Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 6
huamira shi yafi alkhairi sai muce Allah ya bada ikon zuma saura kuma bikin ya tashi aki gayyatar mu, dan Allah in abin ya tashi ya zamana mun sani ko ta hanyar sadarwa ce in kuma munji shiru sai ince dama rowar 48 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 ferfesun amarya ake mana gaba daya aka sa dariya to amma fa abin ya daurwa Auwal kai kamar yadda ya daurewa Hurmaira, abin ya bata mamaki dan basu taba zatan zaiyi saurin sadddakarwa haka ba, sukuwa saruran da dama basusan abinda ke tsakaniba nan take murnar abin suka shigayi A gaskiya Shafa'atu ma tayi mamaki, daga karshe ta taya dan uwanta bakin cikin rashin auren Humaira da bai samu ba, daga karshe ta yi musu adduar Allah yasa haka shine mafi alkhairi agare su baki daya, Auwal yayi murmushi yace, ai nima na fara hangen wani abu kuma jikina yana bani na kusa zama suriki Fahad ya fahinci inda abokinsa yasa gaba dan haka sai suka kwashe da dariya suka tafa nan aka shiga shrye-shiryen tafiya gidan Auwal dan Shafa'atu ta dage ita sai taje ta gano kishiyar Humaira Humaira tace to sai ki bisu amma mu gidan su kakan ninmu zamu tafi. Tace Allàh sai dai ku hakura mu je mu dawo kunga in yaya Auwal ya yi wankan ya shirya gaba sai a shiga gari ba daya ba Fahad ya ce haka ne fa, to amma na ji ana ta kaso babu mutum daya. "wake nan fa? Humaira ta kalli kwayar idanshi da kyau sannan ta murmusa tace au Khadija. 'yar kwalliya ke nan, yanzu haka tana can tana ta goge-goge da shafe-shafe Fahad yace Khadijafa kikace shin sunanta ke nan, ko tsokana? tayi murmushi tace amma in baka manta ba na taba ce dakai ina da kanwa nima mai suna Khadija, amma ita halinsu ba daya ba da taka Khadijar. A nanne suna cikin maganar sai gashi ta shigo tana wani yaukI, habibu yace, "kai yaya Khadija zanga ranar da za'a dena yanga a rayuwa, wato shigar rigar code lace suket din ashoke ta sako masu kalar ruwam kore hakIka shigar ta karbeta yadua ba'a zato kamar yadda ake din kasu matsatstsu sam babu wata surarta da ta bayyana amma shigar ta karfeta. 49 LUBABАН A nan take Fahad ya sume ya kuma mace har ya far fado ba tare da kowa ya fahimci inda yasa gaba ba ita kuwa cikin halin ko in kula tace, yaya Humaira wani abu na tuno shine na zo in gaya miki dan ma kar in karasa kwalliya ta ki dizgani. Wannan karamar sarkartaki 'yar zure da baki tafi da ita ba shine na dauketa, to kar kiga yanzu na sako ki dizgoni ko ba haka ba 'yan uwa gaba daya gun aka fashe da dariya, Shafa'atu tace to ai yanzu kuma kin kunyata kanki da kanki" "a'a babu wata kunya kun gane ko? Ai ku duka ba bu bako ta juyo ta kalli Fahad tace, ko bako? nan ma dariyar aka saka, shafa tace, to kinga tun yanzu ma ganar taki babu gaskiya ke nan kince babu bako. kin kuma tambayi bako ya baki shada. A nanne fahad ya nisa ya yi magana yace kaddai ace baki tantace da sunanaba kuma in badda abinki da ta kalleni take bukatar sheda daga gareni, ai ni kadai taga nafi kama da me gaskiya habibu ya yi murmushi yace, "yaya Fahad ke nan,' tayi karab tace "to yaya fahad kana dai sheda ko? to bari in je in karasa kwalliyata duk abin nan Auwal da humaira basu ce komai ba saboda gaba daya hankalinsu na kan fFahadsaboda lura da sukayi da irin kallan da