Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 6
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels SadaukarwaNaja'atu Haruna Saleh (Matar Nura Sada Nasimat KT) SADAUKARWA-I SADAUKARWA NA NAJNOOR NAJA'ATU HARUNA SALE (Matar Nura Sada Nasimat Kt) NAJNOOR 1 SADAUKARWA-/ SHEKARAR BUGU 2015 GODIYA Ina mika godiyata ga Ubangina. mahaliccin kowa da komai, wanda Ya ba ni dama da ikon rubuta wannan littafi nawa ba don iyawata ba. sai don kudirarsa na tabbatuwar rubutuna alkali a cikin al'umma. GODIYA TA MUSAMMAN Ga Mijina abin tinkahona. wanda ba gajiya da bukatuna. ina fatan Allah Ubangiji Ya saka masa da gidan aljanna Firdausi, Ya daukaka, Ya kiyaye shi daga dukkan sharri, Allahumma Amin. SADAUKARWA Wannan littai nawa SADAUKARWA ne ga mahaifiyata Marigayiya Rukayya Na'iya, ina fatan Allah Ya kai haske a kabarinta, Ya sa aljanna Firdausi ce makomarta, NAJNOOR 2 JINJINA GA:- SADAUKARWA-I Alhaji Haruna Sale (Abbana) Alhaji Sada Isah Mani (Babana) Alhaji Ibrahim Na'iya (Kawuna). YABON GWANAYE Makaranta littattafaina a duk inda ku ke, bisa kokarin da ku ke yi na duba littafina, Allah Ya saka muku da alkhairi. Ya bar kaunar da ke tsakaninmuú har zuwa aljanna Firdausi, amin MUN HADE HAR KULLUM bomAisha: Wada Abdullahi (Jini da tsoka) Maimuna Idris Sani Beli lN As aids ch Ten Sadiya Garba Yakasai Fauziyya D. Sulaiman Ummulkhairi Kabir Aliyu Khadija Sharubutu Zulfa'u Jabir Abdullahi Zulfa'a Aliyu Zango A'isha Ali Dambatta Farida Ado Gachi NAJNOOR. 3 SADAUKARWAHauwa Abubakar Lawan Maiturare Bilkisu Yusuf Ali Nafisat Tasi'u Moh'd Lu'ubatu Isah Lawan Da sauransu, duk ina mana fatan alkhairi. JINI DA TSOKА Dana Kwallin Kwal Yusuf Nura Sada (Faanah) Allah ya raya ka tare da sauran 'ya'yan musulmi bisa tafarki na gaskiya, amin. KA CANCANCI YABO Yahaya Mahi Bookshop, da ke wurin 'Yan Awaki, Bakin Kasuwar Kauran Namoda, Zamfara State. TA'AZIYYA Ga 'yan uwana musulmai wadanda hatsarin rikicin addini ya rutsa da su suka rasa rayukansu dakuma wadanda suka rasa muhallansu da rashin nutsuwar zuciya. Allah ya jikan rayukan da a ka rasa, Ya mayar da abin da a ka rasa da mafi alkhairinSa, Ya zaunar da Kasarmu lafiya, allahumma amin. NAJNOOR SADAUKARWA-1 TSOKACI Don Allah ina son a tsaya a fahimce ni. kar ai saurin yanke min hukunci kamar yadda wasu suka soma yi akan tallar littafin kawai da suka gani kafin ma su karanta, wasu har kafirta ni suka dinga yi. To ina neman alfarma a yi hakuri a kammala labarin sannan ai sharhi. Baya da haka, ina rokon duk wanda ya ga kuskure a cikin littafi na daya da na biyu bayan wancan maganar da na fada na sakin aure ga da uba ya aura, to a sanar min don kiyayewa. Na gode. GARGADI Daukar wani Gangare na wannan littafi ko sarrafa shi ta wata hanyar, laifi ne babba. kuma hakan yana iya gurfanar da mu gaban kuliya. Neman izinin marubuciyar shi ne abú mafi dacewa da samun salama a tsakani. NAJNOOR 5 SADAUKARWA-I SADAUKARWA BAUCНІ gajiye likis ya shigo falon. A saboda zirga-zirgar da ya sha, ga yanayin garin yau an yi rana. Ya zauna saman kujera tare da jan tsaki ganin yadda falon ya ke kaca-kaca. komai a yashe kuma a