Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 7
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ZUGIYA BА TA DA KASHI NA ZAINABJKABIR BIROMAN (Mrs. Sunus Sani Briscoe ZUCIYA BA TA DA KASHI TOOS 1 NA utzduok s I y botap ZAINAB KABIR BIROMAN (MRS. SUNUSU SANI BRUSCOE) Copyright Zainab Kabir Biroman Hakkin Mallaka (M) Zainab Kabir Biroman AN FARA BUGAWA 2007 Printed By Al'amin Bookshop Printing& Publishing Company ИДМОRIB R156 S/Titin Mandawari nurikano State G.S.M. 08044114269 2 GODIYA Godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) me kowa me komai. tsira da aminci su tabbata ga manzon Annabi Mohd. (S.A.W). Ha, kullum ina me dada godewa mahaifana tare da illahirin zuri'armu baki daya "ISA MEKARA MISKI FAMILY" dama faukacin zuri'armu da ke unguwar ZANGON BAREBARI cikin Birnin kano dama daukacin 'yan uwa na nesa da ke tushenmu na usuli a can Jahar Barno (MAI DUGURI) Ubangiji ka sa da fuskokin mu da alkhairi. SADAUKARWA Wannan Sadauakrwar ta ku ce masoyana masoya littattafai na wadan da na gansu da wadan da muke zumunci da su ta waya, kai da ma wadan da ban taba gani ba Alkhairin Allah ya isar muku bani da bakin da zan iya gode muku fata na Ubangii ya sada fuskokinmu cikin JANNATUL FIRDAUSI (Amin). TUKWICI Ga 'yata ta kaina diyar mutanen Jos, (nabila Sadi bala Jos,) Allah ya raya mana ke bisa turbar Islama, ya kuma bar mamanki sadiya kabir Biroman tare da Angon Karni Mohd. Sadi bala Jos. Haka kuma, Tukwici ne dai ga dana na kaina:- Mohd. Sabi'u Daura kai ma Allah ya bar mamanka Maryam Kabir Biroman tare da Angonta Sabi'u Daura. 3 BAN MANCE DA KU BА Murjanatu Dr. Sa'ad Usman (Sakrin jere) yar muta Isaduna garin 'yan boko, 'yar da ta san girma da mutuneı. rame da:- Maryam Kaka yale (CCommissioner of Education) Borno State, yarinya me tushen usuli Diyar Ma'abota Karamci da girma, taken ku ke nan mutanen Maiduguri. GARGADI Ban yi wannan littafi domin wani ko wata ba, ban kuma yadda a yi amfani da shi ta kowace siga ba ba tare da izinin marubuciyar ba. BUGAWA A NA'URA Mubarak Ahmad Kurawa Yolawa Computers& Communications Email: almubrak@yahoo.com G.S.M: 08025475907,064936815 4 TUSHEN LABARI' Sohuwa ce 'yar kimanin shekara saba'in da foriya. Twankan tarwafa kyakkyawa da kyaı diri. Da gani ka san zamanin kuruciyarta ba karamar kyakkyawar a zo a gani ba ce. A gefenta dalibai ne ke zagaye da ita galibi matan aure to sai dai akwai tsirarun masu Karancin shekaru (matasa) a yau darasin nasu ya ta'allaka ne a bisa illolin da SON ZUCIYA ke haifarwa. Tsohuwa lya ta ci gaba da yi musu bayani tare da karanto musu hujjoji daga Alkur'ani mai girma hade da Hadisan Manzo (S.A.W). "Mu yi kokari mu tsarkake zukatanımu kada mu bari ta rinjaye mu abin da ka kai mu ga halaka, hakika zuciya za ta iya kai mu ga aikata munanan ayyuka. Ya 'yan uwana Musulmi ZUCIYA BA TA DA KASHI, mu yi kokarin karya ta a duk lokaci da ta yi kokairn kai mu ga halaka. Saboda Allah abu nawa ne zukatanmu kan ingiza mu ga aikatawa? Galibi abu ne marasa kyau a yawancin lokuta ba za ka taba samun nutsuwa ba ba tare da aiwatar da abin da take so ba, bijirewa hakan ko sai mai karfin imani da ya yi kokarin yaki da zuciyarsa har ya zamanto me iya lankwasa ta. Son zuciya dai bacinta duk wanda ya biye mata hakika yana