Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 6
Rufratti ba ta dace da kaibäsaboda máhaifinta ba matumin kirki ba ne. muddin ka atri 'yarsa sai ka yi nadanma. Don haka a matsayina na mahaitinka ha ké neman alfarma ka yi hakuri da yarinyar nan kanemi 'yar gidan mutunci. Ka "var gidan dan Ta'adda ba, don ka dace da auren voasali mai nagarta". Wani irin zazzafan gumi tsattsah wa Hafiz. va ji tamkar zuciyarsa za ta buда йс don tsinanin prdani da tashin hankati Wanhan lamari va fi kanma da mafarki. a ce wai ya rabii da Rufa átu duk da cewa ba yu jayayya Ko kadan datmäbaifinsa kuma ya san dak hukuncin dalya y L: E: domin har kallüm yaha alfatari da mahaitinsa 'mutum-ne mai FIUKUNCI DA GASKIYA. ba ya yanke BAHAGON HUKUNCT. sa ai bai san yadda zad kwatanitad lkamarin ba.. NAINOOR SADAUKARWA-I ccwa. Alhaji Atiku ya girgiza kai,ya ci gaba da "Na sani kan son yarinyar nan, to amma hakan da za ka yi min yana matsayin SADAUKARWA a garc ni, muddin ka yi min hakan zai faranta min rai, na kuma gamsu da irin biyayyarka a gare ni. Ka daure ka hakura da ita, aurenku sam bai dace ba ko a musuļunce shari'a ba ta amince da shi ba" Murya a matukar kasalce Hafiz ya сe,.. "Ba komai Abba na sani ba za ka tabа hanani abin da zai zamo alkhairi a gare ni ba. haka ba na fatao na samu, wata rana wadda za ka kuwa son da na ke wa abin ya zarce mizani matsawar hakan bai shiga hakkin shari'a ba. Saboda haka ina mai farin cikin zuwan wannan rana da ka ba ni umani aka rabew da abin da na ke so. Wallahi na hakura da Rufa'atu har abada, idan dai har hakanszai zamo cika umarninka da kuma sanya ka farin ciki, sai me kuma kake bukata da ni Abba NAJNOAOR 2 1 Di 53 い نا k SADAUKARWA-1 Tausayi sosai ya kama Aklhaji Atiku, sai dai hakan shi ne abu mafi dacewa a gare su gaba daya. Ya ce da shi. "Yauwa dana, dama na san kai da ne mai biyayya da yarda da kaddara. Allah Ya shige maka gaba akan komai naka. Ya yi maka zabi da mace ta gari wadda za ka yi farin ciki da ita". Hafiz ya ce, "Amin". Suka dan yi shiru na wani lokaci, can Alhaji Atiku ya ce. "Ka ci gaba da addu'a da maida lamarinka ga Ubangiji bayan haka ka nutsu sosai wajen duban macen da za ka aura, saboda wannan lokacin matsalar da ta fi yawa ke nan, namiji ya ga mace rumi-rumi kamar mutuniyar kirki, sai ya aure ta ya ci karo da tarin matsaloli, ko da dai ba ga matan kadai matsalar ta tsaya ba, har mazan ma akwai bara-gurbi a cikinsu, Allah dai Ya zaba wa kowa abokin rayuwa na gari". Shiru dai Hafiz ya yi, zafi da radadi kawai ke dawainiya da zuciyarsa, ya kasa cewa NAJNOOR 59 SADAUKARWA-1 komai har sai da mahaifin nasa ya gama maganganunsa ya ba shi izinin ya tashi. Ranar sam bai samu nutsuwa ba, damuwa ta yi masa yawa, ga ta umarnin da a ka ba shi ga kuma wayar Rufa'atu da har lokacin ya kasa samu. Ya tabbatar zuwa yanzu tana cikin irin halin da ya ke ciki, wata kila hakan ne sanadin da ya sa ta kashe wayarta. Allah Sarki, so kayan wahala! So mabudin tashin hankali, so tarkon rashin