hargitse, Idan akwai abin da ke bata masa rai bai wuce yadda mahaifinsa ya yi rashin dace da matan aure ba. Mata biyu ne yanzu a gradn. anina kowacce da tata matsalar. Hajiya Suwaiba masifa da ganin kyashi ke dawainiya da ita. yayin da Hajiya Asiya ta ke muguwar kazama ta kin Karawa. don haka gidan ya kasance tamkar bola. Shi kuma mahaifin nasa haushi da takaici ya sanya ya ki daukar 'yan aiki, ya zuba musu idanu ko wacce na sharafin gabanta. Hajiya Asiya ta fito daga cikin fakin baccinta, hannunta dauke da kofi da robar NAJNOOR6 SADAUKARWA-1 SADAUKARWA BAUCHI gajiye likis ya shigo falon, Asaboda zirga-zirgar da ya sha, ga yanayin garin yau an yi rana. Ya zauna saman kujera tarc da jan tsaki ganin yadda falon ya ke kaca-kaca. komai a yashe kuma a hargitse, Idan akwai abin da ke bata masa rai bai wuce yadda mahaifinsa ya yi rashin dace da matan aure ba. Mata biyu ne yanzd a grudli. anima kowacce da tata matsalar. Hajiya Suwaiba masifa da ganin kyashi ke dawainiya da ita. yayin da Hajiya Asiya ta ke muguwar kazama ta kin Karawa. don haka gidan ya kasance tamkar bola. Shi kuma mahaitin nasa haushi da takaici ya sanya ya ki daukar 'yan aiki. ya zuba musu idanu ko wacce na sharafin gabanta. Hajiya Asiya ta fito daga cikin dakin baccinta, hannunta dauke da kofi da robar NAJNOOR 6 SADAUKARWA Ya ce. "Ba azarbabi ba ne, kuma ni ha so na hada da kaina, zan li sanin kayan da suka dace da ita tunda shi bai taba ganinta ba". Hajiya Asiya ta hařarc shi, "Rasa kunya berianka". dadi". Ya sosa keya yana dariya, ya ce. "Wai ina Anti Babba ne?" Hajiya Asiya ta kyabe fuska kafin ta ce. "Sun je asibiti ita da Alhaji, wai ba ta jin Ya ce, "Allah Ya sauwake... Allah Anti da gaske na ke. da me- da me zan siya?" Sai ta dan yi murmushi. ta сс. "Zan rubuta maka, amma da za ka bi shawarata ka bari kawai Alhaji ya hafa maka, dan ba ka san irin tanadin da ya yi maka ba". Ya yi murmushi ya ce. "Shi ke nan Anti; amma..." Ta katsce shi da fadin. "Ban sanka da musu ba, kullum ka kasance mai barin wuka da nama a hannun mahaifinka sai ka ga nasara a cikin lamuranka". NAJNOOR 8 SADAUKARWA-1 madarar Amira Yoghort, ta fadada fuskarta da murmushi yayin da ta yi tozali da HAFIZ zaune akan kujera. "A'a ango ka sha kamshi", Ya yi/murmushin yake kafin ya се. "Kai Anti tun yanzu?" Tana Kokarin zama akan kujera ta ce. "Ah to, sai yaushe? Ai ka zama ango tunda gobe za a je nema maka aure, kuma Alhaji ya ce sati biyu bayan neman auren za a saka rana wata uku, ka ga ke nan ka zama ango". Wani sanyin dadi ya mamaye masa zuciya, shi kam ya tabbatarwa kansa ba Karamin so ya ke yi wa RUFAʼATU ba, haka nan tun jiya zuwa yau ya ke cikin matsanancin farin ciki duk saboda tabbatar dá zuwa nema masa auren abar so da kaunarsa. "Gaskiya kam Anti, yanzu ma zuwa na yi ki fada min kayayyakin da zan zuba a lefe" Ta ce, "To Sarkin azarbabi, ai Alhaji ne ya ce zai je da kansa ya hado maka lefen". NAJNOOR 7 SADAUKARWA-I AN "Haba G Yaya Suwaiba, wannan wace irin magana ce haka?" Wata razananniyar tsawa ta daka mata, MOLOdanunta RΝΩΝΗ a waje cikin yanayi na rashin mutunci S02da dama jira na ke, ta се. SD "Ina