tattare da wahala, in ba ka yi da gaske ba zuciya na iya kai ka ga samun makoma mara amfani duniya da lahira. Shin ina ribar rayuwar? Me zai hana mu yi kokarin karkata zukatanmu ta hanyar dora ta bisa turbar gaskiva?" Tsohuwa lya ta numfasa gami da runtse ido sannan ta ciza lebe alamar tunano wani abu me faci, nan da nan ta fita hayyacinta ta shiga kukan zuci salar da ta tuna da illar da zuciya ta yi mata. Abadan abidina ba za ta taba mance da musibar da zuciya ta sanya ta a ciki ba, ba za ta tabą gushewa ba har sai tana me bakin ciki gami da nadamar halin da zuciya ta sanya ta a ciki ba muddin rai za la dauwama ne cikin neman gafarar Ubangiji domin shi ne Gafurur-Rahim. Tun tana kukan zuci har ba ta san sa'ar da ya kwace inata ba ta shiga rera kuka me tsuma zuciya irin kukan nan ne me nuni da al'amun nadama a tattare da bawa. Halin da tsohuwa Iya ke kasancewa a ciki ke nan a duk sa'ar da ta tuan da hakan. Ba faya ba, ba biyu ba ilahirin daliban da ke zagaye da tsohuwa Iya sun sha riskarta cikin wannan hali a du lokacin da ta suka riske ta cikin wannan hali sukan shiga damuwa gami da neman dalili. "Wannan sirri ne tsakanina da Mahalicci." Amsar da take ba su ke nan a duk lokacin da suka nemi sanin dalili, to sai dai a yau tsohuwa Iya ta lura da halin da dalibanta ke ciki kusan ya fina ko yaushe. Sun shiga damuwar halin da take ciki kwarai da gaske. Cikin tausasshiyar murya me ban tausayi tsohuwa lya ta ci gaba da cewa, "Abadan abidin ban taba zaton akwai wata rana da zan iya tona wani sirri dake adanea zuciyata ba wanda ZUCIYAR ce dai ta yi silar faruwar hakan. Muddun rai ba zan taba mance da wannan abu ba, to sai dai adana wannan sirrin ab shi ne mafita ba, a yau ya zama dole na bayyana muku wannan abu da ke adanea zuciyata, ko dan al'umımata ta fafaka ta ilmanta daga illolin 6 da bin son zucıya ke haifarwa. Hakika duk mutumin da yake so ya wanye da duniya lafiya to ya yi Kokarini Kauracewa abin da zuciya ke so mutukar ba na alheri ba ne. Ya 'yan uwana Musulmi! kar fa mu manee ZUCIYA BA TA DA KASHI. To yaya Dan'adam me jini da tsoka, bargo da kashi, halitta mafi daraja cikin halittun Ubangiji zai kaskantar da kansa ya zub da kima da darajar da Ubangiji va yi masa ya soyu ga son zuciya har ta kai ka ga sabawa ko bijircewa Mahaliccinka. Ku yi duba ku nutsu da kyau, ku tattara hikima da basira gami da hankalin da Ubangiji ya buwace mana (abin da ya banbanta mu da Dabba) a bisa wannan labari nawa da nake son ba ku, abin da ya faru ya kuma gudana tsawon shekaru masu yawa da suka gabata. 7 ***** ***** ***** Vana tsugune a soron gidansu kan 'yar karamar kujeraa Tta tsuguna ta hada kai da gwiwa idanunta cike da hawaye wanda suke barazanar zubowa, duniyar ta yi mata zafi dalilin rabwua da masovinta. Mas'ud da ke geenta a tsaye hannunsa a saye cikin aljihun wandonsa ya tsura mata idanu ko kafan ko da wasa ba ya kaunar ya a ranta a bace ballantana har ta kai ga zubda hawaye, j ikinsa a sanyaye ya taso daf da ita ya tsuguna a gabanta ya sa hannu da zummar ya dago fuskarta sai kuma ya tuna haramcin hakan dan haka ya sauke hannayensa muryarshi a sanyaye ya ce. "Hanifa ki daina kuka wannan tafiyar da zan yi ba ita ce rabuwarmu ba shekara daya kamar kwana daya ce, in dai muna da saurna