Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 7
tamakar me shirin barin doron Kasa, hankali da nutsuwa ba ya tare da shi tun bayan sautin maganar da ya tsinkayo ta layin wayarsa maganar da take barazanar tarwatsa kwanyar kansa ba zai iya tantance muryar mutumin ba da yake umartarsa da ya yi sauri ya isa Prince Hotel a hawa na biyu daki me lamba hamsin da biyu domin ganin abin mamaki a tattare da matarsa, ko ma dai waye me wayar ya hakikance da muryar mace се. Cikin sauri-sauri, gudu-gudu ya isa ga daki me lamba hamsin da biyu a hawa na biyu cikin hanzari ya ja ya tsaya sa'ilin da ya hakikance dakin da yake nema ne. har ya kai hannu zai kwankwasa sai kuma ya tsaya to shin ma me zai gani ne? zuciyarshi ta ba shi amsa da abin dakake zargi kake kuma kokwanto shi Ubangiji zai nuna maka ra'ayul ainun. Ya ciza lebe har abada ba ya fatan haka domin ya fi so ya karkata zuciyarshi da cewa zargin ne dai har abada fatan alheri ne a tsakaninshi da matarsa ba ya fata ko nufin ta da sh arri. A lokaci guda yayi knociking kofar ga mamaki sai ya ga ta bude be yi wata wata ba ya sa kai ya shige, babu kowa akayataccen falon sai dai akwai alamar akwai mutum a ciki ta la akari da yadda kaya suke a barbaje ya dinga bin kayan da kallo daya bayan daya kama daga wando jeans ash colour zuwa-farar shirt ta maza. socks, belt sai dai kuma a dai-dai lokacin ne idanunshi ya fara yi mishi nuni da kayan mace. Kama daga mayafi, riga da zani na leshi, numfashinsa ne ya tsaya cak sa'ar da ya yi arba da kyakkyawan leshi me ruwan omo-omo wato (cyan 16 colour) tabbas leshin ba zai taбa Бace masa ba saboda mayatar sonsa da yake ya sawo mata shi takanas ta Kano tundaga kasar China in bai mance ba duk dai shi ne ya kai mata dinkin a nan titin gidan Zoo, kazalıka wannan ita ce kyauta ta karshe a tsakaninsu a takaice ta tabbata matarsa ce ke ciki tare da wani, kato, "Wa'iyazu bıllah." Take hankalinsa ya gushe tunaninsa ya bace kamannınsa suka sauya har ta kai da gashin jikinsa ya mimmike saboda bacin rai hafurinsa ya kare sannú a hankali ya dinga bin sako da lungu na dakin ya karya corner ya shige corridor ya kara karya wata corner lokacin ya yi arba da kofar daki a rufe, cikin matsanancin zafin nama ya kai mata wani wawan duka take ta bude, to ko dai ba a rufe ba ne ko ko a buden take Allah ne masani. "Ubangiji ka kange idanuwanmu daga mugun ji da mugun gani." Abin dayake fada ke nan a zuci lokacin da idanunshi ya gane mishi abui mafi muni a kundun tarihin rayuwarsa, matarsa halaliyarsa wacce ya danka ragamar rauwarsa, mutuncinsa, gangar jikinsa, kai da komai ma nasa yau ita ce ya kama dumu-dumu da wani kato da ba kowa ne a wajenta ba face yau dai kam Allah ya nuna mishi abin dayake zargi, ra'ayıl ainun KWARTO, wayyo duniyar ta yi mishi ba dadi ya yi da ka ce ma Ubangiji be taбa kadarta haduwarsu ba ko da na da kika daya ne, tunaninsa basirarsa, hankalinsa kai da komai ma a dai wannan lokaci ba ya tare da shi. Ba Hanifa ba hatta shi kansa Mas'ud din ya gama tsorata da yanayin shi suka shiga kokarin tserar da rayukansu kafin su yi wani katabus ya riga ya cimmasu idanunshi ya rufe zuciyarshi a makance, be saurari 17 kwarton ba ma ci amanar ya duaka ya shake makoshinta ya hada ta da garu yayin