ruwanki? Wa ya saka ki a ciki? Kо katsalandan din da diyan talakawa suka saba za IBT ENL ki yi min?" Ita ma cikin daurarriyar fuska da maida Karamar magana ta zama babba, ta ce. "Ai dole na sanyo baki ko ba a kasa da ni ΠΕΥΙΕ 8/ ba, tunda kina neman haddasawa mijina bacin S rai a ragowar kwanan da na yi miki alfarma... G DS Maganar IKO kudi kuma da kike takama kuna da su, ina sanar miki ko a mafarki ba na fatan na SNISX kasance cikin tsatson mahaifinki, wanda ku kanku 'ya'yansa kuke hasahen kudin nasa na SR 99 SHA JINI ne....' S20 رز Wata ashariya Hajiya Suwaiba ta lailayo ta narkawa Hajiya Asiya, za ta ci gaba da magana, Alhaji Atiku ya rigata fadin. "Asiya kar na kuma jin bakinki, kin san da wasu kudin ba tarbiyya kwara babu su". NAJNOOR 10 SADAUKARWA-1 Abin da ya sake hasalar da Hajiya Suwaiba ke nan, maimakon ta ci gaba da yi wa Hajiya Asiya tijarar da ta tanadar mata, sai ta koma ga Alhaji Atiku tana fadin. "Oho dai! Duk da rashin tarbiyyar tamu a haka a ka gani a ka kuma ce ana so har a ka auro ni... Gidanka ne na ce ba zan zauna da JUYA mara haihuwa ba, ehe!" Hafiz da takaici gami da mamaki suka gama kashe shi, ya cе. "Anti dan Allah ki daina wannan maganar, domin ni kaina na isa shaida a gare ki cewar Abba yana haihuwa". Ta auna masa harara, ta ce. "Da kai sa'ana ne sai na maida maka raddi. To ubanka shi ne abokin yina, idan kuma ka nacewa tsoma min baki za ka sha mamaki". Shiru ya yi bai kuma magana ba, a saninsa mahaifinsa ya kasance mai aure-aure, wanda suke rabuwa da matan a sanadiyya daban-daban, amma bai taba jin wadda suka rabu ta wannan sigar ba, idan har ta gaji da zaman gidan sai ta wannan hanyar? Me ta ke NAJNOOR 11 nufi? Ko tana nufin shi (Hafiz) ba halataccen dan Alhaji Atiku ba ne? Shi kansa sai ya ji fitarta a gidan ya fi alkhairi, tunda har ta tsiro da wannan bakin Kazafin! Alhaji Atiku wanda takaici ya gama lullube masa zuciya, ya nemi guri ya zauna akan kujera, yana dubanta ya ce. "Ke wallahi ba ki da hankali sam, ba ki iya cin ribar zance ba. Bari to ki ji, dama ni na cewa likitan ya ce miki ni ne bana haihuwa dan na ga shin idan ni ne matsalar ta shafa za ki iya zama da ni? Sai ga shi tun kafin a je ko ina, na gane ba son gaskiya kike min ba..." Ta katse shi da cewa. "Kana nufin zan so ka dan kudinka?" Ta yi dariya har da buga cinya. "Allah na tuba, ina abin ya ke? Ko ka manta inda ka auro ni?" Ya ce, "Kwarai kuwa. ban manta inda na auro ki ba, wato gidan da a ka yaudare ni da kyakkyawar fuska, mummunar zuciya! Ko ba NAJNOOR 12 SADAUKARUA-I nan kike nufi ba? Tunda na gano zaman da kike da ni ba na gaskiya da amana ba ne, sai ki tafi gidan naku na ske ki, saki daya". Ta yi shewa ta sake bugun cinya. "Ta fi nono fari". Ta maida dubanta ga Hajiya Asiya, ta ce. "Ke kuma makwacfaiciya, 'yar talakawa ba sabun shan jar miya ba, sai ki yi ta zama haihuwa ce ke da ita har abada, kina ji kina gani bakin ciki zai sa ki yi mutuwar tsaус". Hajiya Asiya ta fago idanu ta dubeta ta cс. "Na gode Allah da Ya sa na kasance mai biyayya sau da kafa ga mijina. iya abin da zan ce da ke kenan, sai kuma na yi miki Allah raka taki