ta zamto mamallakin me gidan ita daya tilo a duk fafin katafaren gidan ta tafi kirawo me gidan domin sallama da matar babban amininshi tare da ahalinta. Da fara'arshi ya shigo kasancewarsa mutum me sakin fuska cikin barkwanci ya fara da cewa a'a yau kuma su Mars. Sa'ad ne a gidan namu ai mun yi fushi why not za ku zo mana a Rurarren lokaci in har shi Sa'ad din akwai uzururukan da ke gabansa ke kuma fa? Tai marumushi afuwan, afuwan sarkin mita an girma ba a san an girma ba in har ni ban ce miki haka ba ke ko b za k ice min haka ba ji be ki fa ke ala dole baki tsufa ba bayan tini tsufan ya cin maki, ya cimma na dai ko? Ta fada tana dairya, A'a ajiya saudat, me gidana yana nan daram ta bude baki haka za ki се HАЛYA AYSA bayan mijinki za ki bi to aike ma tsufan ya cim maki ki gama duk wani zagaye zagayenki amarya ce dai sai ta zo sai mun warware dabaibayin da kika sawa wannan tsohon mijin naki kai ko wa yake yayin tsoho ma yanzu? Har kike wani sissinke shi ko da yaushe. 72 Koma dai meye ALHАЛ ABDUL ZAHIR NA A YSA ne ita kadai domin daman tin filazal nata ne kwace dai aka riga aka yi mata. Kwanyar tsohuwa iya na shiryc-shariycen tarwatsewa sakamakon zantukan da kunnuwanta ya jiye mata idan dai har ba karya suka jiye mata ba a yau kam ubangiji ya sake sada ta da mutumin da ta fidda rai da ganinshi mutumin da yake da mutukar kima da daraja a zuciyarta mutumin da so da Kaunarshi ba zai taba gushewa daga zuciyar ta ba. A dai-dai lokacin ne shi ma ya lura da 'yar tsohwuar da ke gefen wajen take ya tsuke bakinshi gami da jin nauyin kokarin sakin layin da ya yi yana shirin barin wajen da sauri ta mike cikin wani irin yanayi me ban tausayi tana taku kamar za ta kifa saboda rashin kwarin jiki da kuma tsufa ta sha gabansa ta ja ta tsaya alokacin da Hjaiya Sadat ta bude baki cike da ta'ajibi me ke damun tsohuwa iya ne?domin tan a lura da sauye-sauyen da ta samu a yinin wannan yammaci. Abb....... Duulll1 .!!! tsohuwa iya ta fada cikin rawar murya ciikin wani irinmatsanancin sauri ya kai dubanshi gare ta Abadn abidin muryar ba za ta taba bace masa ba. To sai dai fa yanayin kamanninta ya yi kokarin birkice masa da har yake tuhumar kansa anya macen da ya sani ya ke kuma zaton ita ce macen da yake ganin ba za ta taба басе masa ba ita ce wannan? Tabbas hakikatan ita ce sai kawai hawaye ya shiga zubo masa yana me girgiza kai sakamakon kamannin daya ganta a ciki Ha.... ni..... faaaa!!! Shi ma ya fada cikin rawar murya, ke ce haka, k ce haka Hanifa? Ba ta iya cewa komai ba sai girgiza kai da ta yi tana me cije la66anta hawaye ne kawai ke shatata daga idanunta kai sai kuma gani akai ta yi kasa luuu....., babu ko alamun numfashi a tare da ita tabbatar ta suma. A'a shi din ma sai gani akai yai 73 Kasa hiu......, to be suman ba to amma ba shi da maraba da mutumin da ya suman. A dai-dai lokacin ne Nasir ya shigo rike da hannun Zahara abin dayake kwadayi yake fatan sake gani shi gani yashe akasa babu ko alamun numfashi a tare da shi kanta ya yi gami da jijjiga ta wayyo kaka, kaka me yasa za ki tafi ki bar ni Alhalin ina me begen sake ganinki bayan jikina na bani akwai wani sirri a tsakanina da ke baiwar aLlah, shi