nutsuwa da sukuni. Duk wanda ya dace da takobin so na gari ya more. Rufa'atu ta zamo mai SADAUKARWA a gare shi, domin ba karamin kokari ta yi wajen mallaka masa sonta duk da cewa kafin, shi akwai wanda ya riga shi kafa harsashin a zuciyarta, sài dai yadda ta nuna masa kulawa ya sa ya gane ba karamin kokari ta yi ba na sama masa muhalli a zuciyarta. Ya yarda ya kuma amince rabuwarsu na tattare da kaddararsu da ba su taba tsammanin fitowarta ta wannan siga ba. NAJNOOR 60 SADAUKARWA-1 Karfe sha biyu na dare, amma bacfci ya ki zuwar masa. Shekaran jiya a dai-dai wannan lokacin ya kasa bacci ne cike da dokin gari ya waye aje katsina nemar masa auren Rufa'atu. Jiya ya kasa bacci saboda ya kosa gari ya waye ya ji sakamakon zuwa Katsinan. Yau ga shi ya kasa bacci saboda alhini da jimamin rabuwa da Rufa'atu sanyin idaniyarsa. Ba wai yana son musanta tabbatuwar umarnin da mahaifinsa ya ba shi na rabuwa da Rufa'atu ba, damuwarsa daya ta sigar da zai cireta a cikin zuciyarsa har ya saka wata wadda za ta maye gurbinta. Wannan ya fi komai damunsa da daga masa hankali ainun. Dareń wannan rana ma bai samu bacci ba sai bayan sallar asuba. Misalin karfe sha daya da rabi na safe yana cikin ofis dinsa ya dora kansa a saman tebur, shi kansa bai san tunanin da zai canko ya ce shi ne mafi rinjaye daga cikin tunanukansa ba. NAJNOOR 61 SADAUKARWA-1 Wayarsa ta yi kara, ya duba fuskar wayar ya ga bakuwar lamba ce, ya ja gajeran tsaki yana mai kallon wayar har kiran ya katse wani ya sake shigowa. Ya ki dagawa har sai da ya ga an nacewa kiran, sannan cike da kosawa da kuma takaicin yadda a ka dame shi da kiran, ya sa hannu ya dau wayar ya latsa ok tare da karawa a kunne. Cikin yanayi na tashin hankali da matsanancin firgici ta ke magana. "Hafiz wai don Allah me ya ke faruwa, tun shekaran jiya na kasa samun nutsuwa, ko ka fasa aurena ne?" Zuciyarsa ta kare ainun da jin muryar Rufa'atu a raunane, shi ma a raunanen da kuma nuna nasa tashin hankalin ya zarce nata, ya ce. "Ina wayarki ne kika kirani da wata lambar?" Ta ce, "Daddy ya karbe ta, hakan ma ya kara min tashin hankali... Don Allah kada ka boye min komai, kai ka ce ka fasa aurena ko kuwa Daddy ne ya ce ba za ka aure ni ba?" NAJNOOR 62 SADAUKARWA-/ Yacc. "Maganar ba ta waya ba ce. ki bari zan shigo Katsinan sai mu tattauna Ta C"Ni kam na ga ta kaina! Daga jin abin da ka fada na gane akwai babbar matsala... Idan dai daga gare ka matsalar ta ke, ka zaluncс ni! Ka yaudare ni! Da ka raba ni da son kowannc da namiji bayan ka san ba aurena za ka yi ba!" Ta karashe maganar lokacin da kuka ya ci karfinta. Ya cc, "Kada ki min wannan mummunan zaton. Sanin kanki ne KE CE MURADINAА. ban taba soyayya ba sai a kanki bare na iya Та сс. "Кa daina ba ni hakuri, domin na san an min babbar ilfar da tábonta ba ya goguwa. På tare da td jita Cewarsd Ba ta kášhe wayar. Ya kira har kusan sau uku, sai a na cikon hudun ne ta dauka, shi ma kukan ta ke kashirban. Abin da ya sake dagula masa lissafi ke