yake wa khadija. Ita kuwa da gudu ta koma cikin gida tana dariya yayinda ya bita galala yana kallo suna cikin haka Hamida sabuwar 'yar aikin da akayi a gidan tazo ta durkusa ta ce yaya Auwal mama tana magana, tace ku duka kuzo tana kiranku ki gaba daya suka dunguma zuwa falo. A hankali malam yayi musu bayanin abinda aka shawarta murna da doki, Auwal ya bayyana a fili Humaira kuwa kanta a sunkuye wata kunya ta bala'in kamata to amma bata ji komai bą, da wanda ta ke ji da shi din ma take kuma tunanin zai kawo musu cikar to ya janye da 50 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 kanshi Khadija ta shigo tana yauki, wanda nan take Fahad ya gane, ba yanga bace abin is nutural tunda ta shiga ya bita da kallo wanda abba yana lura da-shi hakIka zuciyarsa ba karamin haske ta karayiba dan hakIka in har abinda yake zato ya tabbata to kuwa babu wanda yafishi farin ciki. A hankali ta karaso dab da Fahad ta zauna ba tare da ta kawo komai a rantaba anjima anayin bayanai daga Karshe abba yace in Allahya yarda a jibi za'a maida auran a kuma maida ita da daddáre cikin zumudl Khadija tace yauwa Allah na gode maka haba har mutum yaji dadin zuwa gidan dan uwansa hankalinshi kwance Shafa'atu tayi dariya tace, ke kuma haka zaki kare da zuwa gidan yayanki hankali ki kwance bakya fatan ki tafi naki dakin?. A nan ne cikin zumudI fahad ya ce "a to kema dai kya fada kallan da Abba ya wurgo masa shi ya tabbatar masa da tabbas ya gane inda ya dosa nan take kunya ta kamashi amma maganar hajiyar ce ta dan bashi damar sararawa a inda tace, "to ke zaman zakiyi? Kai 'ya'yan yanzu sai a barsu gaba daya suka sa dariya. Auwal yace to kuzo muje gidan nawa in shiryo ko. in Allah ya so daga can mu wuce cikin gari kowa yayi wanka ni kadai ne banyi ba Khadija tace yaya ni dai Allah ba zani ba kuje ku dawo mu muna nan ni da yaya Humaira tunda nasan ba zata ba. yaya Shafa'atu sai kun dawo ko? Tun da ta fara magana Fahad ita yake kallo saboda yadda take da zakin murya a hankali take magana amma sai ka jita kau a kunneka kamar kana kusa da lasifika ga shage zaki kamar kukan gyare. Abba yace ato ku tashi kuje kwa yanke shawara a can suna zuwa falon Fahad yace yaya Auwal ai ina ganin nima babu inda zani tunda idan garin sun ce ba inda zasu 51 LUBABАН karka samu damuwa in zamu rakiyar yaya Humaira maga gidan gaba daya suka sa dariya yaya Auwal yace shegen sama, tsiyar ka ta nan, ta ina muka sami mukami kuma? yayi da dariya yace haba mutumina da kana daya daga cikin mutane masu gane magana to amma yanzu kuma ya naga kana nema ka zama yane (yayin da ya kanne masa ido ya nuna Khadija da idonshi? Auwal yayi dariyya yace naji wannan girman kam ya hau kan mu amma а matsayina na yaya ina umartarka da kazo mu tafi kema Shafa'atu sai ki zauna ko? Ina mun dawo daga unguwar ma biya kyaga gidan nawa, babu yadda zatayi a dole ta hakura. A hanyane yaya Auwal yace gaskiya handsome naji dadin hakan Allah yasa a dace saboda haka dubara ta ragewa mai shga rijiya sai ka hanzarta kafa gwamnatinka da wuri. Allah ya baka sa'a sun isa gidan suka taradda ko ina kacakaca Sumayya tana daga daki tana ta kwarara baccinta sam tamkar babu abinda ke damunta kai baka ce wace ake neman mijinta bane Auwal cikiun jin kunya yace kagani