goña!" Tana sababi ta shiga dakis jim kadan ta fito janye da jakarta ta fice daga falon. Hajiya Asiya ta dubi Alhaji Atiku, ta ce. "Alhaji ban so ka yanke hukunci cikin fushi ba". Ya ce, "To ai shi mutum ic mai hangen Dala komai za ka za ka NAJNOOR 13 SADAUKARWA-1 tabayi masa bajinta ba. dón haka sakin nata shi ya fi dacewa, ko ba ki ji dan tsabar hauka ba har cewa ta ke wai ba ni haihuwa. Shin idon haka ne ta ya a ka yi na haifi Hafiz?" Та се, "Hаka ne kam, Allah Ya kiyaye gaba" Ya amsa da, "Ameen"' Tare da maida dubansa ga Hafiz da ya zuba tagumi, ya yi murmushi. "Manyan anguna ya a ka yi ne?" Ya ja ajiyar zuciya tare da yin murmushin karlin hali ba tare da ya ce komai ba. Alhaji Atiku ya ci gaba da cewa. "Gobe kamar yanzu muna, can muna tattaunawa da surukan naka Murmushi ya sake yi. Alhaji Atikųu ya сс. "To bayan sallar ishai ka zo ina son ganinka, sai mu tsara yadda za mu yi taliyar. Dzun mun hadu da iyayenka mun yi magan da su, sai dai anjiman idan ka shigo" SADAUKARWA-1 Saboda abin da ya faru ya san dole mahaifinu nasa yana bukatar kasancewa shi kadai. don haka ya се. "Shi ke nan Abba... Anti dan Allah ai mana dambu yau" Та се. "Cab! Sai ka bari sai Rufa'atu ta zo ita ce komai kurewar lokaci ba za ta damu ba, za ta tsaya ta girka maka duk abin da kake SO Ya yi dariya yana sosa keya, ya san zolayarsa ta ke son yi, don haka ya fice ba tare da ya kuma magana ba. Bayan sallar isha'i Alhaji Atiku da Hatiz suna zaune a cikin daki suma cin tuwon shinkafa da miyar agushi. Wannan kyakkyawar al'ada 'ce da ke tsakanin da dazuban. duk dare tare suke cin abinci. hakan kuwa ya taka muhimmiyar rawa wajen kara shakuwa da aminci. da iyye da dama- za su dinga cin abinci tsakaninsu da yaransu. lallai da an sami shakuwa ,ai yawa, kuma hakan na matukar taimakawa ta sanin wace irin rayuw yaronka ke yi. NAMNOOR 15 SADAUKARWA-1 Sai da suka kammala cin abincin sannan Alhaji Atiku ya dubi Hafiz yana murmushi, ya сс. "Na gode Allah, yau an wayi gari dana ya isa aure, shi ma zai zama babban mutum" Murmushi Hafiz ya yi, yay8in da Alhajin ya ci gaba da cewa. "Wannan babban abin farin ciki ne, ka haifi yaron da yå ke son raya sunnar ma'aiki, don haka ban san adadin farin cikina ba game da wańnan kudiri naka. Kamar yadda na fada maka dazun. mun tattauna da mahaifanka gobe idan Allah Ya kaimu za mu je Katsinan bisa jagorancinka duk da akwai waya, za mu nema maka aure' sati biyu mašu zuwa a sanya rana, ina so bikin ya kasance watanni üku masu zuwa, ban sani ba ko hakan ya yi maka? Haliz ya dan dubi mahaifin nasa ya ce. Ya yi Abba, ai duk hukuncin da ka yanke daidai ne". Alhaji Atiku ya ce. "Yauwa, na godewa Allah da Ya ba ni da mai biyayya, na ba ka NAJNOOR 16 SADAUKARWA-/ gidana da ke Shagari Road, sai ka zauna a can. Allah Ya sa ka yi dace da abokiyar zama ta gari ba irin matan da Allah Ya jarabce ni zama da su ba". Ya karashe maganar cikin yanayin rashin jin dadi, sannan ya ci gaba da cewa. "Wallahi Hafiz kullum ina takaicin halayen natan da na ke aure, kowacce babu wani hali na alkhairi, daga barauniya, sai kazama da mai kawo min katti a cikin gida? Allah Ya