da yake lurucin sai ya ga bayanta. la tsorata ta kadu tun tana Kokarin kare kanta har ta kai Karfinta ya Kare jikanta ya gaza, Mas'ud dake a gefe ya yi yunkorin kawo mata dauki be iya katabus ba ya kai shi Kasa warwas sai dai kafin ya kai shi Kasan sai da ya yi nasarar danna yar na'urar dake ankarar da jani'an Hotel din neman agaji. Ban da Allah ya taKaita jami an dake kula da Hotel din sun kawo dauki cikin gagawa da sai an yi batacciya, to ko yanzu din ma an yi sai dai abin ya takaita. Yana kuka yana fadin, "Hanifa kin cuce ni kin cuci rayuwata kin haifar da wawakeken gibi a rayuwata kin haifar min da mikin da har abada ba zai taba gushewa ba. na sake ki! Na sake ki!! Na sake ki sau ba adadi. Allah shi kadai zai mana shiabi a tsąkaninmu. Kabilar Hausa Fulani Kabila me kishin al'ummarta da son junansu gami da kyautatawa junansu amma wannan zamani, hassada, Kyashi da bakin ciki shi ya kankane zukatansu daga kyawawan dabi'un da aka san su da su a baya, a lokaci guda za ka aikata kyakykawa ko kuma wani abu na alhen idan ya same ka za ka iske wani makocin ka ma be sani be, znkatanmu sun gurbace ba su cika son wani abu na alheri Da yayin da ka kuskure ka aikata ba dai-dai ba al'uınar nguwarku ba duniya ma sai ta ji ka inda ba ka zato ba ka isarnani sai ka riski lamarin a can, saboda hakan ne ake soca 1:.ukatanmu sun riga sun gurbace Kyashi da hassada ya y katutu a ukatan al'ummar hausa Fulani. Na wannan zamani to hakan ce ta kasance ga Hanifa nan danar zance ya warwatsu a gari kai dama duk inda ba ka zato. Dangın mijinta 18 ga ko kadan ba ta karbu a gurinsu ba suka shuga Yamudrdi da zancen to dama ya latiyar giwa. Kai tsaye asıbitu aka tafi da ita don Kokarin nemo rayıwarta gaba daya ba ta san inda kanta yake ba kwana da kwanaki ana Kokariu nemo rayuwarta bar Allah ya sa ta larfado ta dawo hayyacinta yayin da Kwakwaławrta ta shiga tariyo mata abın daya gudara. Sai take jin abin tamkar a makukr Wane irin tsautsayi ne ya atka musu ne haka har sukanyr saken da asirinsu ya tona? Tambayar da take wa kanta ke nan Kwana hudu da faruwar wannan abu Uma da Malam Sa'ad ba su da masaniyar abin daya faru sakamakon rufa-rutat da ake musu da vake suna cikin tashin haukah ne na rashin katiyar yarsa hankalmsu be kai ga gano makasudim rashin zuwan megidan ba da ma danginsa. Komai ya kwance mustu ne sa'ilin da suka isa gida. Innalillahi wa inna ilaihır rajrtn. abın daya fito daga bakin Malam Sa'ad ke nan lokacm da kunuwanshi ya jiye mishi zance mafi muni a rayuwarsa, sall kawat gani aka yi ya yanke jiki va fadi yayin da Umma ke fadin, "Na shiga uku yau na banu na lalace, yau wane irin abu kunnuwana ke jiye mia? Wacce irin masifa ce ta atka n' Kaicona ni Hadıza hakiya yau ita ce rana mafi man a kuedın tarihin rayuwała, yat nan kin cuce ni kin euer zurilarnu, fasiKanci da aurenki? Wane abin kunya ya fice wanman? Kat tir da haihuwarki." A lokacın da ta kawo mata raruma idanunta va rute duka take da duk abin daya zo hannumta. Kwanakin Malam Sa`ad biyuu a assbiti samnan ya dawo hayyacinsa, binciken da likitocr suka yt sur tabbatar da crwon hawan pini ne ya kama shi malana jiinshi ya hau kwaraa da gaske. Suna gaban fikita va ci gaba da cewa, taimakon farko 19 daya kamata a bawa me wannan