numfashi, duk kin bi kin damu kanki har kina neman ki sa na karaya, kin san ko kadan ba na Kaunar na bacin ranki. Da ina da iko ba zan yarda iniyi wannan tafiya ba sai tare da ke. To kin san ko a al'adan ce ma bai dae ba ballantana a Addinance. Tun farko na nemi amincewarki a faura mana aure kin ki kin ce sai kin gama karatunki wannan tafiyar wata dama ce nuka samu domin mu tsaya mu fuskanci abin da ke gabanımu ko ma samu kyakkyawan sakamako, kin ga lokacin da zan dawo lokacin kin karasa karatunki da na dawo sai a sha biki ko ba haka ba Princess.?" Ya fada yana murmushi. Ita kanta kalaman nasa sun mata dadi domin ta tabbata Mas'ud na mutukar Kaunarta abin da take zato ba mai yiwuwa ba ne a gare shi, duk da haka dai sai ta ce, "Ka gane ko Mas'ud ni ba war tafiyar ce ba na so ba, a'a tunanina daya kar ka je ka hadfu 8 da jajayen fata ka sanuya tunaninka a kaina, mka ana ka yaudare ni. Ni ina nan ina jiran ka kai kana can ka kama Wata.... Ya katse ta da cewa haba dai Hanifa ki daina wannan zan ce ke ko a mafakri kar ki yi zaton haka za ta faru har abada, ke kadai nake so ba zan taba yaudararki ba soyayarki a gare ni a jinina take, domin ta wannan Gangaran ma ni ke nake ji. na san mata zuciyar ku raunanniya ce kar wani ya zo ya kwace min ke." Tana girgiza kai ta ce, "haba Allah ya sauwake. ni wane namiji ma na ta6a saurara in ba kai ba, kai kanka shaida ne ba kuma na tunanin ko nan gaba wani da namiji zai ja hankalina." Ya ce ke dai um um. Ta ce Allah kuwa alkawari fa. Ta ce Alalh na dauka ya sha kunu sosai scriously. Ta girgiza kai ya fito da wata farar takarda ya mika mata hade da biro ya ce ga shi nan ki rubuta promise da kika dauka ni ma zan rubuta. Ta sa fan kyakkyawan hannunta ta yi rubutu kamar haka. “Ni Hanifa Sa'ad na yi alkawari ba ni da wani miji a rayuwata sai masoyina Mas'ud Khalil." Ya karba ya karanta yana murmushi shi ma ya rubuta kamar yadda ta rubuta kana ya ce bari in zan tali Ammar sai ya shigo ya sa hannu sai ya zame mana shaida kuma duk wanda ya saba wannan alkawari a hukunta shi. ta ce har yanzu kana shakku a kaina ke nan? Ya ce a'a ba haka ba ne shaida ce dai. Ta harare shi ta ce ka ji da shi da majidashidako suka yi dariya a lokaci faya. Tsawon lokacin da suka fauka kowa na kokarın jadedada alkawarin Kaunarshi ga fan uwansa tare da dada jaddada da suka dauka. Misalin Karfe goma da rabi na dare Ammar ya leko zauren yana hararar abokin nasa ya сe kai dan iskanci sai ka bar ni a waje sanyi yana ta ka dadin ce ko ka mance ka bar mutum a waje? Ko da yake ku kun hadu mancewa kuke da kowa sai kanku. Mas'ud y kalle shi ya ce, fadi kanka tsaye ka san Allah wallahi na mance tare muke ko da yake laifinka ne kai na ce ka shigo ka ki, wai ka shigo dga baya ga shi nan da ka ga uwar ban ka shigo. Ya ce madam ba ma gana ko? Zai dai tafi ya bar ni tare da ke. Tayi murmushi ta ce, "to ai kai ne ba kaj mana sallamar kirki ba daga zuwa ka fara yi wa mutum fada. Ya ce, Au haka ne ba ki ga laifinsa ba na shanya ni da ya yi a waje sai na wa za ki gani?" to ai ka san so so ne anma son kai ya fi. Ya ce shi ek nan zan rama ne. ta ce to ka I ahkuri amıma kar ka kuma yi mashi fada. Sun dan taba hira sannan Mas'ud ya danka amanar masoyiyarsa ga abokinsa amininshi Ammar shi kuma ya yi