Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 6
da ta amince lokaci daya sakamakon kwarjinin da ya yi mata, duk da cewa tana da saurayi amma yanayin karatu da ya tafi kasar waje ya yi wa soyayyar ta su karan tsaye, har ya kasance ta fuskanci ba auren'ne a gabansa ba, karatu shi ne ya saka a gabansa, ga shi ita kuma a tsarin mahaifinta da ta kammala diploma ya ce zai ayrar da ita. Saboda haka Hafiz ya samu muhalli a zuciyarta, dama ita soyayya tamkar shuka ce wadda idan ana ban ruwa nan da nan za ta mike, to haka idan saurayi na kulawa da budurwarsa ta hanyar kiranta a waya ko zuwa inda ta ke za ta shaku da shi, har ta ji ta amince masa dari bisa dari. Wannan ya sa ba a dauki tsawon lokaci ba. Hafiz ya mamaye duk wani gurbi na soyayya da ke cikin zuciyarta. Zuwansa na farko a garin Katsina Zubaida na ganinsa ta ce, wai suna matukar kama da juna, dan ita da farko ma ta 'fauka yayan Rufa'atun ne. NAJNOOR 28 SADAUKARWA-1 Haka zuwansa na biyu da ya shiga gaishe da mahaifiyarta, ita ma ta ga wannan kamanni, har abin ya dinga ba ta mamaki da tsoro. Shi ma a nasa bangaren duk wanda ya dubi hotunanta sai ya ce suna kama. Soyayya ce suka gina bisa gaskiya da amana, ga shi dama kowanne da kyakkyawar niyya ya ke son dan uwansa. A daren sam bai sami bacci ba sai bayan ya gabatar da sallar asuba a masallacin da ke layinsu, kai tsaye ya dawo sasshensa yana mamakin yadda a ka yi Abbansa bai je masallaci yau ba, tunda ya sąba a can masallacin suke haduwa, idan an gama sallar sai su dawo tare. Amma yau shi kadai ya dawo, bai san abin da ya hana Abban zuwa ba. Kafin ya shigo sashen nasa tuni har bacci ya ci karfinsa, saboda haka yana shigowa ya maida kofa ya rufe, ya wuce zuwa bedroom dinsa ya zube akan gado ya soma kwasar ramakon baccinsa da bai yi ba a daren jiya. Karfe takwas na safe su Alhaji Umar yayyen mahaifinsa sun dira a gidan, har sun NAJNOOR29 SADAUKARWA-1 "Idan ya dawo kya fada masa mun tafi, kuma ya yi kokarin ciro kudin nan kafin mu dawo, dan mutanen sun nuna suna bukatarsu yau, Alhaji Mande zai zo sai ya ba shi". Та се, "То Alhaji. Allah Ya kai ku lafiya, Ya dawo da ku lafiya". Gaba daya suka amsa mata da, "Ameen" Sannan suka fito harabar gidan suka hau motar Alhaji Atiku, dama da ita suka tsara za su yi tafiyar, don haka mashina suka hawo suka zo gidan nasa da ke Buzoye Road. Su uku ne, shi kansa Alhaji Atikun, sai Alhaji Umar, da Alhaji Abubakar wanda ya ke kanin marigayiya Halima. Suna tafe suna hirarsu cikin nishadi har suka isa Kano, sannan suka dau hanyar birnin Katsina. Firgigit! Kamar wanda a ka kwarawa ruwan sanyi haka Hafiz ya farka daga nauyayyen baccinsa. Babu abin da ya soma da shi illa kai dubansa ga agogon da ke makale a jikin bango wadda ta nuna masa karfe sha biyu saura mintoci takwas. NAJNOOR 31 SADAUKARIVA-1 Gabansa ya yi mummunan faduwa, ya yi mamaki matuka da ya kai wannan lokacin a kwance, domin ya san yasaka alarm tun kafin ya tafi sallar asuba, akan karfe tara ya tashe shi. Ya kai hannunsa da sauri ya dau wayarsa ya duba, 22missed calls ya