Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 6
ina sonki so na gaskiya ba kuwa zan iya rabiuwa da ke ba. dan ki koma ga wani. shi ramace yai kawai babu mama ma matarsace ta ke bata masa rai dan da ya sami to gari da tuni ya manta dake, ke kanki ki kalle ni a lokain da ina tare da Khadija ba duk na rame ba aboda fargabar tunnarta ba? to yanzufa kiduba kiga irin kibar da nayi saboda ına tare da masoyiyata ke kina tunanin rana tsaka zan iya hakuri dake. Danine na rabu da ke ina ganin mutuwa ma zanyi ba rama ba, ko kuwa in koma dan tsince tsincen bola, na ababbta daga ke harshi baku gama fuskantar meye so ba, dan haka banga abinda za rabani da ke ba sai dainana auran maza biyu to in kuwa ba haka ba kima gaya masa tun wuri ya hakura, dan rabuwa ta dake abin ba zaiyi kyau ba. Duk maganganun da yake yi babu ala min annuri a fuskarsa ya daure fuskar nan tamau shi a dole da gaske yake ita kuwa in badda faduwar gaba babu-abinda takeyi, hakIka ta tabbatar wa kanta akwai sauran magana a gaba to amman anya kuwa zata iya zama da kishiya can wata zuciyar tacc ató ki dai tuna da 'yaʻyanki da tarbiyyarsu, ki kuma tuna da illar raba 'ya 'ya in badda dole uwarmu daya ubanmu daya ai yafi uwarınu daya uba kowa da nashi, ta saki 'yar karamar ajiyar zuciyar a dai dai lokacin da ya tsayar da motarsa a wani dan lungun dake dab da layin gidan nasu Da ganan ta kara nunfasawa ta dago kanta fuskarta da alamun tambayar dalilin da yasa ya tsayar da motar tashi a nan, ya dubeta ido cikin ido ya ce wallahi humaira bazan daga ba da ga nan har sai kin tabbatarmin cewa, wa 13 LUBABАН zaki aura ni ko tsohon mijinki kai ni sai kinyimin alkawarin zaki aureni ma tukun na in matsa daga nan. Humaira wallahi ba kiji yadda wutar kaunarki ta ke dada ruruwa a dan wannan lokacinba, ta daga ido ta kalleshi haklka babu alamun karya ko yaudara a kwayar idonshi. tabbas sonta yakeyi to meye abinyi dole ya rude, don kuwa za a iya kwatantashi da wanda yaga samu ya kuma ga rashi. Da ganan ta nisa a hankali tace dashi, yaya fahad, kariga kasan ni kaina ina sanka, so wanda babu algus a cikinshi to amma yaya bazan iya yi maka alkawari ba, danshi alkawari a harkar aure gangancine, dan kuwa nagani saboda sai kaga kai kana taka Allah yana tashi. Kayi hakuri yaya mu karasa gida in sha Allah ni matar kace, kada kasa zargi a al'amuran ka. HakIka kaunarka ta zama jinin jikina, yaya fahad kar kaji komai, ina sanka, san kuwa ba zai taba gushewa daga gareni ba, ya juyo a hankali ya dafa hannunta cikin sauri ya cire hannunsa, ya na ambaton innalillahi wa inna ilaihiraji'un, hakan dayi. abin tsoro ya bata saboda tunda suke dashi bai taba kai harınunsa kanta ba, tabbas tasan ba halinsa bane yau ma tsananin ruda nine ya haifar masa da hakan, ya kifa kansa akan sitiyarin motar gabanshi ya ringa faduwa cikin karkarwar baki yace, dan Allah Humaira kada ki zargeni da laifin da ba nawa ba ni ba ma abocin taба 'уа macen da ba maharrainata bace. Dan haka ki dauki hakan a kuskure bari mu karasa gidan. Da shigar su kewayen hajiyar, sai suka tarad Fahad da malama a ciki, ga Hajiya da Shafa'atu a gefe, tabbas irin kallan da saka watso musu tabbas babu tantama Shafa'atu ta labarta musu komai. Hakan bai kara tabbata a ransa ba har sai da yaji malam na tambayarsa cewa ina 14 WANDA YACE NAMIJI UBA.NE bakon? Turus sukayi dan kuwa ko karasa shiga ciki ba suyi