nan, dama abin da ya ke gudu shigar NAJNOOR 63 C 기 k E SADAUKARWA-1 Rufa'atu cikin damuwa, ga shi kuma ta shiga din. Muryarsa a sanyayс ya сс. "Don Allah ki nutsu ki saurare ni. sanin kanki ne babu bawan daya isa ya gujewa kaddara, ki, fauki duk abin da ya faru a matsayin kaddara... Kuma fa har yanzu akwai sauran dama a gare mu... Ki dai yi hakuri na zo din" CC. Ta sassauta kukanta, ta cc. "Shi ke nan, yaushe za ka zo?" Ya dan yı jim na wani lokci. tukunna ya "GGobe ko jibi insha Allah Тa сс. To Allan Ya kawo ka laliya Ya cc. "Amin Bayan ya kashe wayar. jigum ya sake yi vana nazarin maganganun da suka tattauna da mahaifinsa. da kuma hanyar da zai billowa Rufa'atu ta aminta cecar kaddara ce dukkan abin da ya gudana a tsakaninsu. NAJNOOR 64 SADAUKARWA-1 Yana cikin wannan hali na damuwa Fahad mai kula da sabbin dalibai ya shigo. Bayan sun gaisa, Fahad ya ce. "Yallabai jiya wani mutum ya zo ya sayawa wata forn, wai sun zabi zuwa da safe. Ya cike form din har ya maido gobe za ta fara zuwa. Hafiz ya ce, "To ba matsala, amma gobe zan yi tafiya, Badaru ne zai wakilce ni ya gabatar musu da darasin". Fahad ya ce, "Shi ke nan Yallabai, na kai form din hannun Joseph ko da za ka bukata; duk an saka hannu saura naka" Ya ce, "Sai na dawo na duba" NAJNOOR 65 KATSINA SADAUKARWA-1 ashegari, misalin Karfe daya Wna rana Hafiz ya iso birnin Katsina. Kai tsaye otel ya nufa ya kama daki kamar yadda ya saba a duk zuwan da zai yi idan har zai kwana a garin tunda ba shi da wanda ya sani. Bayan ya kama dakin, ya huta ya nemi lambar Rufa'atu bai samu ba, sai ya gwada ta Zubaida, ya ci sa'a wayar tata a kunne ta ke. Suka gaisa tukunna ya tambaye ta. "Ina mutumiyar?" Zubaida ta ce da shi. "Tana gidansu ba ta da lafiya, tun jiya zazzabi mai zafi ya rufe ta, amma dazun na shiga dubata da sauki sosai". Ya ce, "Eyya, Allah Ya ba ta lafiya". Ta ce, "Amin". Ya ce, "Ko za ki taimaka ki sanar mata na iso?" a e Та се, "Ва komai, bari na je" NAJNOOR 99 SADAUKARWA-1 Ya kashe wayar. Jim kadan ta kira shi, amma bai dauka ba, ya bi kiran nata. Muryar Rufa'atu ya ji. "Da fatan ka iso lafiya?" cewarta. Ya ce, "Alhamdu lillahi, ya kufan jikin?" Tа сe, "Da sauki". Ya ce, "To, Allah ya kara lafiya Ta ce, "Amin". Ya ce, "Yanzu zan zo ya ke nan?" Та се, "Sai dai mu hadu gidan su Zubaida". Bai tambaye ta dalili ba, domin ya san zuwa lokacin mahaifanta sun shaka da yawa, komai ma yana iya faruwa. Ya ce. "To sai na iso". Yana gama wayar, ya shirya tsaf ya nufi unguwar tasu. A kofar gidan su Zubaida ya tsayar da motar, sannan ya kira wayar Zubaida ya sanar musu ya iso. Jim kadan suka fito ita da Zubaidan. Kallo daya ya yi wa fuskar Rufa'atu ta ba shi matsanancin tausayi, domin duk yadda ya ke ganin ya rame ta fi shi rama. Lallai ba abin da NAJNOOR 67 SADAUKARWA-/ ya fi rabuwa da masoyi zafi a lokacin da ake muradin kasancewa da juna, ga dai su yadda lamarin ya zo musu, suna so da kaunar juna kamar sa hadiye kansu don so, amma wani dalili zai raba su. Cikin