cuta shi ne. Na farko a auna junsa don gano matsalar da take damunsa, domin sai an auan jininsa ne za a san a wane matakı jininsa yake, a ba shi mágani dai-dai da awon jininsa, zuwa asibıti akai--akai. kiyaye abincin 'da zan er mara gishiri da farin magi (kafi Zabo). A ba shi shawara, yana bukatar hutu. Hanyoyın da ake bi dan gano mutum ya kamu da wannan cutar su ne. rashin bacci, tunani. buguwar zuerya, yawan crwon kat a ko da yaushe. kumburin Kafatu da fuska, jiri Magungunan da ya kamata me wannan cutar ya sha su ne: maganin da zai saukar da hawan jinı, magamn ciwon kat. maganin hana tunani mai yawa. shawara a kan abincin da ya kamata ya ci. Nau'in abin daya kamata ya dinga ci su ne Abincin da ba gishiri ko magi mai yawa, abinci mai gina piki, sař kuma kayan itatuwa. Likita ya Kare bayanin nasa da cewa mutnkar ana se lafiyarsa ta inganta sai an bi wadannan matakan da suka gabata. Ga Malam Sa'ad mutuwarshi ta fiye mishi da dai irm wannan abin kunyar da 'yar cikinsa ta jaza mishi Isarsa gida ke da wnya ya yi tozali da ita ta hada kt da gwiwa, ya ja ya tsaya a kanta duk da cewa jikinshi babu Kwari magana ba son yin ta yake ba, tashi. tashi ki bar min gida na tsana ki, na tsane ki Hanifa, ina me bakin ciki gami da nadamar kasancewarki tsatsona, na tsani me hah irin nakı. Bacen da gaı tun kan in kai ga yi miki baki Cikin kuka ta ce Abba dan Allah ka yi hakuri kai min aikin gafara. Ya nuno ta da yatsa fice, na ce fice ki ban waje. zama da fasiki Allah ya tsareni. wallahi na yafę ki na yafe ki ga duiya ki je ki yi duk 20 abin dakike so Ubangiji ya yi min sakayya a bisa tozartar da kika jaza min. ba ta da niyyar tashi ya fusata zuciya ta kawo shi wuya wani abu ya tokare kahon zuciyarshi ya dafe kirjinshi sa'ilin da yake kokarin faduwa. A dai-dai lokacin ne Umma gami da 'yan uwan Malam Sa'ad suka shigo bayan da suka gama debo 'yan komatsansu daga motar da ta kawo su daga asibiti. Rafka salati ta yi gami da hanzarin isowa gare shi, "Wayo Malam me ya faru ne?" be iya cewa komai ba, hannunshi na dafe da kirjinshi ya yi nuni da Hanifa to a nan fa ta ankara da ita ba ta san sanda ta saki Malam din ba, Bacen da gani tun kafin na Nai ga aikata miki 6atacciya, fice ki ba mu waje ki tafi duk da ya yi miki, ki tafi duk inda kike so, duniya ce ga ta nan ta ishe ki yadda kike so. Wallah ki 6acen da gani ko in sabauta ki." Ta shiga fada ba ji ba gani, fuskantar tana neman yi mata baki da sauri Malam iliya dan uwa ga Malam Sa'ad ya datse ta gami da janye Hanifa. Alal hakika Malam Sa'ad gami da Umma Hadiza ba Karamar damuwa suka shiga ba, yau dai ga abind a 'yar cikinsu ta jaza musu, 'yar da suka rene ta suka wahalta mata ruwa da iska suka tarbiyyance ta bakin gwargwado sakamakonda za ta yi musu ke nan a yau ta muzanta su sun zama abin zunde da kwatance a tsakanin al'umma, shin wane abun kun aya fice wannan ga rayuwar Malam bahaushe? Ballantana ga cikakken Bafulatani da aka san shi da kunya da kara Bafulatani kuma na hakika, masani ga addinin Islama, me aiki da sunnar Ma'aiki Shugaba (S.A.W) mutum me nutukar kima da daraja a tsakanin al'umma, abin kwatance da kwaikwayo. Allah me yadda ya so yau kuma shi ne haka ta faru ga yar cikinsa, bakin gwargwado ya tarbiyyance ta bisa