ba, balle ta kaisu ga gaisawa ga malam din amma ya tambayesu labarin bakon nan take suka durkushe a gurin suna gaida malam din, gama amsawarsa ke da wuya yakara tambayar inda suka bar bakon. A nutse Fahad ya sanar shi cewa yana gidanshi. "Dan me ka baroshi a can mu dama da muke shirye shiryen maida ita tunda Allah ya kawo na gidan ba shi kenan ba sai kawai a hadasu su koma Hajiya tace, a'a malam bakayi haka ba kamata yai ace an rakata daga nan koni da yaran ne sai mu bisu domin mutabbatar da gaskiyar lamari, sannan muma muga gidan kaga sai zumunci ya kullu a tsakani Allah ya hadamu ke nan, kuma yarinya ta hada mu," "to ba jinayi kunce yaran nan yau zai tafi Abuja ba, E amma ai ba wani dadewa zaiyi ba." "Ni wallahi Hajiya sai in fasa ma tafiyar, in Allah yaso ko korata ce ayi, kada in tafi in bar su, yazo ya rudeta ta koma hannunsa ni kuma gaskiya Hajiya ina sonta sosai." "ya Rasulillahi ashe daman kai baka da kunya amma ban sani ba? A gaban nawa kake furta wannan maganar?. Lallai 'ya'yan yanzu baku da kunya wato kalle kallen banzan ne, na wasan indiya ko turawa shine yake bude muku ido, har kuna ikirarin kanku ya waye ina wayewar take, to kaga tashi kaba mutane guri duk abinda muka shirya ma nemeka kuma da kake wa kanka fatan a koreka kada Allah yasa katafi din in an xoreka ai naga da uwar da zaka zauna da matar." Ya sunkuyar da kai kasa bashi da alamar tashi ta daka masa tsawa tace wai ba magana nake maka ba?, amma ka tsaya kana kallona Daga nan ya mike a hankali ya kalli Humaira ya sadda kansa kasa, ya mike tamkar wanda kwai ya fashewa 15 LUBABАН a ciki, ko kuwa kamar wanda аkа umata da tafiya a tsakiyar tasąssun kwalabe har yakai dab da waje malam ya kirashi yace dashi, zo ka zauna abinda nake so dakai shine kaje ka shirya kayan tafiyarka, in sha allahu daga yarinyar har bakon, ba zan barsu su tafi ba. zan kyalesu harka dawo shirya yin maganar a kuma shirya maganar ta fiya kanon ina fatan ka fahimta. Yace, "to" yayin da ya kara kallan Humaira ido cikin ido ta dan kawar da kanta gefe guda bisa alamun kallan da yake mata babu tantama yana matukar son ganinta to amma bazata iya binshi ba. "da yaushe zaka dawo ne?" Hajiya ta tambayarshi yace "in sha Allahu a gobe ko jibi zan dawo, da ikon bi'iznillah." Tace" Allah ya kaimu, Allah kuma ya dawo da kai lafiya, ga yadda ta lura da iri kallan da yake wa Humaira tabbas tasan yana san ganinta ne ya yinda ta kuma kanta yake a kasa Hajiya ta dubi Humaira tace, humaita jeki can dakin wajen soro ki dauko min wani kwano yana nan dazu da yara suka kaimin zuciyarta daya ta tashi ta nufi soron amma shi malam da Fahad sun gane daf da daki Fahad ya tsaya yana jiran karasowarta. Tana isowa yace, zo mu karasa daga waje babu wani kwano da zaki mika mata ni ta turowa ke wallahi dadina da manya saurin fahimta suna karasawa ya ce toni zani in shirya a nan zan bar Auwal din inna dawo duk an gama komai dan Allah ki rike amana kada yazo ya cika ki da dadin zance. Ya kura mata ido na dan lokaci sanna ya lumshe ido yace Humaira kirikI Fahad a mijinki na biyu ko kya fuskanci sauyin rayuwa. Ni zan tafi kada in makarа sai gobe ko jibin nan dai sukayi sallama ya tafi. Data koma cikin gidan bata komo gunda su Hajıya suke ba ta wuce dakinsu Shafa'atu ma taje ta sa meta suka 16 A WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 Zauna suna ta maida magana shafa tana