tarar a fuskar wayar, goma sha takwas duk daga mahaifinsa ne! Zumbur ya mike tsaye ya cire pyajames din ya zura doguwar jallabiya sannan ya tunkari cikin gidan ba tare da ya kurkure baki ba, yana fargabar shanyawar da ya yi wa mahaifan nasa, har kawo wannan lokacin. Tun kafin ya karasa isa cikin falon Hajiya Asiya ta soma yi masa dariya. "Makararren ango, ko kuma na ce ango mai boyo saboda kunya”. Babu walwala a fuskarsa ya ce. "Suna ina ne?" Тa сe, "Ayya! Ai yanzu idan ba su kai Katsinan ba, ko shakka babu sun wuce Kano". Hannu ya dora a kai. "Me yasa Abba ya yi min haka?" NAJNOOR 32 SADAUKARWA-1 Ta сс. "Ya yi maka haka ko ka yi wa kanka? Tun fa safe ya ke kiran wayarka ka ki dauka, na je kuma bangarenka iya bugu ba а same ka ba, ka san da za ku tafi da wuri ka kama hanya ka yi ficewarka yawonka, idan ba za ka je ba ai bai kamata ka ce masa za... Ya katse ta cikin gimshira da zancenta. "Ni fa Anti babu inda na je" Ta dube shi cike da mamaki. "Babu inda ka je amma saboda Allah kana ji ina buga kofa ka ki budewa?" Ya ce. "Wallahi bacci ne mai nauyi ya dauke ni, kasancewar jiya sam ban samu na runtsa ba”. Ta jinjina kai. "Cab! To ai sai ka dauki hanya, ko kuma ka bari sai wani lokacin, yau dai an sha da kai” Ta karashe maganar cikin dariya, ba shi da zabi ko damar tsayawa ci gaba da saurarenta, sai kawai ya koma dakinsa ya dokawa Abban nasa kira. Yana dauka ya ce, "Dan Allah Abba ka yi hakuri, wallahi bacci ne ya kwashe ni shi yasa ban ji karar NAJNOOR 33 SADAUKARWA-1 kiranka ba... Yanzu kuna ina ne? Welcome to Katsina? Shi ke nan Allah ya dawo da ku lafiya". Ya kashe wayar, sannan ya lalubo lambar Rufa'atu ya ce. "Am sorry Sweety ga su Abba nan sun iso, ni ban samu zuwa ba saboda wani dalili". Ta yi dariya kafin ta се. "Ni dama na san wasa kake ba zuwa za ka yi ba, shi yasa ma ban kawo zuwan naka a raina ba”. Jin ta fadi haka ga kuma matsalar da ka samu sai ya bi ta a hakan. "Yanzu yaushe kile da bukatar ganina?" Ta ce, "Yanzu". Ya yi dariya ya ce "Yanzu kam'ta wuce sai dai gaba". Та се, "Тo duk lokacin da ka samu sarari ina maraba da zuwanka" وو Ya ce, "Ina nan zuwa cikin satin nan" 99 Та се, "То, sai ka zo" Ya ce, "Babu wata kalma da zan samu sai wannan?" NAJNOOR 34 SADAUKARWA-1 Dariya ta yi, murya a nutse ta ce. "Ai na gama magana tunda na yi maka addu'ar Allah Ya kawo ka lafiya ko?" Shi ma ya narke murya, ya cc. "Na ki wayon, idan zaki zage ki zage malama, yau kalamai na ke so masu sanyaya zuciya da sanya nishadi". Та се. "Тabdi! Ashe kuwa kunnuwanka za su kurumce?" Ya ce, "Yo tun yaushe an ce da kuturu ka gama da duniya lafiya? Ai ina tabbatar miki tun daga lokacin da kunnuwana suka soma jin amon muryarki suka kurumce, muryarki ce kadai ke tasiri a cikinsu Ta ce. "Hmm, ni dai sai ka iso" Ya cc. "Au kora ta ma kike? To shi ke nan. sai na iso din" Ya kashe wayar yana mai cizon yatsa akan rashin zuwanshi Katsina, ya so matuka ya yi tozali da abar Kaunarsa akalla hakan ya wanke masa mikin rashin ganinta da ke damunsa tsayin makonni uku. NAJNOOR 35 SADAUKARWA-1 