tsarin 21 iklama arima dk ta watsar da hakan a yau ga irin abin kunyar da ta janyo musu, abin dazai vi mummunar illa ba ga ita Kawal bad har ma da yar uwanta, danginta, kai da ma zunaru baki daya.sMeyd amfanin haihuwa irin wannan? Sakamakon da 'ya ya suke niayarwa da iyayensu ke nan? пву ортип bayan faruwar wannan abu Hanifa ta kasance eikin abtsananciyar damuwa musamman saboda halin da ta jeta iyayanta Hahirha sangin mahaifinte sun zauna sun Tattaond a tsakeninsu dangane da masifar da ta taso musu. Nasiha da ban baki kaj da ma komai da ake lalalsar mutumin da aka sabawn an yi amfani da shi a kan Malam Sa'ad da me dakinsa akar dalsa bakura su amshi "yarsu tare da afuwanta mata bisa kuskaren da ta yi to gaba da gabanta kuma bin na gaba bin All dolsta sa Malam Sa'ad ya hakura ya yi biyayya ga amrarniusu Maganar yafiya kuwa ba ta ma taso ba har abade be jiu zai iya mancewa da wannan abin kunyar da 'yar cikinsa ta jaza masa, sun yi mata fada mara misaltuwa. OasitusHakika sun gwada bakikanin Gacin ransu daga Karshe suka yi mata nasiba me ratsa zukata, to amsar dai dake ia dagalbakinta a ko da yaushe ke ran wato sharri akai mata. 2shirin gasklya har yanzu ba ta gane kurenta ba, ya ma za a yi dir gehe bayan tuni ta doru a kan son duk abin dazuciyarta take 96yzu he ma take jin son Mas'ud so mara iyaka ruwa da iska bloh me iyá raba su, amma da zarar komai ya lafa za ta sabatur da shi ga iyayenta a matsayin mijin da take muradin Waanan abu da ya faru ko a jikinta, sai take jin tamkar ah firal da ita daga cikin wani dan akurki ne yanzu kam tana Ca yancin da za ta wataya son ranta babu wani shamaki a tsakaninta da masoyinta wanda take fatan aura da zarar komai ya lafa, damuwarta daya shi ne damuwar da ta ga iyayenta na Ciki, amena tsinke igiyoy in aurenta da tsohon mijinta ya yi be 22 10 dadata da Kasa ba shi ke nan ta huta da kwazzabar dangin mijinta da suka kafa mata kabon zuka, 'Da' kuwa Allah ke rayawa su je su rike abinsy ba ta wani damu ba da kwace shin da suka yi damuwarta daya irin tozartar da tsohon mijinta ya jaza mata. Ta kullace shi ta rike shi riko me tsanani kai ta ma tsane shi baki daya tun da ya yi silar hada ta da iyayerta. Zamanta a gidan mahaifinta zama ne dai ga shi nan dai ba kyara bare tsangwama kai babu me ce mata ta tafas hatta da kannenta mahaifinsu ya yi alkawarin duk wanda ya shiga harkarta sai ya yi masa mumımunan sabawa, saboda haka ma suke dari-darin kusantar inda ma take, dukd a ba su da masaniyar menene mujazar haka, sai kallon kallo a tsakaninta da mahaifanta domin babu komai amsa gaisuwarta. A tun farkon faruwar lamarin Malam Sa'ad ya so ya je ya ci zarafin Alhaji Khalil Mahaifin Mas'ud amma kuma sai ya ga rashinf a'idar hakan lefin wani ba ya shafar wani haka nan duk uba na kwarai ba zai taba son ya ji danshi cikin mummunan hali ba to amma ſa yaron ay cuce shi Ubangiji kadai ka iya yi musu shiabi ranar gobe Kiyama. ***** *** ***** Yana zaune kanshi a sunkuye a dakin mahafi arshi yayin da take ei gaba da yi miski nasiha un farko Abdu ahir na hane ka da wannan aure ka kafe ka nace ka jajirce to yau ga baind a ka janyo wa kanka ka cuci kanka ka cuci zuri'arka. ka bata kundin tarihin rayuwarka abadan abidin, sha`awa da bin SON ZUCIYA ya