cewa Humaira gaskiya nidai a rike amanar yaya na dan wallahi ya mutu a kank,i sallah kuwa sai hadata sukayi a wannan lokacin wat azahar da la'asar. Dare nayi sallar insha'I gami da addu'ar kawai Humaira tayi tabi lafiyar katifa acewarta bacci zatayi ama ina in badda tunane-tunane daya sha mata gaba babu abinda takeyi. Da asuba ta tashi tayi salla gami da nafilfilun amma har gari ya waye tangaran bata kara runtsawaba in badda tunane tunane babi/abinda takeyi, ita kanta ta kasa gane a tabbabcin me take abin haushi Fahad ya bar Auwal a gidanshi balle ta kara ganin shi domin hakIka yanzu kuma hankalinta yayi gida kuma tabbas tana bukatar labarinsu in badda kartayi rashin kunya hakika da ta tanbaya ta nufi can kafin yaya Fahad din ya dawo. Tayi tunanin rubuta masa wasika a baye ba tare da an sanar da shi ba, tunda duk gidan sunasan ta auri yayan nasu nan dai ta kasance cikin tunane tunane amma babu yadda za'ayi ka shiga daki ba kace bacci ta keyi ba. Da Shafa'atu taga har wajan karfe goma amma ba ta fito ba sai ta nufi dakin tana tashinta tace, haba Humaira ai ya kamara ace kin tashi kinyi wanka haka, ko kyaji dadin jikinki, ga abinci can ma yana jiranki, dan kuwa ina jin ko yau ko gonbe zaku tafi kanon, na dai ji su Hajiya sunata maganar su da mutan gidan kuma a jiya da daddaren ashe malam yaje ya sami Auwalu sun sha hira, shine malam yake cewa da Auwalun dama ke kanki tausayinku yakeji. Dama wallahi Humaira na gaya miki yayannan naki yana sonki bawai dan yayi aureba shikenan. Abinda da yawa mutanan mu suke dauka kenan sai su manta da cewa 17 LUBABАН aure kaddarane in Allah yayi za'ayi dole sai ka kara koda kuwa kuna hadiye junanku kudawo da kanku saboda so. Amma duk irin son da kukewa junanku da zarar ance namiji zai kara aure, shikenan ku baya sonkune. Ansan dole da kishi kina da abinki ke kadai ke kike momarsa son ranki yau kuma ace an kawo wata, komai sai dai kubiyu. To amma inkajure na dan lokacine kuma wallahi duk matar da aka wulakanta saboda wata to halintane ya jawomata. Yanzu Humaira kamar ke, kinga zamuiya cewa halinkine yajawo miki. Tunda mijinki yana sonki badan yana kinkiba ya aurowata. Amma kika bi kika dagula komai. harma kina da bakin kiran namiji da cewa DUK WANDA YACE NAMIJI UBANE YA MUTU MARAYA. Dan Allah ke da kika massa hakan me zai kirawoki? Da ace muma mata za'a radamana sunayen hakIka da sai ince muma yadace damu saboda sha'aninmu yana da wahala. Kuma duk namijin da ya aje mace fiye da ukuma agida ko biyu to kuwa a jinjinamasa. Wallahi in zaka shekara kana bautawa mace, dare daya ka 6atamata to kuwa zata manta da alherin baya, tamace baka taba yimata komaiba. Wallahi da zakiji irin maganganun da Khadija take fada akan yayanmu zakisha mamaki. Kai har fada take wai ita gara ta bar gidanshi dama wai bai cika namijiba. To dan Allah mace kinafaműga da kazanta tayaya za'ayi namiji ya ganki ya kyasa har yaji dadin kusantarki. Dan Allah kibar maganar nan, tun ba yau ba naке jinta ni kinsanıma abinda yake damuna' "a'a sai kin fada walllahi tunanin yadda zanyi da mutanan nan biyu nakeyi wato yaya Fahad da yaya Auwal. Shafa'atu tayi dariya tace, kaga 'yar gata mai yaya da yaya ato ai hausaawa na 18 A WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 cewa so, sone, amma son kai yafi to nidai a nawa shawara gaskiya ki auri yaya Fahad. shifa ba shi da mata yaya Auwal aishi