jikan marigayiya Halimatu mahaifiyarka., har ta koma ga mahaliccinta ban taba samunta da wani mummunan hali ba, tunda na rasata na ke ta rashin dace da mata na gari". Hafiz ya ce, "Sai hakuri Abba". Ya girgiza kai yana fadin. "Ai hakurin na ke da su shi yasa kowaçe na ke zama da halinta. Wallahi har fargaba na ke na ce zan kara aure, to amma da ya ke har yanzu ban dace da abokiyar zama ta gari ba shi yasa bana iya hakuri, kullum fatana Allah Ya NAJNOOR 17 SADAUKARWA-1 yanke min wannan wahalar, amma ba dan in so ba na ke ta aure-aure... Rannan fa ina ji cikin abokaina, wani da ya ji an ce zan Kara wannan auren da zan yi, yana buda baki sai cewa ya yi, wai na zama NAMIJIN ZARA. Maganar ta min ciwo, sai dai babu yadda zan yi, na san dole a fadi haka, tunda ni kadai na san dalilin aure-aure na.... Hafiz samun mace ta gari shi ne farin cikin kowanne magidanci, muddin ba ka da ce da mace ba baka da kwanciyar hankali, kana dai ganin yadda rayuwar gidan nan ta ke a wani irin bahagon yanayi...Yanzu ka dubi irin tozarcin da Suwaiba ta yi min, wane irin hakuri ne ban yi da munanan halayenta ba? Wane irin karamci ne ban yi mata ba? Amma da ya ke tana hangen ban iya sauke bukatunta ba, sai ta 6illo da wannan hanyar, ita a tunaninta ni ne bana haihuwa, da ya ke kwalwar Kifi gare ta sai ta rasa hango abin da a ka shirya mata, nan da nan ta zurma a ramin da na, gina mata dan gano hakikanin dalilin da ta ke zaune da ni. SADAUKARWA-I To duk ba wannan ne abin duba a gare ni ba, domin an ce mutuwar yawa kaka, idan kuma hagu ta kiya sai a koma dama. Ma'ana rashin dace da wasu matan da ban yi ba, ba zai karya min gwiwar cewar ba ni da sa'ar aure ba. zan yi wannan auren na yanzu da niyyar samun dace, idan ita ma da tata illar sai na hakura har zuwa wani lokaci" Hakika Hafiz ya tausaya wa mahaifin nasa, domin ya fi kowa sanin halin da ya ke ciki, don haka ne ma kullum ya ke cikin taya shi addu'a Allah Ya yaye masa wnnan jarabta ta aure-aure. Ba su rabu ba sai kusan sha faya saura, dama idan suka zaun hira ba sa son rabuwa har sai sun soma jin bacci. wand hakan shi ne abu na Karshe da suke gudanarwa a tsakaninsu. saboda Hafiz-ba zaman majalisa ya ke ba. bai ma fiye yawan abokai ba, mahaitinsa shi ne abokin hira da shawararsa. Ya fi gamsuwa da zama da mahaifinsa akan kowa. Suna rabuwa kai tsaye Gangarensa ya nufa, ya yi wanka tare da sauya kayan jikinsa NAJNOOR 19 SADAUKARWAzuwa Pyjames masu ruwan goro, sannan ya kwanta akan gado ya janyo wayarsa fuskarsa kunshe da murmushi ya kira hasken zuciyarsa Rufa'atu. Dukan farko kamar jira ta ke'ta dauka, ko da ya ke jiran ma ta ke, tunda ya sabar musu daidai wannan lokacin yana kiranta su sha hirar su zuwa lokacin kwanciya. "Amincin Allah Ya tabbata ga wannan bawa mai tsinkaye da halin da. abokiyar tagwaicinsa ta ke ciki na mararin son jin muryarsa Ya lumshe idanu cikin jin dadi, ya се. "Ke ma amincin ya tabbata a gare ki, da fatan yau din ta kasance rana mafi samar da farin ciki a gare ki. kwatan-kwacin jajibirin sallah". Yayin da ta ke gyara kwançiyarta akan nata gadon cikin farin ciki ta c. "Fada ma Garnar baki, domin