KATSINAN DIKKО arfe sha biyu dai-dai na rana su KAlhaji Atiku süka iso welcome to katsina da ke sabon garin Dandagoró. Bayanm Alhaji Atiku ya gama waya da Haliz ya juya bangaren Alhaji Umar yana murmushi, ya се. "Mutuminka ne, wai bacci ya yi shi yasa ya makara". Alhaji Umar ya ce. "Ai kwanda haka... Yanzu sai ka kira can gidan su yarinyar su ba mu kwatańcen gidan". Ba Gata lokaci kuwa Alhaji Atikuü ya kira lambar, bugun farko ta shiga a ka kuma dauka. Bayan sun gaisa ya fada musu unguwar Goruba Road zá su nufa, da ya ke Alhaji Atiku ya san binin na Katsina. don liaka ba su sami matsala ba gurin gane kwata,nce. Mustapha kanin Rufa'atu ya bude musu falon baki, sannan ya yi musu jagoranci zuwa cikin falon. Babu bata lokaci a ka soma gabatar musu da kayan ciye-ciye da lashe-lashe irin dai NAJNOOR 36 SADAUKARWA-1 karar nan ta mutanen Katsina babu wacce ba su gani ba. Tun a nan Alhaji Atiku ya soma sakankancewa dansa ya yi dace da gidan karamci. Sai da suka kammala da komai sannan mazaje guda biyu suka shigo, malam Hamza da Alhaji Shehu, dukkaninsu yayyun mahaifin Rufa'atu ne. Suka zazzauna a ka gaisa a mutumce, tare da yi wa baki sannu da zuwa. Bayan haka Malam Hamza ya dubi bakin cike da kulawa da mutuntaka irin ta Katsinawan Asali, wanda ake gane tun a fuskarsu, ya ce. "Muna matukar farin ciki da zuwanku gare mu da kyakkyawar manufa". Alhaji Abubakar ya ce, "Babu komai". Ya dubi Alhaji Atiku ya ce. "Ya kamata mu gabatar da abin da ya tara mu, saboda sha;anin nisa ko?" Alhaji Shehu ya ce, "To bari mahaifin yarinyar ya shigo" Ya ciro waya ya kira Alhaji Nuhu, ya ce. NAJNOOR 37 SADAUKARWA-1 karar nan ta mutanen Katsina babu wacce ba su gani ba. Tun a nan Alhaji Atiku ya soma sakankancewa dansa ya yi dace da gidan karamci. Sai da suka kammala da komai sannan mazaje guda biyu suka shigo, malam Hamza da Alhaji Shehu, dukkaninsu yayyun mahaifin Rufa'atu ne. Suka zazzauna a ka gaisa a mutumce, tare da yi wa baki sannu da zuwa. Bayan haka Malam Hamza ya dubi bakin cike da kulawa da mutuntaka irin ta Katsinawan Asali, wanda ake gane tun a fuskarsu, ya ce. "Muna matukar farin ciki da zuwanku gare mu da kyakkyawar manufa". Alhaji Abubakar ya ce, "Babu komai". Ya dubi Alhaji Atiku ya ce. "Ya kamata mu gabatar da abin da ya tara mu, saboda sha;anin nisa ko?" Alhaji Shehu ya ce, "To bari mahaifin yarinyar ya shigo". Ya ciro waya ya kira Alhaji Nuhu, ya ce. NAJNOOR 37 SADAUKARWA-1 sauri". "Yauwa ka hanzarta dan Allah suna Kamar dama a bakin kofa ya ke, sai ga shi ya shigo sanye da danyar shadda Mali Quality, dinkin tzarce daga hula har takalma da shaddar duk green ne, abu ga farin mutum sai kayan suka haska shi matuka. Sallamar da ya yi ce ya sa dukkansu suka dago kai suka dube su: Das! Gaban Alhaji Atiku ya fadi, hakika bai manta wannan dan ta'addar fuskar ba, wadda ta kasance mai tsananin muni da munanawa. Dama yan a raye? Tambayar da ya yi wa kansa ke nan, ya yin da Alhaji Nuhu ya zauna fuskarsa dauke da fara'a, kira ya ke. "Sannunku da zuwa Yawan fara'arsa ya sa su Alhaji Umar nutsuwa