yana da dankwalar matarshi a gida. Kuma ki tuna saboda ita ki ka rabu da mijinki na kuma tabbata labari ya isheta to inakuma da kin koma, kinga itace uwar gidafa ba keba. Duk kuwa inda zaman aure yake ai da in zama amarya gara inzama uwar gida." Dama nasan yayanki zaki tayani za6a, to ammnashi zaman gidan miji ina ruwansa da amrya ko uwar gida kowa ya auri namiji ai sabo ya aura, ke dai ki tayani addu'ar Allah ya zabamin miji na gari, "yaya na ke nan dan wallahi nagarine sosai,. Duk dare malam yana zuwa gurin Auwal da kanshi, kasancewar Auwal ya fahimci akwai soyayya stakanin Fahad da Humaira, kuma ya tabbata iyaye sun sani, don haka bai taba nunąwa cewa yana son ganin humairaba kuma har kofar gidan nasu ya ke zuwa wani lokacin kasancewar ana kawo masa abinci akoda yaushe, sai yabi yaron da yake kawomasa har yaga gidan wasa-wasa a yau akalla kwananşa'uku amma Fahad bai dawoba. Da ya kwana shida shiru sai hankalinsa ya fara tashi ya shiga tunanin gida yana tunanin yadda zasu dauki al'amarin, ya sami malam har masallaci ya snar da shi, cewa shi in za'a yadda a bashi Humaira su koma Kano, in Allah ya so sai a hadasu da wani yaga no gidan nasu, a duk lokacin da Fahad din ya dawo sai su taho gaba daya saboda yana tunanin yanda zai sami gida, dan kuwa babu tan tama yasan cikin tashin hankali suke da farko malam yaki amincewa, da shi cewar su tafi da Humairar, sai ya ce in har yana ganin ya kagara ya tafi. To yaje suma suna nan tafe ina sha allahu amma yanzu baza su iya barinsu su tafi su kadai ba. A nan dai Auwal ya shiga magiya da 'yar 19 LUBABАН murya wanda daga karshe malam din ya amince da sharadin za'a hadasu da wasu matan su tafi suka kuma shirya cewa a washegaarin ranar zasu tafi wata a ranar Litini ke nan. Dan suna tsammanın tunda har karshen sati ya wuce to kuwa da kyarne in har zai dawo da aka sanar da Humaira a za hiri ba taji dadin hakan ba dan tana ganin tabbas in har ta amincewa yaya Auwal suka tafi ba, to kuwa batayiwa Fahad adalci ba, kuma tabbas hakan yana nufin ta gama wulakantashi ke nan to ama me ba zata iya yin musuba, sai dai ta najin su tafi tare in Allah yaso ita zata zauna har sai su Fahad din sunzo tukunna sa taho tare. Dan haka tun a daren suka fara kukan rabuwa suna masu harhada kayansu a wannan dare misalin karfe tara na dare wani yaro ya shigo gida har dakin su humaira kasan cewar yasan gidan da yake makotan su ne, yaje yace wai ana kisarn Humaira a kofar gida in ji wannan bakon." Da farko hankalinta yayi masifar tashi dan tunda Fahad ya dawo da ita gida basu kara hada ido da shi ba asalima ko sako baya shiga tsakaninsu ta yi mamakin wannan kira na tsakiyar dare to shin in taje ma me zatace dashi ta shi daya ta tsinci kanta a matsananciyar jin kunyar shi shi me zata ce da shi in sun gamu wacce hira zata amince su raja'a a kanta ba tare da sun jefa kansu a wani hali na nada banba, tana cikin tunanin sakon ya kara risakarta cewar ana magana a kofar gida, ta mike rai cikin kunci ta nufi kofar gidan duk jikinta a rufe tamkar waccе taci karo da saban saurayi ganin farko. Da zuwanta ta hangeshi can daga dan nesa kadan da kofar gidan. Takarasa a hankali tana zuwa ta durkusa har 20 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 cewa so, sone, amma son kai yafi to nidai a nawa shawara gaskiya ki auri yaya Fahad. shifa ba shi da mata yaya Auwal aishi yana da dankwalar