ma din sai ya zube kasa kamar matacce. A lokacin ne kuma Zahara tai arba da tsohuwa iya ita din ma kanta tayi tana kuka a sanadiyyar hakan nema ta matsawa mahaifinta ala dole sar ya kawo ta gurin sabwuar kakar da tayi. Abin mamaki wannan lamari da daure kai yake hankula da zukatan ahalin ginda ya tashi to wai duk me ya janyo hakan? Abin dasuke tuhumar kansu da shi kenan, to sai dai duk ba wannan ba kekarin ceto rayukansu shi ne gaba da komai. Kusan kowa din ya dawo hayyacinsa illa tsohuwa iya da har yanzu ba ta farfdo daga dogon suman da tayi ba. Dakin ya rage daga Alhaji Sa'ad da me dakinsa hajiya Saudat sai Uban gayyar me gida Alhaji Abdul-zahir dattijo me cikar kammala tare da me dakinsa dattijuwar kirki hajiya Aysa. Abin d ya fara fit a daga bakin tsohuwa iya a sa'ar da ta farfado shi ne cikin yanayi me nuna alamun nadama ta fara cewa Abdul ka yafe min, ka yafe min abin danai maka ka yafe min cin amanar da nai maka ka ka afuwanta min ko na sami sassaucin zunuban da na ja zawa kaina zuciya ta ba za ta taba gushewa daga bakin ciki gami da nadamar abin data aikata ba Abdul na ha'inceka na cuce ka na cuci kaina na cuci kuna daukacin zuri'ar mu. Na yi nadama a lokacin da ya kure demahaifina ya mutu da bakin cikina ubangiji ya karbi こ ruhinsa yana me fushi da ni mahaifiyata ta ba zama duniya tare da sauran 'yan uwana sakamakon bakincikin da na hadda hadda sa musu, wanda ya haifar musu da babbar tawaya a gare su. Dare daya zuciya ta debe ni ta rinjaye ni na bi zabin ta na sanya kaina ga halaka cikin sabon ubangiji na kuma afka kaina cikin Kazamar rayuwa kazanta mafi muni zina ba! Ni Hanifa ban kyautawa kaina ba kuruciyata ta tafi a banza wajen aikata 6arna SON ZUCIYA da sha'awaeshawae gami da biyewa da namiji (da ya kai ni ya baro) ya kai ga kai kaina ga halaka. Mas'ud ya cuce ni, ya cuce ni ya yaudari rayuwa ta ya 6ata kundin tarihin rayuwata yai min mummunan karantsaye a rayuwa ta akarshe ya wulakanta ni ya ince ni ya guje ni bayanda ya tseare daga kasar baki daya. Be bar ni haka ba sai bayan da ya hadda samin ya haifar min da mumınunar cuta a gare ni. Cutar da a dalilinta al'unma ta kyamace ni ta tsangwame ni daukacin dangina suka kyamace ni babu me tausayawa halin da nake ciki dole ta sani barin garina na haihuwa wurin da ya kasance tushen rayuwa ta Abdu! na yi rayuwar wulakanci da kaskanci tabbas na yi wulakantuwar da ban taba zaton dan adm zai tyi ta ba na shiga kunci da matsin rayuwa hakika na dandani musiba me tarin yawa tabbas na cancanci wnannan hukunci. Sakamako na kenan karshen me aikata Garna a ban kasa kenan hakkin iyaye da mijin da na ha'inta kafai ya ishe ni. Shiriya ta Allah ce a karshe ina me farin cikin sheda maka ubangiji madaukakin sarki ya shirye ni ya ganar da ni 75 gaskiya gami da ikon binta rayuwa tan a sadaukar da ita kacokan wajen bautar ubangiji tare da neman afuwarsa. Abdul na yi kuka na yi takaici na yi nadmar abin dana aikata maka hakika na yi nadamar abin d na aikatawa rayuwata ka yi hakuri ka yi hakuri ka afuwanta min ko na sami rabauta ranar gobe kiyama da fadin haka tsohuwa iya ta zube bisa kafafunsa tan a me neman afuwa. Ya isa, ya isa Hanifa ya