ya
zabawa Humaira miji to fa yasan babu tantama dansa zai
bawa. Nan take ya yanke shawarar barin gidan Fahad ya
koma hotel da zama kafin kwana biyun ta cika, saboda yana
ganin haka shi zai fi yi masa dadi fiye da kasan cewa tare da
Fahad tabbas hakan zai iya haifar da mugun aika aika, dan
kuwa babu tantama kebewar su su biyu zai iya ja masa bakar
zuciyar daka bashi damar kudura bakar niyya a zuciyarsa.
A nana take ya nisa a hankali ya ce "to malam naji na
zan tafi wani guri kafin lokacin tafiyar tazo in sha Allahu
jibin da sassafe zan zo, dan bazan so bata maku lokaci ba ya
mike tsaye ba tare da ya saurari abinda mala zai ceba malam
yac ina zaka ne duk dai inda zaka ka zauna ai ba kamar
gidan nan ba, in banda abina Auwalu kaima ai ka zama dan
gudan, e" ai wani dan aiki ne ya kawo ni gari kuma ban
gama ba shine nake san zuwa ina yi shi tunda na kara samun
38
WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3
lokaci yace, "lalai yai daidai Allah ya taimaka ya kuma bada
sa'a kasancewar zaman da yayi ya dan sayi kana nan kaya
saboda yasa mu na canji kasancewar da ga shi sai kayan jikin
sa ya zo sa'a daya da mota shi ya taho, hakan ya masa dadi.
Amma ita Humaira kwayar idanshi kadai ta kalla ta san
ranshi a bace yake tabbas, bata manta da yanayin bacin ran
yayan ta Auwalba wanda babu tan tama ta tabbatarwa kanta
cewa hukuncin da malam ya bayar, ya bata masa rai hakika
ita kanta tayi mamakin yadda farat daya malam ya yadda da
tsarin Fahad harma ya kara basu damar futa tare alhalin yana
sane da cewa ba wasu mutanan a zo a gani ta sani ba a garin,
to amma dubara daya da ta ware itace, ta ce da Shafa'atu ta
shirya ta rakata dama karyace su dauki yarinyar da batasan
kanta ba a matsayin 'yar rakiya.
A lokacin da Auwal ya fice waje sam humira daurewa
tayi ta dake ta tashi ta bi bayansa yayin da babu wani bata
lokaci Fahad ma ya bita su Hajiya kuwa binsu sukayi da
kallo hakIka warnan rashin kunyar har ta baci tana fdita ta
kira Auwal, cikin hanzari ya waigo idanshi ya kada yayi
jajawur, tace yaya Auwal ina zaka koma?
A hankáli ya murmusa saboda shi kadai yasan abinda
ya hango a kwayar idonta abune da ya saba da ganinshi, a
duklokaciń da tsananin kaunar juna ta bijiro mata hakIka in
banda shamakin da sharia ta gindaya musu to kuwa da babu
tantama sai ya rungume a barshi, taci gabá da kada idanuwa
tamkar mai shirin jan hankalin masoyi da ya juya mata baya
tace "yaya Auwal ni na san babu wani aiki da kake dashi
kuma nasan dalilin da yasa kake san barin gidan yaya Fahad
to amma yaya Auwal ni a shawarata da hakuri ka karayi
kwannanka nawa a garin nan, yaya sai kwana biyun ne zai
daga maka hankali dan gane da futar mu da ya ya Fahad
kuwa, kana jifa yace kada mu fita mu biyu to meye zai daga
maka hankalin ka har kayi shawarar barin gidan yaya Fahad
39
LUBABАН
alhalin kana sane da cewa ba kuwa ka sani a garin nan ba
wallahi kuwa?
Abinda sukaji an amsa musu daga bayansu ke nana,
juyawar nan da sukayi sai suka ga yaya Fahad tsaye ya zube
gaba dayan hannayen sa a aljihun wandanshi ya dubi Auwal
ya sakar masa murmushin mugunta yace "to kai banda
abinka Auwal da kabar gidan ba gara ka ce kaima zaka ba, in
Allah yaso sai mu tafi tare, dan tani babu matsala, ma iya
samin direba in Allah ya so mu duka ukun mu zauna a baya
musata a tsakiya ko ya ka kace Humaira? Kunya mai
tasanani ta rufe Humaira, me zaisa Fahad ya nemi maida
kansa fitsararrene, ta yaya za'ai yace su sata a tsakiya sai
kace wata karuwa, ko tsokanace, ai bai dace yayi ta wannan
sigar ba, dan ita zai jawowa, ba mamaki ya haddasawa yaya
Auwal mumunan zato a kaina, zai iya tunanin ko haka nake
ko kuwa shi Fahad dinne haka dama 6oye min halinsa yayi
yanzu ne yake kokarin baiyanar da halayyar tasa a fili.