matarshi a gida. Kuma ki tuna saboda ita ki ka rabu da mijinki na kuma tabbata labari ya isheta to inakuma da kin koma, kinga itace uwar gidafa ba keba. Duk kuwa inda zaman aure yake ai da in zama amarya gara inzama uwar gida." Dama nasan yayanki zaki tayani zaba, to amımashi zaman gidan miji ina ruwansa da amrya ko uwar gida kowa ya auri namiji ai sabo ya aura, ke dai ki tayani addu'ar Allah ya zaßamin miji na gari, "yaya na ke nan dan wallahi nagarine sosai,. Duk dare malam yana zuwa gurin Auwal da kanshi, kasancewar Auwal ya fahimci akwai soyayya stakanin Fahad da Humaira, kuma ya tabbata iyaye sun sani, don haka bai taba nunąwa cewa yana son ganin humairaba kuma har kofar gidan nasu ya ke zuwa wani lokacin kasancewar ana kawo masa abinci akoda yaushe, sai yabi yaron da yake kawomasa har yaga gidan wasa-wasa a yau akalla kwanansa'uku amma Fahad bai dawoba. Da ya kwana shida shiru sai hankalinsa ya fara tashi ya shiga tunanin gida yana tunanin yadda zasu dauki al'amarin, ya sami malam har masallaci ya snar da shi, cewa shi in za'a yadda a bashi Humaira su koma Kano, in Allah ya so sai a hadasu da wani yaga no gidan nasu, a duk lokacin da Fahad din ya dawo sai su taho gaba daya saboda yana tunanin yanda zai sami gida, dan kuwa babu tan tama yasan cikin tashin hankali suke da farko malam yaki amincewa, da shi cewar su tafi da Humairar, sai ya ce in har yana ganin ya kagara ya tafi. To yaje suma suna nan tafe ina sha allahu amma yanzu baza su iya barinsu su tafi su kadai ba. A nan dai Auwal ya shiga magiya da 'yar 19 LUBABАН murya wanda daga karshe malam din ya amince da sharadin za'a hadasu da wasu matan su tafi suka kuma shirya cewa a washegaarin ranar zasu tafi wata a ranar Litini ke nan. Dan suna tsammanın tunda har karshen sati ya wuce to kuwa da kyarne in har zai dawo da aka sanar da Humaira a za hiri ba taji dadin hakan ba dan tana ganin tabbas in har ta amincewa yaya Auwal suka tafi ba, to kuwa batayiwa Fahad adalci ba, kuma tabbas hakan yana nufin ta gama wulakantashi ke nan to ama me ba zata iya yin musuba, sai dai ta najin su tafi tare in Allah yaso ita zata zauna har sai su Fahad din sunzo tukunna sa taho tare. Dan haka tun a daren suka fara kukan rabuwa suna masu harhada kayansu .a wannan dare misalin karfe tara na dare wani yaro ya shigo gida har dakin su humaira kasan cewar yasan gidan da yake makotan su ne, yaje yace wai ana kisarn Humaira a kofar gida in ji wannan bakon." Da farko hankalinta yayi masifar tashi dan tunda Fahad ya dawo da ita gida basu kara hada ido da shi ba asalima ko sako baya shiga tsakaninsu ta yi mamakin wannan kira na tsakiyar dare to shin in taje ma me zatace dashi ta shi daya ta tsinci kanta a matsananciyar jin kunyar shi shi me zata ce da shi in sun gamu wacce hira zata amince su raja'a a kanta ba tare da sun jefa kansu a wani hali na nada banba, tana cikin tunanin sakon ya kara risakarta cewar ana magana a kofar gida, ta mike rai cikin kunci ta nufi kofar gidan duk jikinta a rufe tamkar wacсe taci karo da saban saurayi ganin farko. Da zuwanta ta hangeshi can daga dan nesa kadan da kofar gidan. Takarasa a hankali tana zuwa ta durkusa har 20 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 kasa tagai da shi. Humaira! Ya ambata cikin lallausar murya da sanyar da ita, hakika Auwal ya shiryawa daren yau kuma hakika bai manta da irin kiran