haifar maka da haka. Eh! Mana dan me ga 'yar uwarka da kuka yi shekara da shekaru kuna tare da yarinyar nan rana daya ka watsar da ita ka ei amanarta ka bi sonzciayarka, kyale-Kyalen banza ya debe ka shin kana jir. 23 hakkin yarinyar nan kadai be ishe ka ba? to wannan sai ya zama darasi aa gare ka, hakika karkata ga bin son zuciyarka ya haifar maka da mummunan gibi ba a gare ka kađai ba da ma zuri'arka. Baki daya Yau meye sunan wannan yAro a gurin danginka da ma sauran al'umma face DAN SHEGE. Da sauri ya ce, "What? hajiya me kika ce?" me na ce ko ko me suka ce? Abdulzahir ba Karamin kuskarue ka yi ba yau ga mummunan kalmar da ake aibace zuri'ata da ita. Abu guda da nake so shi ne ka je ka dau yaron nan a je wajen gawjin jini dan a tabbatar da gaskiyar lamari. Cikin raunanniyar murya ya ce, yanzu ke nan hajiya ke ma kin yarda da jikanki kuma jinin jikina dan shege ne? Ko kusa ko alama ban taba zargin haka ba dai-dai da dakika daya wallahib sam ban taba tunanin haka ba, na yi tunanin ayi hakan ne dan a fidda shakku a zukatan duk masu zargin haka, ni na san irin abin dakunnena ke jiye min ko makaho in ya shafa ai ya san Walid jininka ne dame ya banbanta da kai, yaron da kuke kwabo da kwabo da shi halin mutane ne dai ka sani ba a raba su da abin fadi. Allah daya ne duk da cewa tun fil'azal ba son lamarin nan nake yi da yarinyar nan ba to amma kuma hakan ba zai sa na nufe ta da mummunan wani abu ba ballantana ga tsatsona, ka yi hakuri ka je ka yi abinda na umarce ka. Ya girgiza kai, hajiya ki yi hakuri ba wai na ki bin umarninki ba ne, hakan sai na ga kamar wani tozarci ne a gare mu, duk wanda yake ganin ya isa ya zo ya tare ni da wannan iaganar mana. Ka dai yi hakuri ka bi umarni na gaba ake ji ba baya ba, in mu ne yau ba mu ne gobe ba. Yana jingine da 3 seater cikint alatainin dare ko kadan ya kasa runtsawa kai tun da wannan abu ma ya faru yaushe ya samu kwanciyar hankali da har zai bacci, to fa ga wata 24 sabuwa ta kunno kai, al'amarin ya kai ga shallake shi har ta kai ga zuri'arsa, lallai ba karamar cuta Hanifa ta yi masa ba, a yanzu ne ya dada gasgata haka, anya ko zai taba mancewa da yankan kaunar da ta yi masa? hakika ba zai taba mancewa ba ba kuma zai taßa yafe mata ba. Ashe duk abin datake fada mishi karya ne yaudararsa kawai take tana ha'intarsa, amma ba wai sonsa take ba kai karya ne ma a ce ta ta6a Kaunatarsa in ko hakan ne da ba ta ci amanarsa ba. sannu a hankali ya dinga tunano da farkon haduwarsu a Sahad Store ya tuna da amsar da ta ba shi a lokacin ashe da gasken akwai wanda take so, yana nan kuma a zuciyarta me ya sa tun lokacin da ta gaya mishi gaskiya be rabu da ita ba? Me yasa ya bi son zuciyarsa ya dinga tunano da irin zaman da suka yi da irin sakaci da sako-sakonsa wanda ya haifar masa da babbar illa a rayuwarsa, me ya sa be gano hakan ba har sai da me afkuwa ta afku? In ba haka ina tunaninsa, basirarsa yake lokacin da wasu abubuwa suka faru da dama a gare ta har zuwa lokacin da ya fara samun sauyesauye a gare ta? Duk me ya sa ya kasa fahimtar wani abu a lokacin?" amsa ita ce saboda sakaci da rashin kulawa irin nasa. Ya tuna da kalaman megidanshi duk da tarin shekarunsa da rashin nutsuwa saboda wahalhalun iyali amma har ya fi shi tsinkaye da