sanyin murya Rufa'atu ta gaishe shi. Zubaida ta dube su, sai ta ji sun burge ta, yadda yanayin kowannensu ya sauya. Hakikа sun kasance masoyan juna na hakika. Daga shekaran jiya da ta ji abin da ke faruwa, zuwa yau ta jinjina lamarin matuka, musamman ta fi tausayin kawarta da ta yi zurfi sosai akan son Hafiz, duk da bangare daya ba ta ga laifin Rufa'atun ba don ta nacewa zuciyarta son Hafiz, domin ya kai matsayin da ko wacce mace za ta zo shi. Zubaida ta ce. "To, ni bari na koma ciki sai ku yi sauri, kin dai san abin da Ummi ta ce kafin ki samu ki fito daga gida". Rufa atu ta yi murmushin yake ba tare da ta ce komai ba. Zubaida ta shige cikin gidansu. NAJNOOR68 SADAUKARWA-1 Haiz ya sauke gwauron numfashi, idanunsa akan fuskar Rufa'atu da ta sunkuyar da nata kan kasa cike da fargaba. Ya ce. "Dago kai ki dube ni mana, magana na ke so mu yi da ke ta fahimtar juna”. Ba ta bi umarninsa ba abin da ba ta taба yi ba ke nan tsawon lokacin da suka kwashe suna mu'amala. Ya ci gaba da cewa. "Ban taba tunanin akwai ranar da bacin rai zai yi tasiri ya shafi mu'amalolin rayuwarki ta yau da kullum, wato ladabi da biyayya da kika saba yi min su gaza samuwa... Shin yau kina nufin za ki ki bin umarnina ne?" Shiru ta yi, kuma ta ki dago kan ta dube shi. Ya gyara tsayuwarshi tare da soka hannayensa cikin aljihun rigarsa, ya ce. "Shi ke nan, na gode... Amma na san kin san matsayin mahaifa akan 'ya'yansu? Kin sani cewa bijirewa umarnin mahaifa ba tare da ya kaucewa shari'a ba baya haifar da da mai ido tunda kina da ilimin islama? Idan har da yana so ya gama da duniya lafiya, to ya yi biyayya ga mahaifnsa, sai ya samu kyakkyawan karshe. NAJNOOR 69 SADAUKARWA-I Allah Ya sani ina tsoron bijirewa duk wani abu da mahaifana suka umarce ni matsawar bai sabawa mahaliccina ba, ba ni da azancin da zan kare kaina ranar da na koma ga mahaliccina bisa tubalin kin biyayya ga mahaifana, saboda haka a wannan karon ma ina so na yi biyayya". Da sauri ta dago idanunta ta dube shi cike da tsananin mamaki, ta ce. "Dama matsalar daga gare-ka ne?" Ya daga mata gira, sai ta mayar da kai ta rusunar. "Mahaifina ne ya ce ba zan aure ki ba" A karo na biyu ta sake dago kai, suka kalli juna sosai, sannan ya ci gaba da cewa. "Ina sonki Rufa'atu, amma babu yadda za mu yi tunda haka mahaifina ya tsara cewar ba zan aure ki ba, dole mu yi hakuri da juna. Ba zan boye miki ba duk abin da na ke so muddin mahaifina ya nuna ba ya so, lallai kuwa na hakura da shi komai tsananin son da na ke wa abin... Ki yi hakuri ki kuma fahimce ni ba ni da nufin yaudara a gare ki, ke ma kin san haka". NAJNOOR 70 SADAUKARWA-1 Kwalla suka kawo mata, ta kasa cewa da shi komai. Shi ma sai ya ji tamkar wutarsa ta dauke, suka yi shiru su na tsayin wani lokci, kowanne da abin da ya ke kissimawa a zuciyarsa, zuwa can ta rausayar da kai cike da nuna takaici da alhininta ta ce. "Na gode wa Allah da hakan ta faru, ba wai ina farin ciki ko murna ba ne na rasa ka, sai dai ina farin ciki ne da Allah