da lallai sun dace da gidan mutunci, shi kam Alhaji Atiku kallon fuskarsa kawai ya ke yana tuhano wsu shekaru can da suka gabata zamanin wanzuwar ta'addanci da rashin imani irin na Alhaji Nuhu, sai bayan kammala NAJNOOR38 SADAUKARWA-1 gaisuwar ne Alhaji Shehu ya dubi Alhaji Umar ya ce. "Muna so ku sake gabatar mana da kanku". Alhaji Umar ya nuna Alhaji Atiku, ya ce. "Wannan shi ne mahaifin yaron wajenmu, mu kuma yayyensa ne. Kamar yadda kuka sani mun zo nemawa yaronmu mai suna Hafizu auren yarinyar wajenku wadda ikon Allah Ya hada su a can garinmu Bauchi". fadin. Alhaji Shchu ya gyara zamansa yana "Haka lamarin Ubangiji ya ke, duk inda mijin mace ya ke, to fa sai an hadu, misali akan Rufa'atu wadda daga haihuwarta zuwa yanzu mahaifinita ba ya son ta yi nisa da shi" Ya juya ya dubi Malam Hamza, kamar yana nemon shawarar abin da zai fada, y gaba da cewa. "To mun godewa Allah da ya kawo ku gare mu da zummyr nemawa danku auren 'yarmu, sai, dai wani hanzari ba gudu ba, sanin kanku ne bincike a cikin lamarin aure abu ne NAJNOOR 39 SADAUKARWA-1 mai kyau, kuma koyi ne da sunnar ma'aiki, cika sharadi ne daga cikin sharuddfan aure, wanda mafi akasarin auren da a ka gina shi ba tare da an yi bincike ba ya sake kasancewa da yinsa gwamma ba a yi ba, domin za arika fuskantar matsalolin da ba a san da su ba. To maganin a yi kar a fara... ba wai ba mu yarda da nagartarku ba ne, a'a abu ne mai kyau da ya kamata a ce an yi". Alhaji Abubakar ya ce, "Wannan ba matsala ba ce, mu da mun zo ne mu tsayar da magana sati biyu masu zuwa mu dawo a saka rana, amma ba komai" Malam Hamża ya ce, "Eh duk da haka ba zai dakatar da komai ba, cikin-mako daya za mu iya binciken duk da iya dace. idan mun gamsu da binciken shike nan sai ku dawo a ronar hakano saf mu eo kunja akasn ku yi hakuri haka lamarin nema ya gada, dama can Ubangiji ya rubuto ba rabonsa ba ce" Alhaji Umar yana murmushi ya сс. NAJNOOR 40 SADAUKARWA-I "Wannan ba matsala ba ce, mu ma za mu ji dadin hakan, kuma za mu yi alfahari da binciken da za ku yi. ya ce. Alhaji Atiku ya ja ajiyar numfashi kafin "Ina da uzuri". Gaba dayansu suka bada nutsuwarsu gare shi. Yayin da ya ci gaba da cewa. "A cikinku waye mahaifin yarinyar, wanda ya haife ta?" ce. Alh. Nuhu yana murmushi'ya ce. "Ga ni nan, ni ne mahaifinta" Alh. Atiku ya sake kafe shi da idanu, ya "Ka yi hakuri da tambayoyin da zan gabatar a gare ka". "Kada ka damu, ai zan ji dadin hakan dan komai da bincike ya fi tafiya daidai". Ya fada cikin jin dadi. Alhaji Atiku ya jinjina kai A alamun gamsuwa da abinda ya fada, sannan ya ce. "Da farko zan so sanin sunanka' da asalinka". NAJNOOR 41 SADAUKARWA-1 Babu wanda ya yi mamakin jin wannan tambayar da ta fito daga bakinsa. Alhaji Nuhu ya gyara żzama yana fadin. "Sunana Alhaji Nuhu, ni haifaffen garin Katsina ne a karamar hukumar Bakori". Alh. Atiku ya cika da mamaki ga dai gari daidai da yadda ya ke tsammani, amma a sunan ne ya sha bamban da wanda ya yi zato, ya сe. "Ka tabbata sunanka ke nan?" Sai a ka shiga kallon-kallo tsakaninsu cike da