alkawarin rike ta da gaskiya, ya nuna mata duk abin da take bukata ta sa a kirawo mata Ammar ta sanar da shi ita dai ta amsa ne kawai amıma ko akfan ta san ba a yi musu tarbiyya da haka ba, ta san hakan na iya rage mata daraja a idonsa kai da ma abokin nasa. Ya ce in Allah ya kai shi lafiya zai neme ta a wuvan Ammar kai da ma duk lokacin da yake bukatar zantawa d ita. Da zai talī aka ftowa da Ammar takardar da alKawarin da suka dauka ya sa hannu a matsyain me yin shaida duk dai sun sha tsiya kafin ya sa hannun. In a son ran Mas'u ne ta yi mishi rkaiya kashegari zuwa Airport amma ya sa ba abu ne me yiwuwa ba saboda tsananin mahaifinta ba taba bari ba, ya san halinta ita ma ba za ta taba zuwa ba ya san ta akwai ta da kawaici da kunya dole ya hakura suka i sallama. 10 Misalin Karfe goma sha biyu na dare Hanifa ta kasa bacci tunanin masoyinta kawai take yi wannan tafiyar da zai yi gani take kamar shi ke nan sun rabu, a hankali a hankali ta gangaro farkon haduwarsu kimanin shekara daya ke nan. Da misalin karfe tara da rbai na daren ranar alhamis Hanifa na tsaye a gefen titin Bata tana jiran motar da za ta kai ta bakin asibitin Murtala wanda daga nan za ta shiga motar Unguwarsu ta kai kimanin minti talatin tana jinra Hiace domin tana mutukar tsoron shiga tadi musamman cikinw anann daren amma motocin kamar hadin baki babu su in ma Hiace din ta zo za ka tarar a cike take ta gama gajiya likis ga tsananin tsoron da yake kama ta ganin jama'a sun soma dauke sahu. Ba abin da ta fi t soro ma irin fadan mahaifinta domin ya tsani su kai magariba ma a waje ballantana wannan uban dare da ta kai ga ba mkota ba alamar ta ilal dai motocin gida da suke gilmawa jeti-jeli. Tafiya tsaknain bata zuwa unguwarsu Mandawari cikin titin 'yar Mai Shinkafi tafiya ce mai tazara balantana ta ce za ta tafi a Kasa. Ba nisan tafiyar take ji ba ilal awannın da za ta kara batawa kafin ta kai gida dan haka take ganin gwanda ta jirkitna ko Allah zai kawo mata mota ta shiga ko ta isa gida da wuri. Ta tuno makasudin fitar ta da har ta yi wannan dare da yammacin ranar ne kimanin Karte bivar ta baro gıdansu zuwa gidan Kawarta ko ma mu ce ammiyarta wato Huwailat domin sun shaku tun farkon shigar ta secondary suke tare kimanin shekara biayr ke nan dalilin zuwa gidan nasu da ke `Yankaba shi ne dan ta dubo jikin aminiyar tata saboda rashin lafiyar da ta sha fama da ita duk da dai ta je " ta tarar da ita jikin nata da sauki har ta yi alkawarin za ta je school sati me zuwa, a tsaminaninta awanni biyu ya isa ta je ta dawo sai ga shi ba ta isa gidan ba sai kimanin Karfe shida da mintina, ta so ta jiyo tun a lokacin sai uınmi babar Huwailat ta bukaci ta zauna driver ya dawo ya kai ta ba za ta iya musa mata ba saboda girmanta da take gani ta zauna amına ba dan ta so ba har sai da ta kai karfe takwas da rabi sannan driver ya dawo ba tare da motabha domin ta lalace masa a hanyarsa ta zuwa gidan dole uimmin ta Kyale ta ta taho. Ta kai kimanin minti ishirin kafin ta samumotar bata kan ta iso bata tara ta yi, ta yi tsayuwar akalla minti talatin. Ta yi ajiayr zuciya gami da tsakin jin haushin rashin samun mota Ba tare da ta lura ba sai ji ta yi ana fan jan gyalenta a razane ta waiwaya sai ta ga wani matashi ne da alama a buge yake. Ta daure