ko? Wallahi haka nake fama da ita kllum na shiga gidan nan tun daga soro na ke boll da kwani ka, to har gara in ina nan ina tsawatar mata bai tasheta ba sai da ya shiga dakin shi Fahad ya zauna a falo shi kuma ya shiga wanka ya shirya tukunna daga karshe ya shiga ya tashita. A fusce ta tashi ba tare da tasan waya tasheta ba hada ido da Auwal shi ya haifar mata da saurin warewa gami da dariya sannan cikin doki tace "la Auwal yaushe ka dawo? Haba Auwalu shine ka tafi duk ka barmu a ciki fargaba shin ina ka je dan Allah? sannu da zuwa wai gashi banyi abinci ba, kasancewar ni kadaice bari in dora maka ta nufi firigin tana budewa wani addababben warin nama ya doko kafofin hacinshi ta ce nina manta ashefa ban sa ruwan ba 52 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 yau duk abin nan shidai idansa na kanta shima fahad kallanta kawai yakeyi koma gana batayi masa ba ko ba taganshi ba, ko kuma ta ganshi doki ganin Auwalunta ta ya makantar da ita. A'a kuma kiyi zaman ki karma ki wahalar da kanki dan ni a koshe nake ki kasan ko tun yaushe na dawo? tun jiya yanake garin nan ina gidane kuma zuwa nayi na nemo matata saboda zama ya ishe ni haka nan take ta kule gaba daya dokinda takeyi ya koma, tama rasa me zata ce dashi dan bakin ciki yace saboda haka ni zan fita sai an jima zan dawo wannan bakon da kika gani a hannunsa Humaira ta sauka kuma da macan abokina ne. A hankali ta tafi kan kujeta ta zuna saka makon wannan jiri-jiri da taji yana kokarin daukarta tama kasa magana gaba daya ta ringa binsu da kallo har suka fice bata iya cewa dasu komai ba A a suka komane suka samesu su nata hira suna dari ya D sallamar da sukayi ne yasa Khadija ta sowa da sauri ta ce yauwa yaya Auwal wai dan Allah ina kula samari? Shaface nace da ita ni babu ruwana da saurayi takI yadda dan Allah yaya huamira ba tun lokacin da yaya Auwal ya sake ki ba nake cewa ni kuwa babu ni babi aure, saboda maza basu da amana. Daga nan yaya Auwal yayi dariya yace to wai duk ma ya kawo wannan maganar a'a Shafa'atu ce dan na bata hotuna na ta gani shine tace sai na nuna mata na wanda zan aura ni kuwa nace da ita bani da saurayi taki yadda ni duk samarin ma na da duk min yi bata. Daga nan ne su shafa su kasa dariya, ita da Humaira tace to Khadija Allah ya kama ki kikace da ba ki ta bayin 53 LUBABАН saurayi ba to tunda bana san su ai daidai yakc, da ban taba yi ba Allah na gaya miki ni babu ruwana da namiji Fahad yai dariya yace lallai kin taya Humaira, amma ko ita da hakan ta faru a kanta ai bata ce ta dai na aurcba tunda ta yadda da kAddara ko yaya Humaira, to tunda kinkI kula kowa saboda tsoron saki, ga Fahad dan mutan zamfara shi baya sakin matar da yake so shi yayi miki Allah ki tambayi yaya Humaira Duk kunya ta kama Khadija ta rufe idan ta Auwal yayi dariya gami da tsaki yace Khadija na fuskanci har yau kanki rawa yake, jin kanki kike kamar yarinya ya kalli Humaira yace ji mana ki sameni a mota. yana fita tabi bayan sa Fahad va fan zame daga kan kujerar ya mikar da bayan sa sosai sannan yace shafa je kice da su malam mun dawo sahafa wayayyiyace ta gane manufar yayanta, in bada haka ina ruwan malam da dawowar sa dan haka sai tayi dariya tace yaya ai duk sun fice sai mama kwai, a dakin girki bari in je in taya