Ya hada ni da masoyi managarci wanda ya san hakkin iyayensa akansa. Idan da abin da zan iya kiran wannan rana, to ba za ta wuce RANAR BAKIN CIKI ba, domin ina ji a jikina wannan ita сe ranar da na yi bankwana da farin ciki har karshen rayuwata..." Ya katse ta da sauri da cewa. "Ki daina fadar haka, domin bawa bai san abin da gobe za ta haifar ba... Kuma wani rashin alkhairi ne, duk da cewa ni ma na san na yi babban rashi amma sai mu taru.mu maida komai ga mahaliccin mu, ya fi mu sanin abin da ya 6oye game da faruwar wannan lamari". Та се, "То". NAJNOOR 71 SADAUKARWA-1 Ya ce, "Ranar da su Abba suka zo, ba a sanar da ke komai ba?" Ta girgiza kai, tana fadin: "Ai lokacin ba ni gida, sai yamma lis na shigo gidan, na tarar da Daddy a falo ransa a bace, ko gaisuwata bai amsa ba, na nufi hanyar dakina ya kirani, ya ce min na ba shi wayata. Ina ba shi bai kuma saurarata ba, ya mike ya bar falon, iya tambaya na yi wa Ummi amma ba tà ba ni amsar abin da ya ke faruwa ba, sai dai ita 'ma na fuskanci tana cikin matsananciyar damuwa. Sai a washegari ne wato shekaran jiya ya ke ce min ba yanzu zai min aure ba, na dauka matsalar daga gare shi ne, sai kuma 1A0 Ummi ta ke sanar min wai mahaifanka Rananan mutane ne, hakan ya ruda ni na kasa gano wa ke da gaskiya, ga shi ya amshe min waya". Ta yi shiru daga maganar da ta ke yi. Hafiz ya ce, "Kaddara ce kawai ta faru, don ni ma ban taba tsammanin zan samu NAJNOOR 72 SADAUKARWA-I wannan matsalar daga Abba ba, amma sai mu yi fatan hakan ya zama alkhairi a gare mu... Cikin raunanniyar murya ta се. "Ina fargabar halin da zan shiga, wallahi ban iya karya ko munafunci ba, duk duniya babu namijin da na ji zuciyata na so da kauna tamkarka" Ya ce, "Na sani Rufa'atu, amma dole za mu yi tawakkali duk kanmu fa musulmai ne, kuma ke ma kin san a duniya babu macen da na ke so sama da ke, biyayya ce kawai za mu daure mu yi, idan da rabo kuma sai ki ga Allah Ya kai mu wannan rana ta aurenmu. Ta ce, "Hmm!" Ya ce, "Kuma ina so ki sanya a ranki, hana mu aure da a ka yi ba yana nufin ya yanke mu'amala tsakaninmu ba, wallahi tun daga yanzu na dauke ki a matsayin kanwata wadda muka fito ciki daya, ina neman wannan alfarmar a gare ki, ki dauki mu'amalarmu a wannan bigire. Ta girgiza kai, tana fadin. NAJNOOR 73 SADAUKARWA-1 um isasAibakin alkalamilyaslriga ya Bushe, yadda na ajiyeka a matsayin abokin rayuwata bana tunânin akwai sanadin da zai sahya na sauya maka matsayi a zuciyatatet sl" lub .sdipnabinuda ota sfada va tabbataflsda gaskiyarta, shi din ma Karfin hali nedya (yi ya fadi haka, ba wai don har eikin zuciyarsa shakan ne ba, ya sani idan a ka ce masoya za su ihaduaizai wuyanba tb ylswatas halayya wadda ta shafi soyayyar ba, idan kuwa häka ne,syasvkamata su Kauracewa ganin juna muddin suna son biyayya ga abinuda mahaifansu saka bukataneшек вY рsllA Ya ce, "Haka ne, to na gode amma ina fatan idan na zo zakiad sK c.sY BY MUKERufa atume kikea nan?” ទប្រ nut idsMaganat Yayar Usmanla katse Hafiz