fuska lafiya Malam cikin magana ta mashaya ya ce lafiyar ke nan yana son magana da ita ne. ta yi tsaki dai-dai lokacin wani me mota ya zo shigewa har ya yi gaba sai kuma ya yo ribas ya juyo, ita dai ba ta zata ba sai gani ta yimutum uku sun sa ta a tsakiya dag ganinsu ka san ba na zabe. Ta dada tsorata ga titin ba mutane sai jefijefi wasu kan shige ta rasa yadda za ta yi tana neman hanyar tsira sai ta ga wani matashi daga cikinmotar ya fito ya nufo shi ya tsaya daf da su ya ce ku lafiya k uka tsare yarinyar mutane? Suka ce lafiyar ke nan ka tafi ka ba mu waje. Ya yi ya yi su bar ta ta tafi suka ki ya tabbatar dai ba yadda zai yi da su domin ko da kKarfin tuwo ya-ce zai Rwace ta ba zai iya ba sai ya sauya dabara ya ce ya zaro naira dari biyar guda uku ya ce ga wannan a sha lemo nan da nan suka karba suna kare ka Oga suka tafi abinsu. Ta yi ajiyar 12 zuciya domin gaba faya ta gama rufewa ban da Allah ya kawo wannan mutumin ya cece ta da ya za ta yi? ta san komai yana iya faruwa. Ya kalle ta ya ce ki yi hakuri al'umma ce ta lalace sai dai addu'a. ta ce uhm kanta na sunkuye ko za ki zo mu je in rage miki hanya? Ta girgiza kai na gode ma da wannan taimakon da ka yi min. kina ganin na tafi na bar ki a wannan wajen ki dubi yanayin wajen fa bai kamata a ce yarinya me mutumei kamar ki ta Isaya wajen nan cikin wannan daran ba, ki zo mu tafi ba zan cuce ki ba har ga Allah na yi niyyar taimaka miki ne. Ta ga dai ba wata mafita ila ta bi shi ita kanta ta san hatsari ne zamanta a wannan wajen kuma ko ba haka ba mutumin bai mata kama da mutanen banza ba. Tafe suke cikin motar tana zaune a gefensa. Tunda ta shiga ta sunkuyar da kanta tana tunanin fadan da za ta je ta tarar a gurin mahaifinta, abin da ta tsana ita kam gwanda ya dake ta da fadain da zai mata, ba ita ba ma Ummanta ma ta janyo mata. Ya kalle ta ta gefen ido ya ga hawaye na digar mata ya ce, "Ki daina kuka aikin ga ba abin da suka yi miki ko.?" Ta ce, "e." ya ce, "to me ya sa ki kuka?" abin maki sai ta samu kanta eda zayyana nasa abind a ke zuciyarta, wato halin da za ta riski mahaifinta a ciki. Ya ce, "E to aikin ga baban naki yana da gaskiya domin duk uban kwarai dole ya tarbiyyanci'ya'yansa yadda ya dace, amma Insha Allahu babu abin da zai maki." Sun kawo dai-dai Mandawari ya ce wace kwanar za mu bi? Ta nuna masa kwanar gidan Aminu Ado, haka suka dinga tafiya tana nuna mishi hanya har suka kaow unguwarsu Yar Maishinkafi duk da cikin dare ne hakika ya yaba da tsarin unguwar tamkar ba cikin gari ba. Tuntini yana mutukar son unguwar 13 domin ya san unguwa ce me dadaddan tarihi, Allah ne ba sa ya taba zuwa ba sai wannan karon. Sun zo daf da kofar gidan ya yi parkign ta kai hannu za ta bude kofar sai la ja doguwar ajiyar zuciya gami da rufe idonta a rude ya ce lafiya? Ta kale shi akwai ta ce Malam wato Babanta da ta hango a tsaye a kofar gidansu ya girgiza kaiaay ce ba komai ki je ni na san abin da zan ce masa. Tana zuwa daidai kofar gidansu ta sa kafa za ta shiga ciki sai ji ta yi ya daka mata tsawa ba shiri ta juyo jikinta na rawa ta tsuguna ganink Malam a fusace ya ce dan Ubanki daga ina kike? Bakinta na rawa ta fara ba shi amsa cikin in ina be fahimci abin da take nufi ba har mutumin ya karaso. Ya kalle shi fuskarsa daure ganin