mamakin tambayar da ya yi. "Ka yi hakuri da tambayata idan ta yi maka tsauri. Na yi amfani da maganar da kuka fada cewar zaku yi bincike shi ne nima na ke son soma binciken a matsayina na mahaifin yaron da zai auri 'yar wajenku". Inji shi. "Ba wai na ji zafin tambayar ba ne mamaki na yi da ka yi tababar sunan nawa, amma ba komai gaskiyar ke nan "Na gode, tambaya ta biyu da zan maka ita ce, matanka nawa?" "Haba Atiku wannan wace irin tambaya ce?" Fadar Alhaji Usman. NAKOG 42 SADAUKARWA-1 "Aa ku kyale shi, wallahi ban damu da tambayoyin da ya ke min ba.!! matata daya tun kuruciya har yanzu ita ce, muna da 'ya ya shidda da ita" Alh. Atiku ya jinjina kai, ya ce. "Ina da sauran tambayoyin da ya kamatá na yi maka, to amma yadda na ga kun dauki lamarin ba zan iyá karasa sú bà, illá' ina ba ku hakuri eewar ba yanzu zan yi wa yarona aure ba. kada ku saurare shi, ku aurar da ita ga wan Dukkansu ransu ya baci da wannan maganganu na Alhaji Atiku, musamman Alhaji Nahu daaa le gi nin am sun shirvg di nes mutunci. ba don haka ba sun san dansu Bai tashi aure ba za su zo har inda suke da sunan za stu zo neman aure? L st ke ian ba sai sun sanya ya saka ran zuwansuneman auren ba? Yayin da Alhaji Atiku yana gama fadar atepre draz af thda yasaKan ya tice t a auknesif ma ransua dagule yana kuma godiya ga Allah ΝΑΙΝΟO1R43 S1DUKARUAI da Ya samya da shi a ka zo Katsinan, don da zai zame yu bar su Athaji. Gmar su zo. SaVga rashin dacewar hakan, gar shi zuwan ya yi masa rana. wata Kika da bai zo ba da an tatka ABIN KUNYA da har duniya ta nade ba zai uanta ba balle kuma yadda al Ummni za su dubi lamarin. Ya zauma a cikin motar yana goge gumin da ya tsattsalo masa, lallai lamarin aure abu ne ai girma, wanda da shi da mutuwa ne manyan ababen tonon asiri. a gare shi tun wanican lokacin bai kuma tsamamanin zai vi dozali da Alhaji Nuhu ba. domin daga baya wani M/uriya Ral shit Kanam wani rabata ha znayt Nantarinahanyaraa toshe darundum! Saboda dama meta dan va ke tmanin zai kawo masa wani dabagi da aaa rasewa tunda dadewa. Cikin Bacdin rai Alhaji Nuhuya.cc. "Na godewa Allah da Ya sa ban aurar da Naa gndaка bа. do hakan, da kuka vi Na nuna mana ku-Kanaman SADAUK.IRWA-I mutane nc. Sai dai ku sani danku ko shi ne autan maza ba zan taba ba shi auren 'yata ba. Kuma ku sanar masa kada tsatitsayi ya sa ya tako gidan nan" Fuuu! Shi ma ya fita yana huci, su Alhaji Usman ba su da ta cewadomin sun san duk abin da a ka yi musu Alhaji' Atiku ne ya ja musų, wai na 'yan magana da suke cewa, duk abin da ya sami shamuwa watan bakwai ne ya ja mata. Tabbas su dai Alhaji Atiku bai kyauta musu ba da ya maida su kananun mutane. "Ku yi hakuri don Allah Abin da suke ta fada ke nan, sannan: suka fito daga dakin kowanne ya shiga motar babu fara'a a fuskarsa. Alhaji Abubakar gwanin zuciya shi ya ja motar a matukar tunzure, shiru babu mai ndgalia a cikusu hai sai ua suha kai Chalanci sannan Alhaji Atiku ya ce. "Don Allah 'yan uwana ku yi hakuri, wallahi ban yi hakan da mummunan manufa ba, illa dole tasa na san kuma idan har za ku .i NAJNOOR 45 SADAUKARWA-J saurare ni za ku yarda da abin da na yi shi ne dai-dai". Alhaji Umar ya dube shi, ya ce. "Takaicinmu daya, ko da a ce kana da hujjar kamawa, amma me yasa ka amince mu zo nema wa Hafiz aure? Ko kuwa dama kana so ne duniya ta dube mu hr yanzu ba mutane ne masu daraja a gare ka ba? Kana so ne ka yi ramuwar gayya da sharri bayan kai da bakinka ka ce ka yafe duk wani abu da a ka yi maka?" Girgiza kai ya soma yi, sannan ya ce. "Wallahi ba haka ba ne Yaya, na yi haka ne bisa babbar hujja. Hasalima kamar yadda kuka sani mun zo garin nan da zummar neman auren Hafiz gare su, hakan ne a zuciya ta. Ban taba sanin wace ce Hafiz ya ke so a zahiri ba sai a hoto da na ke ganinta, haka ban san waye mahaifinta ba, ban bincika ba sai yanzu da muka zo. Saboda ina ganin hankali da kamalar Hafiz ba zai zabo 'yar kananan NAJNOOR 46 TANAKAUN SADAUKARWA-1 mutane badya be zal autaindarda da hakan a raina, nob ИОХИН ODAHа UWSaboda haka ya kamata Kuy mitA? dababu nujja ba zanyf hakatbam ub піжo 18msAlhaji Abubakar ba tarendaya fuyo a yalec?Ysw ns2 sa msn s Οι πολκα emwAud daтNA HUJJARSTA KENIAT abulne ka gani bal yl maka baa hakűffmu dawo sannan fu sah ya Gillowa damatins ba wapkayiA danyen hukuncin wanda kai Kafk mun ji kunya matuka, Haba! Gaskiya Ka bata maná, ka zubár mana da Rima da mCi" sm s Cikin sanyin fhalya AlhjiAtiato "Idan kuka saurarPuźdti hujjar tawa" isd ssigtig 67 uliJA ijsdlA nilsd Cikin harrukä AlhajiUnarya e noz issairecwarka ke kana da hujja? md mw har yanzu ba mu sah hujjat Ba iSTEW nab ne Rasa, ya eda win il ai awan im ad "sd NAJNOOR0014 SADAUKARWA-I "Wallahi INA DA HUJJA, bana yanke BAHAGON HUKUNCI don son rai... Shekaru ashirin da takwas da suka wuce lokacin da matsalolin nan suka faru har na buce wa ganinku aiki ya kai ni karamar hukumar Bakori, to a nan na san waye shi wannan mutumin. Dan ta'adda ne na karshe, idan kuna neman mutum mara imani da rashin Isoron Allah da kun zo kansa kun gama... Wallahi Atlah ne kadai ya san hatsabibancin wannan mutumin... Alhaji Umar ya katse shi da fadin. : "Jira na yi maka wata tambaya, idan shi ba shi da halin kirki, dole ne duk zuri'arsa ma ba su da halin kirki ne?" Alhaji Atiku ya girgiza kai, ya ce. eint "Ba dole ne ma a samu mai rashin halin kirki a cikin zuri'arsa ba, amma dai mai son dan Kwarai ya auri isassa. Duk uba na gari yana fatan dansa ya auro 'yar mutunci, nasaba ba Karamar rawa ta ke takawa a rayuwar aure ba". NAJNOOR 48 り SADAUKARWA-1 Alhaji Umar ya sake magantuwa. "Shi ke nan, sai ka san yadda za ka yi da Hafiz, tunda kowa ya san irin son da ya ke yi wa yarinyar nan". Alhaji Aiku ya ce da shi. "Ba na jin ta Hafiz, domin na san yaro ne mai biyayya, yana son abin da na ke so. Yana kuma kin wanda ba na so, don haka ba na duban matsala ta wannan fannin Su duka biyun suka се. "To Allah Ya zaba mafi alkhairi" Ya amsa musu. "Ameen NAJNOOR49 edash ua ad BAUCHI SADAUKARWA-1 un karfe hudu da rabi Hafiz ya Tdwo gida ya ke zaune a falo ba shi da wani labari sai na 'har yanzu su Abba ba su dawo ba'. Dariya