ta aiki " da kin kyauta. Da ta fitane Fahad ya kalli Khadija yacc kunya ta ake jine, shi tayin yayi miki? Dan Fahad ya ban bamta da suaran maza koya kika gani ta sake rufe fuskarta, yace ya dai kaddai ace ina ganinki yace, haba ya ina ganinki yes ashe ke no ce gaki wayayyayiya, amma kina wani abu na 'yan kauye ki yadda ki aure ni Khadija, in har kika soni kamar yadda nake sonki babu magnar sa ki a tsakinanin mu auren so igiyar karfe muta ka raba takalmin kaza kina sona? c ko a'a? ki bani amsa in ba haka ba in zo in dago ki da kaina in kunya kikeji. Da ta lura da cewa da gaske yake sai ya dagotan sai ta bude yar muryar ta tace shike nan yaya zamafarama, ai gidace "yauwa Khadija ni nasan ba auren bane bakyaso mama baki hadu da wanda ya kwanta miki a rai bane sun jima suna hira kuma hakika sun matukar fahimei junansu nan take. bai jata da nis aba ya la barta mata labarin 54 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 yau duk abin nan shidai idansa na kanta shima fahad kallanta kawai yakeyi koma gana batayi masa ba ko ba taganshi ba, ko kuma ta ganshi doki ganin Auwalunta ta ya makantar da ita. A'a kuma kiyi zaman ki karma ki wahalar da kanki dan ni a koshe nake ki kasan ko tun yaushe na dawo? tun jiya yanake garin nan ina gidane kuma zuwa nayi na nemo matata saboda zama ya ishe ni haka nan take ta kule gaba daya dokinda takeyi ya koma, tama rasa me zata ce dashi dan bakin ciki yace saboda haka ni zan fita sai an jima zan dawo wannan bakon da kika gani a hannunsa Humaira ta sauka kuma da macan abokina ne. A hankali ta tafi kan kujeta ta zuna saka makon wannan jiri-jiri da taji yana kokarin daukarta tama kasa magana gaba daya ta ringa binsu da kallo har suka fice bata iya cewa dasu komai ba A a suka komane suka samesu su nata hira suna dari ya D sallamar da sukayi ne yasa Khadija ta sowa da sauri ta ce yauwa yaya Auwal wai dan Allah ina kula samari? Shaface nace da ita ni babu ruwana da saurayi takI yadda dan Allah yaya huamira ba tun lokacin da yaya Auwal ya sake ki ba nake cewa ni kuwa babu ni babi aure, saboda maza basu da amana. Daga nan yaya Auwal yayi dariya yace to wai duk ma ya kawo wannan maganar a'a Shafa'atu ce dan na bata hotuna na ta gani shine tace sai na nuna mata na wanda zan aura ni kuwa nace da ita bani da saurayi taki yadda ni duk samarin ma na da duk min yi bata. Daga nan ne su shafa su kasa dariya, ita da Humaira tace to Khadija Allah ya kama ki kikace da ba ki ta bayin 53 LUBABАН saurayi ba to tunda bana san su ai daidai yake, da ban taba yi ba Allah na gaya miki ni babu ruwana da namiji Fahad yai dariya yace lallai kin taya Humaira, amma ko ita da hakan ta faru a kanta ai bata ce ta dai na aureba tunda ta yadda da KAddara ko yaya Humaira, to tunda kinkI kula kowa saboda tsoron saki, ga Fahad dan mutan zamfara shi baya sakin matar da yake so shi yayi miki Allah ki tambayi yaya Humaira Duk kunya ta kama Khadija ta rufe idan ta Auwal yayi dariya gami da tsaki yace Khadija na fuskanci har yau kanki rawa yakc, jin kanki kike kamar yarinya ya kalli Humaira yace ji mana ki sameni a mota. yana fita tabi bayan sa Fahad va fan zame daga kan kujerar ya mikar da bayan sa sosai sannan yace shafa je kice da su malam mun dawo sahafa wayayyiyace ta gane