Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 8
muryar Faridana? Luinshe ido ta yi saboda jin dadin kalamansa, na yarda da kai amına fa ba ni na kira wayar ba. Ni da nake har yanzu dorin-dosano ce ina na kai wannan matsayin da zan kira ka a waya alhalin na san.a irin wannan lokaci kana tare da Madam, zo nan ki ji wata magana. Akwai wata rana ko da ta fi wannan muhimmanci a rayuwata? ina son ka! Ina son ka Abdul. Nan dadlokacі Kankanni na kusa zama mallakinka, na yi alkawarin tsakanina da mahaliccina daga rana irin ta yau naebar wannan harka, na tuba na koma ga Ubangijina, da yardar Allah zan kasance cikin tsarkin zuciya in raya sunnar Ma'aiki (S.A.W). Kararrawar dakin ce ta shiga kara alamar wani na bakin kofar.mikewa ta.yi ta rufe jikinta da zanin leshinta da ke gefe akwatunta ta sakar mishi wani kallo kaısan yanzu ni taka ce kai daya, babu me kara gane maka surar jikin matarka. Har ta yi taku daya biyu. "Farida." Ya: kira sunanta. Juyowa ta yi ta kalle shi, nau'in kallon daetake mishi ne zai sa ka gasgata gaskiyar Kaunar da take mishi ji ya yi wani abu ya tsürga mishi, so da Kaunar yarinyar ya tsurga mishi so kuma na gaskiya. Kamar ya ce dawo ki yi zamanki. Murmushi ya sakar mata je ki daiki dawo a yau 102 zan fáda mikiiwata kalma da za ta sanyayarıda zuciyarki harma kiijiicewa kin riga kin gama samun sa'a a rayuwar duniya harana da ta ranar gobe kiyama Itamaınurmushin ta sakar mishi, to shi ke na bari inda wo dimi ji wannan kalma mai kyawurina jin service din da naaaika ne ya dawo. Wani kallo ya yi mata kamar ma kar ya dáina kallon nata. Murmushi ta sakar masa gami da daga mishi hannu (alanar byc-byc) tana dariya ta wuce abinta. (Hakane din ta tafin ke nan). Kwanciya ya yi kan gadon ya hada hannayenshita baya ya dora kanshi, kafafunshi kuma na reto a kasa yana dan karkada su, idanunshi na lumshe kamar an ce buda idanunka sai kawai gani ya yi ta nufo shi cikin wanieirin yanayi da ba zai taba mancewa da shi ba. Har yanzun jikinta aa lulube yake da zanin, tana yi mishi wani irin mawuyacin kallo, idanunta a bude yake amma kuma kamars ba kallon nashi take ba, akwai ruwa da suka tarar mata amma kuma sun kasa zuba. Kafin ya yi wani yunkuri tuni ta fado kankshi, cikin wanisirin nishi, kai ya jima ta sauya mishi ta yi mishi wani irin nauyia "Farida! Farida!!" Ya shiga fadar haka, a lókacin da y ga ta lumshe idanunta. Cikin matsanancin sauri ya fisge mayafin jikinta, abin da ya gani ya yi mutukar razana shi, wuka ya gani kafecaatsakiyar cikinta, hannayenta biyu na dafe da wukar, da alama tana kokarin fitarwa ne. Cikin wani irin hanzri ya murginar dasita ta koma a rigingine: (watosirinm kwaneiyar nan da ake sanya baya a kasa fuska da komai na gaban jikin mutum yana kallon sama)) Kanta ya yi cikin zafin nama ya sa dúka hannunshi biyun ya finciko kakkaifarswukarrdata 103 ratsa fata da tsoka ta kuma ratsa tsakiyar cikinta, jini ne kawai ke tawowa shaaaaa ya bata fuskarshi da jikinshi baki daya, a dai-dai lokacin ne haske ya bayyana a fakin ji kake wal-wal-wal. Ya kidime ya rude ya dago cikin kidima da razana alamun rashin gaskiya suka bayyana karara a idanunshi. Sarka ya gani tana reto a kansa, "You are under arrest." Kakkarfan mutumin da ke tsaye a kansa ya fafa. Kafin ya ankara tuni jami'an tsaro sun gama cika fakin... ME GARI YA WAYA Jama'a? Mu kasance cikin tsari da bin dokokin Ubangiji cikin tarbiyyar Islama. Sai mu riski kawunanmu cikin WAYEWAR GARI NA ALHERI'. TAMBAYA 1.Meye ra'ayinku ga makomar labarin nan? 2. Laifin duk na wane ne? Ku aiko da ra'ayoyinku ta hannun Al'amin Bookshop Sabon Titin Mandawari a Kanon Dabo ko kuma ta adireshina na yanar gizo:- zainabkabir2007@yahoo.com. Ku saurari kashi na uku nan da lokaci kankani da yardar Maiduka. riasy Auw ide BONE 18uw ah atsb en uvid sned FAC D in) TO Masha Allah! Alhamudlillahi! Tabarakallah! 104 By sina nilas nile ivan ab 182watidas in the &01 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 8 of 8