daga zancen darya ke. Dukkansu suka dube shi yana tsaye Ryami füskarsh a turbunepya ci igaba da dewal 0163 6 Ests W "Wato da Daddy ya ah she wayarki' don kada ki kira wannan Rarainin mutumih shi ne ENAJNOOONLA14 SADAUKARWA-1 kuka yi mahada a nan ko? Me kuke nufi? Wato tunda ba aurenki zai yi ba sai ya biyo ta wannan hanyar domin ya lalata miki rayuwa?" Takaici ya lullube zuciyar Hafiz, tunda ya ke a rayuwarsa bai taba jin magana mai munin wannan ba, domin bai taba duban wata mace da sunan lalata ba bare kuma Rufa'atu wadda ya ke fatan ta zamo uwar 'ya'yansa, sai dai ya san a yanayin da ake ciki ko wace irin magana ce za su iya furtawa a gare shi, don haka bai iya cewa komai ba illa bin Usman din da kallo da ya ke. Kanta a rusune ta ce. "Ka yi hakuri Yaya Usman, ka yi min alfarma bankwana muke da shi, kuma ka ga ai ni ban san dalilin raba mu ba, sai yanzu da ya zo ya ke sanar min". Ya ce, "Amma ina ce da safe Abba ya ce kada ya sake ganinki da shi?" Hafiz ya dube ta, ashe ma har gargadi a ka yi mata a kansa, amma ta boye masa? NAJNOOR 75 SADAUKARWA-1 Та се, "Наka ne, ka dại yi hakuri don Allah ka rufa min asiri". Da ya ke mai zafin kai ne ainun. sai ya nuna mata hanya, ya се. "Bi nan" Ta juyo da dubanta ga Hafiz muryarta na bayyanar da sautin kukan da ya kasá 6oyuwa a cikinta, ta се. "Hafiz SAI WATA RANA!" Kasa cewa komai ya yi saboda raunin da zuciyarsa ta yi, kadan ya rage shi ma kwallan su zubo masa. Yana kallo Usman ya tusa keyarta suka 6acewa layin. Cikin sanyin jiki ya bude murfin motar ya shiga ya zauna yana tunanin abin yi. A kalla an kwashi mintina sun fi ashirin, can sai ga Zubaida ta fito daga cikin gidansu. Turus ta tsaya da ta hango Hafiz zaunc a cikin mota shi kadai, gabanta ya shiga _ faduwa, a haka ta karaso ta ce. "Ya na ganka kai kadai, ina Rufa'atun ne?" NAJNOOR 76 SADAUKARWA-I Bai boye mata komai ba, yana gama sanar mata ta girgiza kai, ta cc. "Lamarin nan yana da ſaure kai, amma shawarar da zan baku, ku yi hakurí da juna, ku kuma dage da addu'a da neman zabin Allah. dama aure ya gaji haka, mawuyaci ne ka ga an yi aure ba a fuskanci irin wadannan matsalolin ba, wasu ma sai idan an yi aurcn ne za ka ga ana ta tashin hankali Ya ce, "Na gode Zubaida" Suka vi Sallama ya tayar da motar ya bar kofar gidan. Yana, komawa otel (fin ya ji gaba daya duniyar ta yi masa zafi, zaman garin ba shi da wani amfani a gare shi, da ya zo da nufin ya kwana, to amma yanzu ya san ko ya kwana zai yi wuya ya sake ganin Rufa'atu don haka ya yanke hukuncin kawai ya koma Bauchi. NAJNOOR 77 BAUCHI SADAUKARWA-1 ashin Rufa'atu ba Karamin-lamari R ne ga Hafiz ba, domin sai, da hakan ya shali al'amuran rayuwarsa, walwalarsa ta ragu, hatta da gurin aikinsa sai da ya yi masa Kaura, don tun da ya dawo Katsina bai samu fita gurin aiki ba, har tsayin mako guda. Duk halin da ya ke ciki, mahaifinsa yana lura da shi, sai dai babu wani tallafi da zai iya yi masa, kuma bai tursashi akan ya daina damuwa ba, don dama yasan hakan