fada shi ma yana kukakaronfarko na dora lefin kacokan a kanki har ban a tinanin akwai ranar da zan yafe miki yankan kaunar da kikai min amına daga baya na fahimta na gane cewa ba haka ba ne babu wani me lefi da ya fice ni Abdul zahir dalili kuwa shi ne hANIFAyarinya ce ta kwarai me hankali da nutsuwa da sanin ya kamata yarinya ce da ta sami ingantacciyar tarbiyya ta kuma tashi a kanta me kokarin tsare kai da bin dokokin ubangiji yarinya ce da ta tashi da ilmi na addini take kuma kokarin aiki da shi kar ba zan taba mance da afarkon haduwar mu ba awani kantin sai da kayan kwalam ba zan iya tunawa da ainiyin sunan wajen ba dai to abin dai ba zai taba 6ace min ba dai shi ne kalmar nan nn da kika fara fada min sa'ar da na nuna ina sonki baki munafunce nib a baki ha'ince nib a kin bayana min gaskiyar akwai wanda kike so kuka kuma yi alkawairn aure da shi in hakura mana Hanifa? Amma ina na kafe na nace duk da tabbacin gaskiyar abin dake zuciyarki da kika bayyanan SON ZUCIYA da son kai ya kai ni ga kasa gane hakan. Alhalin a daidai lokacin akwai yarinyar da muke niyyar aure da ita yarinyar da ta tsaya tsawon shekaru. Tsimayina dare daya ZUCIYA ta rinjayc ni na yakice tana 76 ci amanar kaunar da ke tsakaninmu na yaudari rayuwar ta saboda kawai SON ZUCIYA har zuwa dai lokacin da auren mu ya tabbata na raba abin dake tsakaninku Ashe ban sani ba zan iya raba kaunar da ke tsakaninku ba.a karshe nai sanadiyyar afakawar ki cikin musiba da tabewar rayuwa duk waye sila ni Abdul zahir tin farko da nai hakuri da ke ban bi son zuciya tta ba da duk hakan ba ta faru ba hakika duk, mutumin da ya bi SON ZUCIYARSA zai ga ba daidai ba domin na bi son zuciyata na bijirewa yarinyar da ta kaunace nit a saudakar da rayuwar ta gare ni amma a karshe na butulce mata ya ko zan ga da kyau? Ya dan numfasa sannan ya ci gaba da cewa dan haka ina so nai amfani da wannan dama ni ma na nemi afuwar ki ki afuwanta min musibar dana jaza miki ni kam na yafe miki na yafe miki Hanifa ya karashe maganar da kuka. Ita ma cikin kukan ta ce Ubangiji ka afuwanta mana baki daya. Abadan abidin Abdul ba zan taba tuhumar ka da wani lefi ba lefi na wane wallahi lfinawane ni Hanifa. Ya karkata ga kallonshi zuwa ga matarsa, Aysa yau ga tsohuwar matata Allah ya sadamu yau ga mahaifiyar Walid (Nasir) ta bayyana kana abokiyar karatunki ina fatan kin fahimta. Tana share hawaye gami da shesshekar kuka ta ce Hanifa yanzu ke ce haka, yanzu ke ce kika koma haka Hanifa? Wace irin rayuwar kunci kike ciki haka? To zahirin gaskiya idan ka ha ka tara su za ka yi zaton a haife ta haife ta in ma hhar ba kai wannan tinanin ba tabbas za ka iya danganta ta matar da ta girme ta ta ba ta shekaru masu tazara duk da cewa ko zamanin da sukai karatu Aysan ta 77 girme mata. To itama Aysan dai girma ya cim mata to amma ba ta kai ga kaiwa matakin da tsohuwar Abokiyar karatunta ta kai ba. Tsohuwa iya ta ce Ni ce Aysa ni ce Abokiyar karatun nan taki kin ga yanda rayuwa ta maid a ni ko? Rayuwa kenan a duk inda ka dauke ta haka zą ta zo maka sai kuma suka rungume juna gami da wani irin yanayin kuka me karya garkuwa dan adam. Cikin yanayin jimami ALhaji Sa'ad ya ce rashin