manufar yayanta, in bada haka ina ruwan malam da dawowar sa dan haka sai tayi dariya tace yaya ai duk sun fice sai mama kwai, a dakin girki bari in je in taya ta aiki " da kin kyauta. Da ta fitanc Fahad ya kalli Khadija yace kunya ta ake jine, shi tayin yayi miki? Dan Fahad ya ban bamta da suaran maza koya kika gani ta sake rufe fuskarta, yace ya dai kaddai ace ina ganinki yace, haba ya ina ganinki yes ashe ke no се gaki wayayyayiya, amma kina wani abu na 'yan kauye ki yadda ki aure ni Khadija, in har kika soni kamar yadda nake sonki babu magnar sa ki a tsakinanin mu auren so igiyar karfe muta ka raba takalmin kaza kina sona? e ko a'a? ki bani amsa in ba haka ba in zo in fago ki da kaina in kunya kikeji. Da ta lura da cewa da gaske yake sai ya dagotan sai ta bude yar muryar ta tace shike nan yaya zamafarama, ai gidace" "yauwa Khadija ni nasan ba auren bane bakyaso mama baki hadu da wanda ya kwanta miki a rai bane sun jima suna hira kuma hakika sun matukar fahimci junansu nan take. bai jata da nis aba ya la barta mata labarin 54 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 rabuwarsa da Khadija wanda shi bai sani ba tuni taji labarin a gurin su Shafa'atu da Humaira, dama tun jiya Humaira take addu'ar Allah yasa su so junansu. Da ma ita Khadija tun zuwansu ta yaba dashi to amma tana sharewane dan katta bada kanta a gunshi suna cikin hirarsu ne Maryam ta shigo da gudu tace yaya Khadija wai ku fito ku tafi ku kadai a ke jira yaya shafa'atu ma tana mota. A ranar nan har bayan karfe tara dare suka kai, suna zaga dangi, wani gidan ace yanzu su abbanki suka tafi wani kuwa sun rigasu zuwa, duk inda akaje sai murna da barka da arzikin dawowar Humaira ana ta sakawa Auwal da alkhari da yaje ya taho da ita. a Duk inda su abba sukaje kuwa sai su fadi mai da aure jibi tarewa da daddare kowa yaji sai yayi murna mai da auren, ba yan sun dawo gida suka tarad da abincin su shirye dama tuni su Abba sun ri gasu dawowa suka zauna kowa ya lodawa tunbinsa iya abinda zai iya dauka suka yi sallar isha'I da yake ita kadai ce ta rage musu bayan sun idar suka zauna suna ta hira abinsu sai misalin sha biyun dare ne abba ya leki yace wai ke ba zaki kwanta bane? Kai Auwaliu nazaka tashi ka tafi gida ba sai dare yayi sosai, yanzu fa sha biyu tayi. Dama jiya mamanka tace anan ka kwana, kai sai kace wani yaro karami alhalin kasan abinda ya dace in har hankalin ma tarka ya tashi fa? Cikin daki da zumudi yace Abba wallahi Fahad ne yake san Khadija, Allah kuma ya hada jinim su yace kai amma naji dadl Allah yasa haka shine mafi alkhari amin. ka tashi ka tafi haka nan gobe ka dawo kuma ya kamata ku kwanta haka sam Auwal bashi da niyyar tafiya to amma yanzu tunda Abba yace ya tafi, akandole zai tafi dan ya na jin nauyinsa nan yayi musu sallama ya bukaci Fahad ya zo yaje can ya kwana Fahad yayi dariya yace Allah ya tsareni da kwna gidan yaran surukai gaba daya sukasa dariya Humaira ta murmusa tace yaya Auwal ke nan ko ni 55 LUBABАН nazo in taya kane? da kuwa kin kyauta in kuma naki bankyauta ba?" "a. kan ya karasa abinda yake niyyar fada yaji murya Abba yana ce dashi kai fa nake jira rufe gida za'ayi ya fita da sauri yana fadin gani nan Abba sai da ya biya ya yiwa su malam sallama ya je yayiwa su mama