hangen nesa gami da kula da sa ido a kan iyalinsa irin abin kam da ya ji daga bakin baba Megadi abun babun dadin ji, KWARTO! Kwarto har cikin gidansa Allah ya yi min sakayya a tsakanina da ke Hanifa. Abdulzahir ya tsinke da lamarin mace ya tsorata ga lamarin mata maciya amana da kokarin yi maka zagon kasa a duk inda suka samu dama, shi da mace haihata-haihata. Gaba daya zuri'ar gidansu kwansu da kwarkawta suna zagaye da mahaifinsu don amsa kiran da ya yi musu. Bayan 25 dogon sharhi daga bakin Alhajin gami da nasiha ga zuri'asa danganc da ce-ce-ku-cen da ake a bisa musibar da ta afkawa San uwans. su hada kawunansu su rungumi kaddarar da ta atka musu kada su bawa makiyi dama ya bukaci inda me bukatar fadin wani abu ya yu to ba a samu me magana ba, sai shi Abdulzahir din ne yake da ta cewa. domin dama shi ne mutumin da ya assassa taron bayan da ya kai kukanshi ga mahaifinsu a bisa kokarin bata masa zuri'a da 'yan uwanshi suke shirin yi. Bayan sallama ya fara da gabatar da Korafinsa tare da shaida hujjojin da suke tabbatar da dansa ne halak malak. Ya mika takardun gwajin jinin da aka yi mishi shi da yaron ga 'yan uwanshi wanda ke tabbatar da jinin jikinsa ne, inda me ja ba musu ya dau Nesi zuwa dakin bincike na kimiyya (laboratory) domin tabbatar da zahirin magana. To dai galibin 'yan uwanshi maza ba su san da wannan soki burutsun ba, tushen abin ya samo ne daga ‘yan uwanshi mata. Kai karshen tika-tiki tik, daga Zakiyya yarinyar da suke ciki daya da shi abin ya ba shi mamaki ya bakanta ransa 'yar uwarshi ke mishi wannan mummunan illa a rayuwa, saboda kiyayyar uwar yaron da ke zuciyarta, batun yau ya lura da hakan ba, amma be taßa zaton kiyayyar zai shati jininsa ba, ashe ita ba me iya suturta shi ba ce duk da gatana da ya yi mata a baya. Ya gwada Gacin ransa ya gaggaya mata magana duk da cewa ba tsarar yin sa ba ce, har sai da mahaifinsu ya shiga tsakani. Ba ta gane kurenta ba ba ta gano rashin kyautatawarta ba sai ma dauka da ta yi soyayyar tsohuwar fasikar matarsa ce ta rufe masa ido ahar ya kasa gano lefinta sai ita da ta fadi gaskiya zai dora mata karan tsana. Ta ayyanawa ranta kila da ba dan idanunshi ne ya gane mishi ba da ya ce sharri aka yi mata, a dai inda yake nuna 26 t t f b k tiZ ta h W iyal SU ta lam in ta ra an Sa kam a a a 0 ai e Ba da a a ja a a ח a a a n ai da a ar a ar sa ת e a tsananin kaunarsa gae ta ba kuma ya kaunar genin lefinta. A tunf arkon lamarin zakiyya ta yi murna ta yi farin ciki da faruwar hakan ba ta 6oye abin a zuciyarta ba karara fita ta bayyana har 'yar uwarta Najiba da suke uba daya tana kwabarta ta cika da farin cikin yanda Allah ya kawo karsien zaman Yayanta da gagarumar makiyyarta to sai dai in za ka titsiye ta ba za ta iya bayyana maka makasudin kiyayyarta a zuciyarta ba. To dai Alhajin nasu ya kashe komai a karshe ya rufe taro da addu'a, rikon yaron kuwa ya koma hannun kakarsa hajiya Maryam har zuwa lokacin da zai aure to sai dai fa wannan ba ta gabanshi. Har kawo yanzu dai lamarin bai kai ga kunnuwan iyayan Mas'ud ba illa iyaka sun dada kara kaimi wajen gano abin daya yi silar haifar da damwua ga dansu da har ya sukurkuce da shi haka. Yaron da suka san shi da nutsuwa tun tasowarsa to sai dai fa gaskiya galibin danginsu