sani rashin sani ya fi dare duhu a tin farkon lokacin da Allah ya hada mu da wannan baiwar Allah nake mata kallon sani duk da cewa sai a dau tsawon wani lokaci ban ganta ba toamma na kasa gano ko hango duk wata hanayar da na ke zaton na san ta Allah sarki Ashe ban sani ba tsohuwar matar Aminina ce tabbbas rayuwar wanan baiwar Allah abin a tausaya mata ne ta shiga cikin matsin rayuwar dalilin hakan na tausaya mata na dauko ta daga wurin da take almaji'rci a filin Allah subhanau wa ta'ala wurin da ya zamto muhallinta ita ma Hajiya Saudat ta tofa albarkacin bakinta Abu na farko da aka fara yi shi ne, sada tsohuwa iya da gudan jininta. Nasir (Walid) Tabbas ya san akwai wani sirri da ke ta tsakanin sa da wannan baiwar Allah to ama tinaninsa be taba kawo hakan ba kai ko a mafarki be taba zaton mama Aysa ba ita ce gyatumar da ta tsuguna ta haife shi ba sakamakon rikon gaskiya da kaurin da ta gwada masa babu wani fifiko a tsakaninsa da 'yan uwansa. Kai a yawancin lokuta ta fi nuna kulawarta a gare shi fiye da sauran 'yan uwansa (ka ji halin Kwarai na mutanen da). 78 Atin bayan rabuwar Abdul zahiri da Hanifa rayuwar sa ta sanya ya tsani mace ya kaurace musu baki daya tsawon shekaru yana wanna mataki mahaifansa sun shafa fama da shi akan haka har zuwa sanda komai ya warware masa ya gano rashin kyautawarsa ga tsohuwar matarsa. A krshe dai AUre ya tabbata da tsohuwar masoyiyarsa bayan da me gidan ya mutu ya barta da yara biyu to sai dai ya sha wuya ya sha gwagwarmaya kafin ya samo kanta, kauna ce ta fisabilillahi ta afuwanta masa ya hada ya rike ta tae da 'ya'yanta suka ci gaba da zma cikin so da kunar junansu. A halin yanzu tana da 'ya'ya tsakanin mata da maza har guda bakwai da suka Haifa da Abdul ban da bataliayar jikokin da take da su. An kai ruwa rana kafin tsohuwa iya ta amince don sada ta da garin ta na haihuwa cikin gatanta. Har kullum korafin ta nauyi da kunyar abin data shuka a baya ba zai bari ta iya ido hudu da danginta ba dama al'umar garin su baki daya tabbas za a tuhume ta da silar tarwatsewar zuri'ar malam Sa'ad da uwa uba kunyar Aabin data shuka a baya. tsohon mijinta yai mata nasiha me ratsa-jiki tai kuka! Fai-godiya ga ubangiji da ya mai da ita mahaifarta to sai dai me? Ta riski garin nasu ba kamar baya ba babu ahaifinta babu mahaifiyarta, 'yan uwanta dama yawancin tsoffin danginsu in ka cire Malan Iliya babu wani da yai saura daga ciki. Galibi wadan da ta tarar daga wadan da suke sa'ointą ne ko kuma suka kasa da ita sai ko wadan da aka Haifa a gabanin ta to yanzu dai tsararrakin nata su ne dattijan zuri'arsu. 79 Tai kuka, tai kuka sa'ar da ta ga ainihin gidan mahaifinsu ayashe fili ne fetal ya ruga ya zama kango sai ko dattin gidajen jama'a da ake watsawa (Shara). Ganin malam lliya yai rauni domin tini ya makance ya riko hannunta ya a me kuka Hanifa ki yi hakuri, ki yi hakuri abin damukai miki ba mu kyauta ba bamu riki zumunci ba wanda inda sa'adu ne ba zai wa zuri'ar mu haka ba kowanne irin kuskure suka yi a maimakon mu rungume ki mu nusar da ke hanya madaidaiciya sai zafin zuciya ya kwace nu mu kai fushi da ke mu ka yasar da ke wanda yai silar binki duniya. To ina so