da yake zauta humairaba, dan haka gaba daya ya nemi tafiya da tunaninta, ta dago kai a hankali ta kalleshi. Ido cikin ido wanda shi kuma ya shiga sarrafata da kwayar idonshi ta hanyar kashe mata su da kuma shigar dasu ciki ciki wanda nan take, kwado ya bukaci komawa gida dan asali wato tsundum ta koma ruwa da tsananin kaunar tsohon mijinta, sai dai me in ta tuno da matsanancin cin mutuncin da ta yi masa, sai taji tsananin kunyarsa ta kamata, tabbas ta amince da fadar bahaushe wato dana sani keyace wacce tun farko bata addu'ar neman tsari ga ita. Dan kuwa tun da take addu'a bata taba cewa Allah ya rabamu da aikin dana saniba. Dan kuwa ko aurensu ya dawo dai- dai tofa aduk sanda suke tare zata zamto mai tuna abinda ya shiga tsakaninsu a baya. Ta danyi murmushi ta kara sunkuyar da kanta kasa, yayi murmushi yace Humaira kenan wata saban gani menene na sunkuyar da kai haka sai kace wata bakuwa ko dayake ni na ware sakar, ni kuma zan dasa sabuwa, har in kawata sakar da adon zaren da yafi waccen sakar ta farko amma sai da hadin kan ulun, abin nufi in bai kulleba ko ya cukurkude. Dafarko Humaira na kirakine dan in baki hakuri dangane da wautar da nayi abaya. Humaira nasan lefinane, domin shi kishi yakan fitar damutum daga cikin hayyacinshi humairta ban yadda da haka ba sai a yanzu da ya faru dani wallahi Humaira yan kwanakin nan da nayi sam bana iya runtsawa saboda ina can kima nan sai in yi ta kawo zargį iri-iri ke ni tunanina da zai gi na har sai da ya karfafa min cewa anya kuwa handsome bai da 21 LUBABАН woba? Sai in riga ganin kamar ya dawo rufata kawai akayi kukaje kuka tare a wani gidan. Wallahi Humaira kishi bala'ine dan ina ganin da gida daya muke kwana da handsome ina ganin da tuni na tashi cikin dare na datse kanshi na huta. Dan ni a duk lokacin da na rufe idona kuwa babu abinda nake gani face ke da shi sosai nake ganinku a idan zuciyata, cewa ga kunan kir-kiri kuna meking love a junanku dariyar ku, kuwa da sauran nishin ku tsaba na ke jinsu radau akunnena. A gaskiya kishi bala'ine. Babu ainda yafi kishi zafi a rayuwa. Allah ma da kanshi ba yasan ksihi ya ki duba kiga duk saßon da kikayi in har kika tuba zai gafarta miki amma banda shirka wato hadashi da wani ko ince hada bautarshi da wani abu na daban a gaskiya gashi kumata. Matan ma na malam bahaushe. a Dan ba kowane yarene süke yin aure bibbiyu ba sai ku sai namiji ya hada mata hudu a gida daya alhalin ko musulince Allah yace "in har kana da hali to kayiwa ko wacce mace gidan ta da ban." KakIka hakan ma yafi zaman lafiya, saboda in ba ganin juna ba kukayi ba kukayi sai ma wata ta manta da rayuwar wata. Duk da cewa in har mace tana da tsananin kishi to fa ko an rabasu zargi shi zai haifar da rashi zaman lafiya. То amma fa hakuri shine ko mai a rayuwa tabbas mata kuna da hakuri sai muce a gaisheku dole ku kiramu da duk wanda yace namiji ubane ya mutu maraya. To amma da za'ayi mana adalci a fahimci wani abu da munso, wato dai shi aure kaddarace. Kuma a dinga cewa muma fa maazan ba mu kadai bane muke da laifi. Dama kowa ya sani karin aure a dayan biyu ya ke. Wato walau matarace take yi maka abinda ba kaso wato 22 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 yin kazanta, ko rashin iya abinci, ko rashin iya kwanciya, ko kuma ya zanmto matar fitsararriyace ta kuma rai naka dole ka auro wata ko ka sami rangwame a zaman ta kewar