za la iya faruwa. Sai dai ya so matuka ya ga dan nasa cikin farin ciki, don haka ko da zai je Rasar Dubai harkokinsa da kuma hado léfén aurensa da zai kara ya ce da Hafiz ya shirya su'tafi tare. Hafiz bai so taliyar balsai dai bå yakda zai yi haka-ya daure ya aminees Cikin dan lokaci Alhaji Atiku ya gama duk wasu shiry cshiryen da zai yi. Ranar asabar da yamma jirginsu ya daga zuwa Dubai. NAJNOOR 78 9 SADAUKARWA-1 Ba laifi Hafiz ya dan sami sukuni, saboda koda yaushe ba shi da, lokacin kadaicewa shi kadai, musamman ma Alhaji Atiku ya kama musu daki daya, don ya kasance koda yaushe suna tare, hakan ya hana masa zaman kadaici bare tunani ya dame shi, duk da dai a bangare daya idan ya runtse idanunsa da nufin bacci yana hasko fuskar Rufa'atu. Kwanansu biyar suka gamo duk abin da zasu yi, hatta da kayayyakin da za a saka a gidan da ake ginawa Hafiz sai da a ka siyo, duk da dai shi Hafiz din bai san ana masa wani sabon ginin ba, sai dai mamaki da ya ishe shi na kayayyakin da ya ga ana ta jida, wani abin ma bai ga amfanin sanya shi a gida ba, misali colour room. Bayan sallar juma'a suka iso Bauchi, sai me? Tunanin Rufa'atu ya dawo masa sabo fil! A satin a ka shiga hidimar auren Alhaji Atiku, don haka ko da suka dawo din ma bain samu şararin ofis ba, illa ya leka ya ga yadda lamura ke gudana. Dabig Rs NAJNOOR 79 SADAUKARWA-1 An daura aure lafiya, amarya ta tare a gidan Alhaji Atiku, sai dai matsalar da a ka soma cin karo da ita, sam amarya ba ta da fara'a, sannan ga kyama shi yasa ma washegarin da a ka kawota suka soma samun matsala da Hajiya Asiya da ya ke ranar Hajiya Asiya ta yi girki, ai kuwa Hamdiyya na fitowa ta ga yadda ake gwamutsa kwanuka ta ce ina ba da ita wannan kwamacalar ba. Shi ke nan rigima ta tashi, Hamdiyya ta ce, dama tana sane da labarin bakar kazantar da Hajiya Asiya ta ke da ita, don haka ita ba ta lamunta ba. Hajiya Asiya na jin haka ta tada rigima wai Alhaji Atiku ya gama tozartata a idon amarya, ya rasa yadda zai shawo kan al'amarin, ga dangin amarya sun zo, amma Hajiya Asiya sai balbalin bala'i ta ke. Da abin ya sha masa kai, sai ya ce ta shirya su je dubiya tunda dama an kwantar da mahaifinta asibiti. Da kyar dai ya samu ta shirya suka fice daga gidan, a cikin mota ya ke mata bayanin shi sam bai taba fadawa mace halin matarsa ta gida NAJNOOR 80 SADAUKARWA-1 ba, halinta ne dai kowa ya sani, don haka sai ta gyara. Yau tunda sanyin safiya Hafiz ya ji babu abin da ya ke muradi irin ya tafi ofis, ko dan ya kwana biyu bai yi aiki ba ne. Karfe tara na safe a ofis dinsa ta yi masa, yana zaune yana ta dudduba takardu kafin lokacin da zai shiga ba wa dalibansa darasi. Lokacin na yi kuwa ya nufi ajin, yana gabatar musu da darasin akan Hardwear, hankalinsa ya kai ga wata daliba mai kokari na ban mamaki, domin duk tambayar da ya yi kafin wani ya bada amsa ta bayar. Sanye ta ke da zumbuleliyar hijabi, ta yane fuskarta da nikab, ya jinjina wa kwalwarta irin bayanan da ta ke bayarwa sun yi shige