in amfani da wannan dama in godewa ubangiji da yai min nisan kwana ya kuma sada ni da-ke a yau ni Iliya ina me neman afuwarki a madadina da sauran 'yan uwana. Baba kabar fadin haka lefina ne ban kyautata muku ba hakika na 6ata kundin tarihin zuri'arımu ku yafe min baba a lokacin da ta fashe da kuka. A son Alhaji Abdul Zahir ya tafi da tsohuwar matarsa gidansa amma ina! Hakan ta kasa samuwa a ka sa amsa bukatar sa mutukar na kasance a tare da kai abadan abidina mikin da ke zuciyata ba zia taba gushewa ba, ba kuma zai taba warkewa ba. Abdul na yi ksukure na yi babban kuskure a rayuwa tan a kuma yi babban rashin da ba zan taba maye gurbinsa ba. Duk da tsufan da ya cimmani wallahi Allah kenan zan so sancewaa tare da dkai skamakon so da Kauanrka da na ke maka kauna ta hakikatan tin tsawon shekaru na fahimci hakan me ye burina da ya huce na kasance a karkashinka to amma ina! Hakan ba zai yiwu ba domin aure ya harmata a tsakaninmu abadan abidin. 8o To shi ma ha fahimci hakan yak umma san hakan kazalika abin nan da take cikin zuciyar ta shi ne a zuciyarsa. Abadan abidin ba zai ta6a samun macen da yake so da kauna kauna kamar ta ba, to amma ina a yau ta harmata a gare Shi SON ZUCIYA DAI BACINTA sun bi son zukatansu sun aikata ba dai-dai ba. Da hakan ba ta samu ba dan ta kana gudan jininta da yake mutukar ji da ita yake kuma kyautata mata ya nemi alfarmar ta koma gareshi tare da iyalinsa nan din ma ta kiya. Burinta da a barta cikin danginta da ta kaurace musu shekaru da dama abu mafi soyuwa a gare ta ta koma gidan mahaifinta don karasa takaitacciyar rayuwar da tai saura a gare ta amma hakan ba za ta samu ba kasancewar gidan kango ne a halin yanzu. Aikin naira cikin dan kankanin lokaci aka tayar da gini akai mata kasaitaccen gini na zamani a dai ainihin mutsugunin mahaifinta mutsugunin da aka tsuguna aka haife ta aka cika shi da kayan alatu na gani na fada to sai dai wannan ba shi ne a gabanta ba bautar ubangiji da neman gafarar shi ne gaba da komai a rayuwarta (Toko can baya din ma ba ta kasance cikin matan da kyale-kyale ke rauda su ba). Nasir (Walid) Ya cika da me biyayya me jin kan mahaifansa yana kyautatawa mahaifiyaarsa dai-dai da yanda shhari'a ta tanadar ko yaushe yana tafe shi da iyalinshi wurin mahaifiyaar shi duk da ni san da ke tsakaninsu domin neman albarka yana wahalata mata yana hidim ta mata dama daukacin zuria'rsu, daukacin zuria'rsu addu'a ce a tsakanin su da ita a sanadiyyar ta sun yalwata 21 a sun kasance cikin wadata da godiyar ubangiji har kullum addu'a ce a tsakaninsu da dan uwan su Marigayi malam Sa'ad. Haka abin yake gurin tsohonme ginda ta yana kula da ita ya na hidimta mata ita dama daukacin danginta sun zamewa juna tamkar surukai saboda alkunyar da ke tsakanin su haka nan dangin tsohon me gidan ta zumuncinsu ya inganta sun nemi afuwar ta a bisa abin dasuka mata a baya. Abin daya shige ya riga ya shige. duk lokacin Jikokinsu babu me jin kai da son zumunci gami da kyauta ta musu irin Nasir. A Duk wani abu da tya samu yak an ta'alaka ne wajen tallafawa danginta dama al'umma baki daya, ka kusan komai ta samu komai ta ke da shi take za ta sadakar da shi ga ma bukata a