sallama, sannan ya tafi akan dole badan ya so ba. Daga tafine Fahad shima ya mike ba dan ya gajiba ko dan yana jin bacci ba a'a dan kada yai abin kunya a gidan surukai ya kalli Khadija ya ce ba rakiya?"tace, haba yaya Fahad nan da dakina ka sai an raka ka? Murmushi yayi yace kinsan ni bako ne har yau ban gane masaukun ba ni da za muje ki kwana acan mi kwan muna hira ai da na so kinga ko tashi nayi gobe kyamin jagora duk inda zani tayi dariya tace ko?" sai ka bariu sai ai tar makantar ta kamata murmushi yayi yace hanka kina ganin idona a bude ne? ai ni ban sani ba kasanbcewar tuni sonki ya makantar da zuciyata nayi zatan idanuwan ma sun rufe. Daga kanda zaiyi dan ya karasa yiwa Khadija magana sai suka hada ido da Humaira wani irin kallo mai kunshe da harara ta sakar masa wanda babu wanda yasan dalilin haka sai ita nana take ya sunkuyar da kansa. cikin tafiyuar sassarfa ya juya ya ce shi ke nan ni zan tafi sai da safenku ko?. Da gari ya waye bayan-sun kammala cin abinci kowa yayi wankansa ya shirya ana zaune a falon ta hira da tattauna al'amarunran ko mawar Humaira dakinta sai ga Auwalu ya shiga duk da cewar yayi wanka ya shirya kuma ya shiga ta alfarma amma haka bai boye tsananin 6acin ran dake fuskarsa ba wand duk cikin su babu wanda bai fuskancihalin da yake ciki ba abba ne ya fara tamabayarsa da cewa malam Auwalu ya dai na ganka haka lafiya?" "wallahi abba tun jiya banyi bacci ba 56 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 Sumayya ta hani sakar da bala'inta a yanzu haka ta tafi gida wai ita ba zata zauna da Humaira ba. Dan kari cewar hajiyar su Fahad, ana wata ga wata ba inji mama taci gaba da cewa yanzun nan fa kai muke jira kazo ku tafi kaduna ku dauko yaran nan (wato ya'yan gurin Auwalu, kasancewar tuni wata 'yar kanwar mama tazo ta tafi da su, kasancewar bata taba haihuwa ba) to amma yanzu an fasa bayan kun koma da matar ka kawai ku dauko su kai ni wannan rigingimu sun isheni wallahi malam yayi dan gyaran murya gami da murmushi yace ai maman yara in kika duba duk wannan abin isharace duk abubuwan in kuka bisu da sannu a hankali zaku gano irin kaddarar da sandin faruwar abubuwa da dama. Da farko, in kuka duba bun auren ki da abban yara zakiga akwai ishara da kaddara da sandi duk a cikinsa ki duba ki gani da farko ba san abban kikeyi ba amma aka daura miki shi a matsayin auren dole. Amma zamanki dashi ke kanki kinga ishara iri ri tunda Allah ya nuna miki shi cikakken mutum ne mai sonki da zciya daya. Wanda a lokcin saboda ya shiga wahalhalu, a hannun Alhaji baban Sumayya, saboda shi talakane amma duk kudin da aka bshi da wahalar da yasha gamai da barazabnar daukan ran da'a kayi yi masa amma hakan baisa ya hakura da ke ba. Don haka kinga irin isharar da kika gusha daga baya kuma kinga akwai kaddara haihuwar yarinyar nan sannan kaddarar rabuwar kuece ta kawo sanadin auren Humaira da Auwal, Allah ya kawo ishara anan hakika da ita mama taso abban, da zai yi wuya auren su ya rabu amma da yake Allah shine Allah sai ya sa masa son ita kuma ya sa mata ki yayya domin su rabu ta kama ta auri uban yaran nan har ta hayayyafa ta kuma aurawa 'yarta dansa saboda ya kasance shine sandin kubutar da kai đaga kaulin su Alhaji. Daga nan ku duba kuga shi kansa auren Auwal