idan da akwai ranar da ta fi jajibirin sallah samar da farin ciki da dokin gari ya waye, to kuwa wannan ce ranar. Ko ka san duk yinin yau ban NAJNOOR 20 SADAUKARWA-1 yi bakin ciki ko daya ba? Ko fa bata min rai a ka yi ba ya damuna, saboda farin cikin. gobe kamar yanzu an gama tabbatar da neman aurenmu... Ka ga kuwa dole farin ciki da nishadi su mamaye komai nawa, tunda hakan ya zamo cikin tanade-tanadena". Kalamanta sun sake sanyaya masa rai, koda ya ke tun ma lokacin da suka hadu da ita ta zo bikin Kawarta wanda angon ya kasance abokinsa, bai taba yin hira da ita ko da ta wucin gadi ce ba tare da ta fitar da kalamai masu sanyaya zuciya daga bakinsa ba. har hakan na sanya shi tambayar, wai dama haka soyayya ta ke ka samu mai sonka da gaskiya? Kasancewarsa bai taba tsayuwa da kowdecL mace da sunan soyayya ba. sai akan Rufa'atu. wadda har ake cewa sun dace da juna matuka, wai har kama suke da juna! Tabbas ya yarda ya amince suna kama da juna, wanda daga șhi har itan suka dauki hakan a matsayin, maganar nan da Hausawa kan fada, tun kafin zuwan mutum Allah Ya halicci matar da ta dace da shi, kuma ya yi ittifakin NAJNOOR 21 SADAUKARWA-1 tabbatuwar dacewar su a matsayin ma'aurata tunda har ga shi dacewar tasu ta sa suna diban kamanni da juna. "Hellow! Bros kana tare da ni kuwa?" Ta katse shirun da ya gilma a tsakaninsu. Ya sauke numfashi kafin ya cе. "Ina tare da ke mana". Ta ce, "To lafiya na ji ka yi shiru?" Ya ce, "Lafiya lau, dadin kalamanki ne suka katse duk jijiyoyin samar da sautin magana da ke jikina" Ta yi dariva sosai. ta ce. "Wallahi ba ka da dama Bros... Dan Allah. kai wane irin yanayi ka samu kanka a ciki?" Ya cc. "Au kina tunanin za a 'samu bambancin yanayi tsakanina. da ke? Ai duk halin da kika tsinci kanki a ciki haka ni ma na kasance, wata Kila za a samu bambanci ke 6acin rai da damuwa ne kawai ba ki yi ba, ni kuwa yau ko gurin aiki ban je ba, hasalima daga cikin gida sai dfakina, ko waya yau ban NAJNOOR 22 SADAUKARWA-1 amsa ba, dan ma kar na samu wani abu da zai yanke farin cikina. Kin san me ke damuna?" Da sauri ta ce masa. "Sai ka fada". Ya ce, "Wallahi fargaba na ke, anya Abbanki zai ba ni aurenki?" Ta ce, "Ni ma wallahi da fargabar na. yini, amma ba ta wannan ba, domin na san Daddy ya amince da kai dari bisa dari, tunda har ya bari idan ka zo na ke tsayawa da kai. Amma me ya sa kake fargabar hakan?" Ya cc, "Wai ina ganin nisan da ke tsakanin Katsina da Bauchi, sai na ke ganin kamar ba zai amince na kawo ki nan ba". Ta ce, "Wallahi ko daya, domin shi ma da farko ya jinjina nisan, amma sai ya ce yana ganin dalilin haduwarmu ne ya sa ya amince har na je Bauchin bikin Aisha, ka san tun da na ke rayuwata Daddy bai taba barina na tsallake Katsina ba bare har na kwana uwa duniya kamar garin Bauchi". NAJNOOR 23 SADAUKARWA-1 Ya 'ce, "Da wannan dan wannan, to amma ke me ye dalilin kasancewarki cikin fargaba?" Ta ce, "Wallahi ban sani ba, ni dai na wayi gari cikin yanayin farin ciki da nishadi, amma kadan-kadan sai na ji gabana na faduwa, da farko na dauka ko labarin wani mummunan al'amari ne zai riske ni, to amma har kawo yanzu da ban ji komai ba na fidda wannan hasashen, sai na dauki hakan a matsayin dan za a zo neman aurena ne, ka san abin ya zo ga manya". Ta Karashe magana cikin dariya, shi ma dariyar ya ke, ya ce. "Lallai kam manya! Me kika tanadar min a goben?" Ta ce, "Wai dan Allah da gaske kake da kai za a zo Katsinan?" Ya ce, "Y a wuce wai". Та се, "Ai ni na dauka da wasa kake domin abu ne da ba mun saba gani a nan ba a zo neman aure da ango" Ya yi dariya yana fadin. 