A hankali, ta sakar masa sanyayyiyar hararar da shi ya
dauka kallone irin na burgewa ga wanda kaké kauna sannan
ta sha kunun da ya kara mata kwar jini da kyallin goshi tace
"yaya Fahad me kuma kake nufi da kusani a tsakiiya sai kace
wata mai zaman kanta marar kishin kanta, "shi kansa sai yaji
jikinsa yayi sanyi dan bai dace yace mata haka ba, bai sake
ce da ita komai ba yace in kun gama kya shigo mu shirya mu
tafi, "yayin da ya komawarsa cikin gida.
A cikin kwan biyun nan sai da Humaira ta rasa, abinda
yake mata dadi wato abinda yafi da munta shine Auwal
yabar gidan Fahad, amma fa bai bar kofar gidan malam ba.
Dan kuwa nan yake wuni haka shima fahd a nan yake wuni
duk subi su ishe ta, kowa yana kokarin nunawa dayan yafi
karfi a gunta.
A safiyar da zasu tafi tunda duku-duku Humaira da
Shafa'atu suka kama shiri kan tara tayi kowa ya gama
shirinsa tsab sun sun gama shirya yin tafiyar a mota biyu,
49
A
WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3
motar fah daka sami direban da zai jata, sai aka hada iyayen
a ciki wato da hajya da daya da ga cikin kishiyoyinta da ake
kiran ta saima sai kuma matan din da malama da'u wani
aminin malam din ne mota gurin Auwal kuuwa sai ya
kasance Auwal din ne yake jan motar, Fahad na gefensa. A
bayan motar kuma Shafa'atu ce da uwar gayyar tafiyar wato
Humaira sun iso garin Kano da misalin karfe daya na rana
kai tsaye gidan abba ya nufa da su Humaira tace da Auwal
yaya Auwal shin ba zamu fara zuwa can gidan alhajin ba in
Allah ya sosai kaje ka sanar da Abban wallahi ni yanzu
kunyar mu hada ido da shi, nake saboda nasan na jefashi a
cikin wani hali na kaka nakayi yayi dariya gami da sosa
keya yace, Humaira ke nan meye abin jin kun ya ashe
haryanzi baki yadda da kaddara ba.
Ai gidan mu yanzu 'yan hayane a ciki, Abba ne ya ce a
zuba 'yan haya, saboda bayan san saka wani dan uwa a
dannewa marayu hakkinsu daga karshe a zao a na rigima
nakwa gaya miki Hajiya rabi tabar gidan abba ai tun da
mama ta koma ita kuma tace gidan zatabari. Ko da yake
bamu sami ishashshen lokacin da zamu tattauna ba.
A lokacin da Auwal ya taka birki a daidai katafaren
gidan da ya daurewa Fahad kai wanda sam duk da Humaira
ta bashi labarin dukiyar babanta amma bai kai kudin haka
ba, har ya shiga zargin anya kuwa ba 'yar gidan dantata
bace, ta boye masa. To hakika in ma ba 'yar gidan bace to
hakIka mahaifinta shine ke taka masa baya, to a daidai
wannan lokacin ne wata katsetsiyar yarinya ta bayyana da
har ta ja kafuwar idan Fahad a kanta hakika yarinyar ta hade
karshen hadewa don ta linka humaita kyan diri nesa ba
nasaba kai harma kyan fuska da ken fatar jiki ta fita yayin da
gabansa ya fara gaduwa, shin menene dalilin da ya jawo
idansa ya kafe kaf kan yarinyar. Ita kanta idanta kasa yake
lokacin da ta dago kai ta kalli motar da ta ke kokarin
tsayawa a kofar gidan sai kuwa ta hada ido da yayanta
41
LUBABАН
Auwal, ba wata bace face Khadija ta daka uban tsalle cikin
doki da nuna maitar farin cikinta a fili ta nufi yayanta.