da Sumayya kaddarace kuma sandin ne Allah ya kaddara ba 57 LUBABАН abinda zai iya raba soyayyar Auwalu da ta Humaira har sai ya sako da kaulin auren nan, wanda shi kansa auren banyi shi nc bisa sandin kubutar mahaifin ita humairar ba tare d kowa ya sani ba a inda kaddarar saki ta shiga tsakaninsa da Humaira sai aka kuma nuna muku wata isahara in da Allah ya sakc nunawa isharar kuwa itace gata yanzu mun gani wato auren Khadija da Fahad. Dama tun farko Allah yayi iyace matarshi kuma sanadin rabuwar auren Humaira ce zai haifar da hakan dan da bata zoba da haka bata faru ba, duk da cewar akwai hanyoyi da dama da Allah zai iya hadasu, to amma Allah ya zaбі wannan hanya nc domin ya nuna wata isahra da zata sa kowa ya daina jin haushin kowa. Don haka komai kaga ya faru ga bawa kaddarace, da mai kyau da marar kyau musamman a bangaren auratayya duk kaddarar da ta wanzu, zakiga akwai wata isahara zata faru duk inda kaddara ta ke ishara na manne da ita sanan ta na tare da sanadi walau agaban ta ko bayanta. Don haka yana da kyau ko mai ya faru ga bawa a zuna ayi tsam da rai zakuga akwai abinda Allah yake nufi, dan haka mu rage mummunan zato a zukatan mu domin alkhairi ta wanzu a a gare mu. Dan haka mu kiyaye ko don gaba, dan da ya wa mutane basa yadda da hakan mausamman mata ta taßangaren aure da yawa mata sun kasa yadda da kaddarar aure saboda tsabar san kansu da sukeyi alhali kuna sane da cewa Allahma da ayce ayi aure sai da yace ku auro bibbiyu, uku,uku, hudu sannan yace in ba zakuyi adalciba ku auro daya kuma sauda yawa su mata su suke jawowa kanmu shi auren kansa ya kasau kashi biyu wani dole ne take sashi yi wani kuma, aure ne yake zomasa ba tare da san ranshi ba sai dai Allah ya nuna masa wata isahara ta iya yiyuwa mace ta dade tana yi maka alkhari baka gani sai Allah ya hada kada matar da zata wahalar da kai domin ka gane kimar matar ka ka kuma 58 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 darrajarta to kunga irin wanna auren ma ai bai dace mace ta daga hankalimta ba. Danni a tunana in har kaga mace na hauka in za'ayo mata kishi t o bata yadda da kanta ba ko da yake wani lokaсі mu mazan mu muke jawowa, saboda in muka tashi yin auren sai idan mu ya rufe mu shiga aiwatar da wasu abubuwa na babu gaira babu dalili wato kai zaka kara aure alhalin ana gane adalcin mumuni tunda ga neman aurensa matarsa in har ganin wani banbanci to irin haka kuwa in taci gaba da kwantar da hankalinta zata tsinci sakamako mai kyau kuma dara jar ta ta na nan. Dan haka dan Allah Humaira a kara sa hakuri a zuciya hakuri shine ginshikin zaman gidan miji dama duniyar baki daya. Komai ya faru ga bawa mukaddari ne ya kalli Shafa'atu yace, harku da kuke shirin yin aure kiyi aure da zicuyar manya ba da rawar kai ba, ke kuma in kin koma ki zauna da kishiyarki lafiya mui cusa kishin son ma'aiki da addininmu sabanin kishi dake Addabarku ku mata a yanzu. Dan kuwa sai kaga mace sam bata da kishin kanta, ta maida kanta ballagaza, kowama kawarta ce kowa abokin tane, ba mutunta aure ba daraja miji dan kamin kanki ma dara ja mijinki ne, baki damu da bukatar sa ko damuwarsa ba bakisan halin da ya shigaba ba kuma ku damu da 'yayan sa ba sam ba kishi n kai balle na addini sai ya tashi aure

Chapter 5 of 6