taki tunda abine da babu wanda yasan karshen zaman sa a rayuwa face abinda Allah ya shiryawa bawansa. Da aure kuma na KAddara. Duk da cewa ko wanne aure dama kAddarace wato zaka iya samun mace suna zaman lafiya da mijinta, babu wani makusa a tare da ita wato abin nufi a nan shine zakiga kiri-kiri ka ajje mace mai ladabi da biyyaya, ga kunya ga sanin ya kamata ga haihuwa ga iya girki ga iya kwanciyar, kai ga duk wani abu da kake muradin samu ga 'ya mace. Amma sai Allah ya jarabaka da karin aure, badan komaiba sai dan Allah ya gwada imaninku ku duka, daga kai har matar ta dauro ma wata daukaka ce Allah zai baka sai ya dora maka nauyi dan yaga zaka iya adalci a rayuwarka. Duk da cewar Allah yasan ko zaka iya ko bazaka iyaba to amma adalci na Allah sai ka ga yana jarabtarka ta hanyoyi da dama domin ya kara sai ta maka kwakwalwarka dan haka humira ki dauki auren nan a kaddara dan Allah karki guje nı wallahi Humaira ni mai kaunar ki ne, ke kanki ai kinsan aure kaddarane ko? Ga yadda ya kwantar da muryarsa ga gami da langabar da kaina sai hakan ya dan so ya bata tausayi da dariya baki daya. Dole duk girman namiji, ace da shi jinjiri a gaban matarshi. Musamman in ya hadu da matar da tayi sauka akan kissa har ta haddace ta dawo tana fassara, a fannoninta. Tabbas kwantan kwacin aure nane da yaya Auwal. A zaman mu babu wanda zai ga wata mace yace zai karo a rayuwarsa, in dai ba kaddarar ba, gaskiya nayi wauta matuka saboda da yaya Auwal yi auren niyya ne 23 LUBABАН kamata yayi ya tsaya ya zabo ya darje tunda dga matan nan kamar jamfa a jos. Da yake abin kaddarane sai gashi Allah ya hada shi da tsohuwa babu kyan babu kyaun halin ai ni wallahi ni Allah ya keso dan ya dubi zamana da Auwal babu cuta babu cutarwa, shi da sa baini hadashi da matar da zata je ra'ayinsaba ya bashi damar kara auren ya kuma barni a kujerar mikina babu abinda ya shafeni tabbas ko yanzu na amince so na shine a gaba da son matar shi tunda gashi suna taren, amma rashina shi ya fitar dashi daga hayyacinshi, a karo na biyu ke nan da ta karayin dana sanin shin meyasa ta yiwa Allah butulci tabbas ta yadda bawai kiyayya bace ta ke sa wa namiji ya karo aure son mijinta ya kara shiga ranta fiye da son kowa to mene abinyi shin ya zatayi da Fahad dan hakika bata da muradin komai tace ta komawa mijinta. Da yaji shirun yai yawa sai yayi gyaran murya ya ce," Humaira ya kikayi shiru ko bazaki komamin ba ne? dan Allah Humaira kiyi min rai wallahi ina sönki so'na hakIka ba wai na wasaba yayin idanuwansa suka cicciko da kwalla idanunta suka fara kai kawo da hawaye. ya shiga magana cikin karkarwar murya tana mai bashi hakuri shi ma ganin laifinsa ne yakeyi shi ya jawo rabu ita tana gani lefin tane, sun jima suna neman gafara ga junan su sai misalin shadaya da rabu suka rabi da nufin in gari yà waye tin misalin karfe tara na safe zasu dauki hanya kuma suna komawa a washe gari za'a maida musu aurensu. Dan gaba dayansu sun bala'in kagauta da suka kasance sun kebe a junansu. Daga nan sukayi sallama cikin farin CıKі da annashuwa hakika Auwal yau bacci harda minshari dan kuwa yau lahiya lau inji bakatsine tunda sun shirya da 24 WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3 sarauniyar mata. Itama ta shiga cikin gidan cike da farin ciki da annashuwa da kin sune kawai a tude, haklka ta tabbata su hajiya sun zaci ta dawo da yake

Chapter 2 of 6