Hajiya Asiya ke yi masa, tana cewa ya kara kiranshi a waya mana. Ya ce, "Ina! Wallahi Aunty kunya na ke ji, bana son na dinga nuna zakewata". Ta dube shi cike da mamaki, ta ce. "Au ashe kana jin kunyar? Ai na dauka aboki ka dauki Abban naka?" Ya ce. "Mhm Auntv ke nan Ya mike ya koma sashensa. Tun. bayan sallar la'asar ya ke neman lambar Rufa'atu ammá bai same ta ba, haka su Abbansa duk ya neme su amma dif! Hakan ya sake daga hankalinsa, nutsuwa ta Kaurace masa barin yanzu da ya ga har karfe tara na dare ta yi ba su dawo ba. Yana cikin wannan yanayi har misalin karfe goma da rabi sannan ya sake shigowa NAJNOOR 50 SADAUKARWA-1 falon gidan, Hajiya Asiya ya tarar a falo ita ma zuwa lokacin ha.nkalinta a tashe ya ke.,. Yana kallon yanayinta gwiwarsa ta dada yin sanyi, cikin rashin kuzari ya zauna yaraf Akan kujera, ya cc. "Wai har yanzu ba su dawo ba?" Ta ce, "Eh wallahi, ni har hankalina ya soma tashi. Anya lafiya kuwa?" Ya leme baki, ya ce. "Abin da na ke fargaba ke nan kar a ce wata matsala ce ta faru da su". Haka suka zauna suna tattauna wannan matsala. Mislin karfe sha daya suka ji dirin motar Alhaji Atiku a harabar gidan. Gaba dayansu suka sauke ajiyar numfashi, sai yanżu suka samu nutsuwa. Suka mike zuwa bakin kofa, zasu fita ke nan suka yi kicifus da Alhaji Atiku yana foßarin shigewa hakan ya sa suka kauce ya shigo, sannan suka bi bayansa. CC. Ya zauna akan kujcra yana murmushi, ya "Kun ji ni shiru sai yanzu ko?" NAJNOOR 51 SADAUKARWA-1 Çikin kulawa Hajiya Asiya ta ce. "Ai kuwa, tun la'asar muke zuba idanu, amma shiru" Ya ce, "Karfe goma muka shigo gari, na biya sauke su Yaya ne a gidajensu, na taho kuma a ka kirani a waya a ka shaida min Hamdiyya (amaryar da zai aura) ba ta jin dadi tun safe, shi yasa na biya na dubata". Kamar ya watsawa Hajiya Asiya ruwan zafi haka ta ji, wani irin tukuki ya tokare mata makoshi, maimakon ya bari sai gobe ya je ya dubata, amma shi ne ya je yanzu? Lallai namiji sai a bar shi! Nån da nan annurin fuskarta yo gushe ta kasa cewa komai don takaici, tsam ta mike ta nufi dakinta. Su duka suka bi ta da kallo, sam Alhaji Atiku bai yi mamakin hakan ba, ya san halin mata da zafin kishi. Har ta shige dakinta ba wandą ya nemi dakatar da ita, sai bayan ta shige ne Alhaji Aliku ya dubi agogon hannunsa, sannan ya maido dubansa ga Hafiz ya ce. NAJNOOR 52 SADAUKARWA-I "Ya kamata ka je ka kwanta zuwa safe sai a ka ji komai". Hafiz ya sosa keya, ya so ya ji sakamakon tafiyar, sai dai shi kansa ya san lokaci ya ja, ya kamata ya ba wa mahaifin nasa dama ya huta gajiya, ko ba komai ya tabbatar da zuwan su Katsina, kuma a yadda ya ga fuskar mahaifin nasa ya ga alamun nasara a tattare da shi. Saböda haka sai ya yunkura ya ce "To Abba, Allah ya huta gajiya" Alhaji Atiku ya dube shi cike da tausavawa sahoda valsan irin matsanarcin son da ya ke wa Rufatu, kasarce duk mutumin da ya rabe shi ya san da wannan kaifin son da ya ke wa Rufa'atu. To amma ya za a yi, Kaddara ce wadda ta riga fata, domin ya san hakam da ya yi shi ne mafita a garc shi gudun aikata