da na wadda ta ke da digiri a fannin na'ura mai kwalwa. Har ya karashe yi musu darasin yana cike da mamakin yarinyar. Bayan ya gama musu darasin yana tsaye jikin motarsa bayan ya dauko wasu takardu daga cikin motar a ka kirashi a waya, don haka NAJNOOR 81 S f И Π A ta da SADAUKARWA ya jingina da bayan motar yana amsa wayar, abokinsa ne Larab. Sun gaisa tukunna Larab din ya cе. "Haba mutumina shi ke nan sai a ji ka dif, ba ka ba labarinka?" Hafiz ya yi dariya ya се. "Amma dai ka an yi an iska, wato da ka ji ni dif me ya hana ka kai ka tuntube ni?" Larab ya ce, "Hmm dama haka za ka ce... Muna fa asibiti" Cikin yanayin damuwa Hafiz ya ce, "Wa ke ba shi da lafiya?" Larab ya ce. "Ya wuce sarauniyar ciwon ce Ha laı gidanmu?"" wa "Ban gane ba, har sarauniyar ciwo gare ku?" Inji Hafiz. am ga sai kai an] dag sam "Eh mana, ka san Bintu ta mayar da asibiti dakin kwanciyarta, kafin ka ji wani dan gidanmu ya kwanta asibiti sau daya ka ji Bintu ta kwanta sau uku ko sau hudu Hafiz ya ce, "Subhanallah, wai me ya ke damunta ne? Idan babu sauki a fita da ita waje NAJNOOR82 SADAUKARWA-1 mana, amma a bar yarinya da ciwo sai kuma ku dameta da korafin ta cika rashin lafiya?" Larab ya ja tsaki, tukunna ya ce. "Hmm! Ka rabu da yarinyar nan daukar buhun hatsi gare ta bayan ba ta da mai cinsa!" Hafiz ya ce, "Wallahi ka kasancemai adalci, babu fa mutumin da zai so a ce yana kwanciya asibiti sai dole”. Larab ya ce, "Ai duk abin da ya same ta ita ta ja wa kanta.... Hafiz ya katse shi da cewa. "Ban san yaushe ka koma haka ba, dama mutum na sanya wa kansa ciwo?" Ya ce, "Eh mana... Ka san wai meoke damunta?" "Sai ka fada". แฟ kanta" "Hmm wai ciwon zuciya ne! A rikice Hafiz ya ce. "Ciwon zuciya fa ka ce?" "Eh mana, ka ga kuwa ita ta jawa "Yanzu kuna wane asibiti ne?" NAJNOOR 83 12052 SADAUKARWA Ya ce. "Muna nan El-Noor Clinic, amma yanzu zan je gida, a nan na ke wuni Umma la kwana da ita". Hafiz ya cc, "Shi ke nan, idan ka dawо anjima sai mu je na dubata, dan Allah ka yi mata sannu da jiki kafin na zo, ni ma mun je Dubai ne da Abba ga kuma hidimar biki da muka sha". Da sauri Larab ya ce masa. "Biki? Ba dai ka yi aure ba mu sani ba? Lallai da ka cika mara mutunci Hafiz ya yi dariya, ya сё. "Ai kuwa amarya na nan a gidana, sai ka zo shan man shanu ko?" Larab ya ce, "Dan Allah tsaya, da gaske kake ko da wasa?" Jin yadda ya yi maganar yasa ya tabbatar lallai ya yi tunanin da'gaske yä ke, ya ce. "Kai wasa na ke maka, Abba ne ya kara aure, yau sati daya ke nan". Larab ya ce, "Duk da haka dai ba ka kyauta ba, ai yadda muke da kai ya dace ka sanar min" N. 84 SADAUKARWA-1 Hafiz ya ce, "Ka ga sai anjiman idan ka zo... Ka gaishe min da Umma". Ya kashe wayar dai-dai lokacin da ya ga wani matashi mai kama da malamai ya tsaya da mashin dinsa. Sanye ya ke da dogayen kaya, da hula a kansa, kana kallonsa ka san yana fama da talauci, don shi kansa mashin din da ya ke a kai ya tsufa da yawa, haka kayan ma yadi ne duk ya yi fari alamar rana

Chapter 3 of 6