sun san da lamarin suna dai jin shakku da kunyar tarar Alh. Khalil Da maganar ne, kamili kazalika mutumin kirki da kowa ke yabo. Zaman gidan ya yi mata ba dadi sakamakon halin ko in kula da iyayanta suke gwada mata, da uwa uba rashin ganin tauraron zuciyara (Mas'ud) kimanin watanni uku ke nan rabon ta da shi duk iya dabarar da zai yi donsu hadu ya yi amma ba nasara, to da w.ne idon za ta kalli al'tma sakamakon yamadidi da ke da ita a garin to sai dai wannan ta kau a yanzu ta mittsike idanunta ko me za a ce in dai akan Mas'ud ne sun yi a banza domin sai dai su yi su gama inda matsalar take shi ne yadda za ta tunkari iyayenta da batun fita. To sai dai ta riga ta ggama kitsa wacce za ta fisshe ta. Tsugune take a gaban mahaifiyarta kanta na sunkuye umma ina neman alfarmar yau zan je in gaida Gwaggo 27 Halima (wato 'yar uwar mahaifinta). Ba ta ce mta komai ba sai ma dauke kai da ta yi ta kara lankwasa harshe gami da neman alfarmar ta bar ta. Ta dade tana magana daga karshe ta nuno ta da yatsa ke...., fita harkata kin ji ko, yi duk abin dakika ga zai fisshe ki. Ta tashi ta bar ta tsugune a nan ya za ta yi ta hakura da fita ke nan kai ina h aka ba zai yiwu ba. Ba za ta juri rashin ganin masoyinta ba duk da cewa ba sa gganin juna amma dai a koda yaushe yakan aiko da sakwanni ta hanyar text message duk dai yana kara jaddada dumbin son da yake mata da uwa uba halin da ya shiga a dalilin rashin ta took wayar ma ba ta da 'yancin sakewar da za ta yi magana da shi sai dai ko in ta fakaici numfashin iyayenta shi ma din dai duk a gaggaucc. Duk da rashin sanin abin daza ta tarar gurin mahaifinta a dalilin ya yi fushi da ita fushi me tsanani sai ta nufi can a yau kam ba za ta iya jure rashin ganin masoyinta ba, babban abin daya fi damunta shi ne barazanar zuwa gidansu da yake tun da ita ta ki yin dabarar da za ta zo gare shi kamar yadda ya ce idan ko har ya zo din zai ji ba dadi gurin mahaifinta tabbas zai kaskanta kaskantuwa mara iyaka. izinin fita Tsugune take gaban mahaifinta tana neman kamar yadda ta nema a gurin mahaifiyarta. Ko me kike so kome kika zaba Hanifa ki yi mana na isa? Na isa na hana ki yin duk abin dakike so ne? ina! Ni Malam Sa'adu ban isa ba, ta dan dada russunawa dan Allah Baba ka yi hakuri ka afuwanta....." ya katse ta da sauri kul daina ba ni hakuri babu abin dakika yi min. ka amince Abba na tafi. Ya kada kai Hanifa je ki duk inda kike so daga haka ya zari buta ya nufi bayi. Kai tsaye ma'aikatarsu ta nufa a nan ne kawai za ta same shi a dai-dai wannan lokaci to sai dai sakatariyar 28 ofiushin ta yi mata 'yar fuska ta tarbe ta a wulakance saboda kistinta da ke zuciyarta, ba tun yau ba take mutuwar son uban gıdanta babu irin jan hankalin da ba ta yi masa ba duk dan su inganta rayuwarsu amma ya yi mata fuska ya ma nuna be san ma tana yi ba zuciyarshi Hanifansa kadai take so. Ta gane ita ce matar da ubangidanta yake mayatar son a dalilin kyawawan hotunanta da suka cika table din dake gabansa a cikin office din. Hanifa ta dan jinjina maganar gami da lura da wulakantaccen kallon da sakatariyar ke watso mata. Yanzu ke nan ba zan samu damar ganinshi ba? ta tambaye ta. Cikin isa ta ce, Kwarai kuwa tun da ba ku da appointment da shi wannan dokar

Chapter 2 of 7