1a NAJNOOR 24 SADAUKARWA-/ "Ai ko da babu sha'anin nisa ni han dauki hakan abin kunya ba, to me ye ma a cikin ido ban da tsawurya?" Tа ce, "Mhm, lallai kam". Ya ce. "Dan Allah da gaske, me kika tanadar min gobe?" Та се, "Тo, tunda za ka zo ai sai ka bari kawai ka gani, amm ni a gidan su Zubaida Shchu zan zauna, ka ga ke nan a can za ka tarar da ni". Ya yi dariya yana fadin. "Sarkin kunva ke nan. wato dan kada ki gaida su Abba shi yasa za ki gudu ko? To duk wayon amarya sai an sha manta. idan kina tunanin wannan mafita ce, to hanya ce mara bilewa, dan komai wayonki sai kin'gaishe da su Abba". Idanunta a waje tamkar tana a gabansa. ta сC. "Dan Allah rufa min asiri idan ba so kake a karasa ce min mara kunya ba, yanzu ma ya ya lafiyar. Giwa bare ta yi hauka? Cewa fa ake na NAJNOOR 25 SADAUKARWA-1 cika tsaurin ido akan kawai ina amsa wayarka a gaban kowa. Rannan Ummi har cewa ta yi, wai ta kosa a daura auren saboda ta lura kafin auren sai ya kasance bana duban kowa da gashi... Dan Allah Bros wane irin so ne na ke maka haka? Anya kuwa ban fi ka zurmawa a cikin kogin Kaunar junanmu ba?" Ya ce. "Kan ki kika sani, kin san gwano bai san warin-jikinsa ba sai na wani. don haka babu mamaki dan kin yi wannan hasashen. Ni dai abin da na sani ina vi miki matsananciyar Kaunar da ba ta misaltuwa. Kwanciyar hankalina da cikar burina ba zstu wuce Allah ya mallaka min ke a matsayin uwar dakina na tabbata a lokacin za ki fahimci na fi kowa Kamarki. Duk ranar då a ka ce na rasa ki kuwa. to al'amari ne na Ubangiji amma na yi rashin hazikar macen da duk namijin da ya yi sa'ar samunta a matsayin uwar 'ya'ya ya haye, wata Kil daga lokacin zan iya samun kaina cikin kuncin rayuwa mara gushewa... NAJNOOR 26 Cikin sanyin jiki ta ce. SADAUKARWA-1 "Dan Allah ka daina fadar haka, insha Allah mu rabon juna ne na har abada..." "One minute remaining Na'urar sadarwar ta sanar masa, wanda shi bai ma san sun dauki lokaci mai tsayi haka ba, domin ba kananan kudi ba ne a cikin wayar. "Please sweet darling kudina sun kare, sai na ce mu kwana lafiya". Та се, "A'a bari na kira ka" Ya ce, "A'a, sai dai mun iso goben" Daidai lokacin ta ji dif alamar kudin sun kare ko na flashing. A hankali ya sauke wayar daga dodon kunnensa zuwa gefensa. Ya maida kansa akan filo idanunsa a lumshe yana jin kansa a wani yanayi wanda ba shi misaltuwa. Sannu a hankali ya soma tunano ranar da suka hadu da Rufa'atu, ta zo garin Bauchi bikin kawarta Aisha, tunda ya ke bai ta6a ganin wata 'ya mace ya ji yana sonta farad daya ba sai akan Rufa'atu. NAJNOOR 27 1 a 1 R R SADAUKARWA-1 Cikin tsoro da rashin sabo ya gabatar da kansa a gare ta, yayin

Chapter 1 of 6