ko da yaushe baka rasa gidanta da mabukata zai yiwuya ta wuni da wani abu da ta samu ta kuma kwana da shi ba ta da ta sadakar da shi ba. A duk lokacin da ta sam;u wata muhimmiyar kyauta daga tsohon mijinta ko daga gurin danta ta kan yi kokarin gina sadakatul jariya domin ta sadakar da shi ga mahaifanta 'yanuwanta abisa nema musu rahamar ubangiji duk wani abu da take sadakar da shi ta yi shi ne da wannan niyyar. Nasir dai be taba ganin mutum me kyauta da alkhairi gami da kyauta yi irin mahaifiyar sa ba mace me halin kwaraiabin kwatance ga al'umına ya lara da duk wani abu da ta samu daga shi ko mahaifinsa ta kan sadakar da shi ne nan take a duk lokacin da yai mata tam;bayar hakan ta kan ce ina yin haka ne domin nemawa iyayena tare da 'yan uwana rahamar ubangiji wannan abu kadai nake ganin 82 7 zan musu domin wanke zukatansu daga kuncin da na jefa su a shekarun da suka gabata sannan kuma ni kaina ina me fata da neman gafarar ubangijii abisa kuskuren da na aikata a can baya. Zuluminta damwuarta be wuce ranar da zai gano wani abu mafi muni a rayuwar da ta aikata a baya ba, tabbas ranar ba ta da idon dubansa. Wane abu ya kamata ya aiwatar a rayuwarshi da ya wauce kyautatawa mahaifansa tabbas babu wani abu da ya huce wannan in baya ga biyayya ga Allah da manzonsa. A duk lokacin da ya sami alkhairi a cikin sana'arsa ta kasuwanci yak an ware kaso daya bisa uku domin aiwatar da sadakatul jariya masalaltai ne makarantu ne kai da dai sauran su duk domin cika burin mahaifiyaarshi. Shi dai ya sani ya kuma fuskanta mahaifiyarshi ba ta ji da dadi a rayuwar ta ba ma'ana ta shiga cikin kangin wahala dan haka ya zama dole ya mutunta ta ya daraja ta ya bata duk wata kima da musuluncı ya tanadar ımata kana ya kyautata mata gami da tausaya mata (dame biyayya kenan me neman albarka) har kullum sanya albarka сс а tsakaninsa da mahaifiyarsa. Matar mahaifinshi matar da baya raba tsakaninta da mahaifiyarsa tan a nan da matsayin nan na ta a zuciyarshi. Cikin dan kankanin lokaci rayuwar Tsohuwa iya rayuwar ta ta inganta tan a sanin kulawa ta kowarne Gangare Allah ne kadai ya san adadin mutanen da suke ci akarkashinta tsohuwa me tarin sani atin zamanin kuruciyarta ta sauke alkur'ani me girma ta kuma yi kokarin haddace shi Allah be nufa ba sai girma ya cinmata, a halin yanzu hafiza ce domin ta haddace 83 alkru'ani me girma dai-dai gwargwado ta san fassararsa haka nan manya da Kananan littattafai na addini tana daurek da haddarsu kamar su fikhu, risala, Ish mawi da dai sauransu. Ta bude makaranta ta matan aure dama 'yan mata harda kanana yara a gidan da ya zamto tushen ta, kana matsugunin mahaifinta, a duk fadin zagayen, garin babu ba a kuma taba samun makarantar da ta kyankyasar da hazikan dalibai irin ta6a makaranta ce da tai shuhura wajen dora al'uma bisa turbar shari’a mat a da dama sun fadaka sun ilmanta sun koma bisa hanya madaidaiciya. Makaranta ce da tai shuhura ake kuma ji da ita duk dai a karkashin shugabancin tsohuwa Hanifa. Duk wani biki ko wani muhimmin taro a kan gayyato ta domin gudanar da nasiha ga 'yan uwa musulmi. A tarihin wannan zınanai ba a taba samun mace me tarin shekaru haka

Chapter 6 of 7