haka shi kuma ya dan rankwafa Alhaji barka da dare. Ya daure ya amsa illa dai fuskarsa na daure. Ya kalle ta ya ce, tashi ki shiga ciki mutuniyar banza. Da sauri ta mike har tana kokarin kifawa duk dai nutumin yana kallo yana tsugune ya fara yi wa Malam din bayani, dan dai ya fitar da ita daga zargi har karya sai da ya Kara sai a nan Malam ya saki fuskarsa yace, to to na fahimta ka sna duniyar ce ba gaskiya kana kula ma ya aka cika ballantana ka yi sako-sako shi yaro ai sai da lura kana yi kana sa shi a hanya. Al'ummar ce ta gurbace yanzun nan sai a bata maka yaro a cuce ka. Na gode maka ka ji yaro Allah ya yi albarka, me ye sunanka ne.?" Cikin ladabi ya ce, Mkas'ud. Daga nan dai suka yis allaına ya rako shi har gindin mota yana yi masa godiya, daman shi abin da ya fi Gata masa rai ganin ta da ya yi da wani namiji a cikin mota daya kuma cikin wannan dare shi ne dalilin dada fusatarshi, ko da ya shiga gida bai mata fadan da ta zata ba illa dai ya 14 a yi mata nasihar ta dada kula da kanta gami da kame kanta da tsayawa matsayinda Allah ya ajive ta, a karshe ya gargade ta in dai magariba ta kawo kai kowace unguwa ce dinga hakura da ita. Ita ma umman nata ta dada jan kunnenta domin gaba daya daga ita har maigidan nata mutane ne masu kula da tarbiyyar 'ya'yansu gami da kokarin kaucewa duk wani abu da zai taba mutuncinsu, ko su ko 'ya'yansu, ko kuma wani abu da zai janyo musu abin kunya a idon jama'a don haka ya ransu sun tashi cikin ingantacciyar tarbiyya. Ranar litnin Hanifa da Huwailat sun hadu a school ta shiga ba ta labarin abin da ya faru bayan tawowarta daga gidansu ta ce ki ce Allah ne ya kiyaye ki wallahi kuwa dan da ba dan mutumin ba ban san yadda zan yi ba, ba ki gan shi ba kyakkyawa da shi ga shi da kirki. Ta shiga koda shi Huwailat ta ce, to ni kina ta zuba ba ki gaya min sunansa ba. ta ru nutse ido gami da dan tsaki kin san Allah sam ban san sunansa ba. abin b haushi ma ba ki ji aydda na damu an sake ganinsa ba ga shi ban san sunansa ba ballantana na san inda yake. Ta ce me ya sa kika damu ki sake ganinsa?" ni kaina ba na ce ga dalili ba haka kawai na riski kaina da son sake ganinmutumin. To ko dai sonsa kike?" Ta kalle ta da sauri, Kai haba dai daga na fadi haka sai ki nemi ki yi min sharri. Ta yi dariya, sannan ta ce, dole ne yi zaton haka tun da na san halinki na kin kula samari ko kin mance irin mitar da nake sha a kanki in kin ganni da wani guy din ke ni ba ma zato nake ba na tabbata wannan mutumin ko wanene Kaunarsa kike yi zan so na ga wannan me sa ar, lallai yau su Afiya za sha labari. Daga yau dai kin bi sawunmu baba zancen vi 15 mana mita. Ta shiga yi mata shegantaka kala-kala daman a ta gwanar surutu. Ita dai Hanifa ta yi shiru tana nazarin maganganutan wanda da alama zancenta gaskiya ne dan a daran jiya ma kasa bacci ta yi saboda tunaninmutumin. Tana dago kanta da zummar yi wa Huwailat wata tambaya sai ta hango ayarin yan group finsu wato su Afiya Ado, Rashida Tata. Binta Mukhtar da dai saurnasu da sauri ta bar wajen dan ta san in ta sake suka iske ta kashinta ya bushe a kodayaushe ita ke musu mitar kula samari. Kashegari da yamma ta kitmsa jikinta cikin atamfa Charas yeluwa da ratsin kroe kayan sun amshe ta ta fito fes abinta duk da ba wata

Chapter 1 of 7