abin da za a dawo ana da na sanin faruwarsa. Ya ce. "Allah ya sa". Haliz ya koma dakinsa. har lokacin dai shiru bai samu wayar sanyin idaniyarsa ba. NAJNOR 53 SADAUKARWA-1 Ita kanta Zubaida aminiyar Rufaʼatu ya sha neman layinta bai samu ba. Ya kammala abin da duk ya dace ya yi ya kwanta, amma sam bacci ya Kauracewa idanunsa, dokin wayewar gari da kuma farin cikin tabbatuwar neman aurensa su ne suka cushe masa zuciya. Washegari bai samu sararin ganin Alhaji tiku ba, sai bayan an gama sallar la'asar ya isko shi a dakinsa yana duba wata jaridar RANARMU. Ya gaishe da shi. sannan ya saurara don iin ahin da zai fada Shiruna wani lokaci va Efta a isalise kadm Jaga bisant Athaj Atiku ya ajiye jaridar akan desk din da ke gabansa, ya dubi Hafiz ya ce. "Kafin ua ce komai game da batun zuwanni make matá halayen da ake son musulmi ya kasançe da stt, Na farko ya kasance mai nutso ga neman ilimi. Ya kasance yana aiki da ilimin, da ya ke da sii ta hany atgjewa abin da ya Zanto haram a gare shi. Ya kuma kasance mai yarda da NAJNOOR 54 • SADAUKARWA-1 kaddara, domin kaddara tana daga cikin ababen da kewa rayuwa tarnaki, shi yasa ake so mutum ya kasance mai yarda da kaddara" Jikin Hafiz ya yj sanyj sosai, nan da nan tsoro ya shige shi, domin ya san banza ba ta kai zomo kasuwa, hakika akwai wani al'amari da ya faru a zuwansu Katsina. Tun yanzu har ya soma tausayin kansa, saboda ya san soyayyar Rufa'atu ba karamin kamu tà yi wa zuciyarsa ba. Yana tunanin ta ya zai iya rabuwa da abar da ya ke so da kauna tsayin lokaci? Abin kamar da wuya bera a sansanin kyanwoyi. Sabed ka a teke ya soma addu'ar kar lamarin yakasance na rabuwa da Rufa'atu ne. Alhaji Atiku ya sake duban Hafiz cike da tausayawa, ya ci gaba da cewa. "Idan har ka kasance mai wadannan abubuwa da na lissafa maka hakika za ka samu rangwamen zogin zuciya a duk lokacin da wani sha'ani` ya taso ka, Na sani kai yaro ne mai dumbin biyayya, uunda na'ke da kai ban taба cewa ka yi wani abu ko ka baii ka kasa bin NAJK DOR 55 SADAUKARWA-1 umarnina ba, hakan yana matukar faranta min rai, har na ke tunanin wane irin tallafi ya dace na yi maka a duk lokacin da ka tashi aure. Cikin hukuncin Ubangiji sai na gano babu tallafin da kake bukata a gare ni, wanda zai inganta rayuwarka sai na dage wajen tayaka zaben matar aure, gudun kada ka shiga halin da na ke shiga akan aure. Falillahi hamdihi, mun je nema maka aure a Katsina, abin ya matukar burge ni saboda an karrama mu, sun nuna mana halayensu na KATSINAWAN ASALI". Wani sanyin dadi ya ziyarci zuciyar Hafiz, wancan tunanin ya gushe. Ya ci gaba đ cewa, "Sai dai kamar yadda kullum na ke yi maka addu'a Allah Ya zaba maka mace ta gari, wadda zą ka yi alfahari da ita ta ba wa 'ya'yanka arbiyya ta gari, sai Allah Ya cika min burina ya hana a yaudare mu a cusa mana bara-gurbi a cikin kyakkyawan tsatsonmu. Ka yi hakuri akan duk abin da zan fada maka, dole ce tasa kwanan (uwar miji dakin -NAJNOOR 56 SADAUKARH 1-1 amarya) gudun kar a auri racen da Za ka dawo kana da na sani, Maganar gaskiya

Chapter 2 of 6