A wannan lokacin bata ga Humaira ba dan haka ihun da
murnar akan Auwal ya kare tace oh yaya ka tafi ka bar kowa
cikin tashin hankali wallahi yaya ni dai kusan ince nafi kowa
tashin hankali, saboda ni na rasa yayuna har biyu yaya zo mu
shiga dama abba bai fita ba ta sakeshi ta koma cikin gida a
guje duk abin nan cikin yan mintuna akayisu yayin da idan
Fahad na kan ta. Bashi da tabbacin yana kibta idon ko baya
kibtawa ita kuwa Humaira mamakin girman Khadija da
yadda makerin 'yan mata ya kerata, ta kara kyau haka shi ya
hanata motsi balle magana har Khadija ta shige cikin gida
batasan da Humaira a motar ba kai bana jin ta kula da wani
ma balle tasan ko su nawa ne a motar.
Abba da mama gaba daya suka fito cikin doki da
murnar dawowar dansu, yayin da alokacin su Humaira duk
sun fito ana shirin fitar da kayan da ke motar su shiga dan
hato ta su malamma sun fito, to fa a nan kowa yayi curus
duk sukayi cirko, ciko. Shin mamaki suke ko kuwa ma
tsorone ya kamasu habibu da kadija da Maryam sukayo waje
gaba daya arbar da idansu yayi da Humaíra shi ya mantar
musu da murnar da wowar Auwal sukayi kanta gaba daya.
Cikin murna da zumudi. Gaba dayan su sukayi kasa, suna
nan kahdija ta fara kukan murna Humaira ta rukesu gaba
daya amma idonta na kan iyayenta.
A gaskiya kallo daya za kuwa wadannan dattawa ka
tabbatarwa kanka cewa lallai suna ciki da son juna abin ya
burge Humaira tunda take a rayuwar ta bata taba ganin
iyayenta tsaye kusa da kusa ba fuskar kowa cikin annuri ba
sai yau hakan ya kawata ta ya kuma burgeta ya haddasa mata
farin ciki da bata taba tsammaninsa a rayuwarta ba
sanyayyin hawaye suka kwaranyo mata, fuskarta fal farin
ciki da doki. Ta saki kannenata ta nufi iyayenta gaba daya ta
rungumosu jikin ta ta saki wani tsadaddun kuka mai kamanni
42
a
WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3
biyu saurarar kukan kaďai zakayi kasan kukane na farin ciki ha kukan bakin ciki ba gaba daya aka duru cikin gidan cike da farin ciki.
A nanne Fahad ya fara rena kansa su malam kuwa abin
ya basu tausayi hakika gidan yana cike da al'umma masu Kaunar junansu anan Fahad ya tabbatarwa kansa tabbas Humaira 'yar gatace gaba da baya.
A babban falo aka saukar da bakin nanfa aka shiga
hidima da bakI duk wani abu da ya shafi dangin kaiwa a
baka kamar su lemon ruwa da abinci an kawowa bakin sai da
kowa ya nutsa sannan aka gaisa Auwal ya dan gabatar da su
Fahad da iyayensa ga su abba, sannan aka shiga cin abinci
cikin farin ciki da annashuwa sai da suka kammala da komai
sanna aka nutsu guri guda, aka kara gaisawa.
A hankali Auwal ya labarta wa iyayensa yadda suka
hadu da Humaira har kawo wannan lokacin da suka gamu.
Hajiya ma ta bada labarin rayuwar Humaira, tunda ta je garin
zamfara ta sauka a hannunta har kawo zuwa yanzu itama
Humaira ta bada labarin dalilin gudunta tace a daren da zata
gudu ne tun da farkon dare ta ji abba da Hajiya rabi suna
tattaunawa akan tunda nakI yaya Auwal to daga na cika
iddadta da sati daya za'a dauran aure da Nasir ni kuwa ba
sanshi nake ba. A daren na kwana cikin tashin hankalida kun
cin zuciya shiyasa da asubar fari na gudu
Abinda yasama ban gaya wa su Hajiya haka ba dan
karsu zargi auren dole za'amin na gudu su dawodani gida
koda yake dama da niyyar in gudun, amma gidan Alhaji
Kabir naso in koma in kama sana'ata a can. Kuma in cigaba
da kuratuna don har na kwashi kudina da sarkokina da nufin
sai da sarkokin in hada da kudin in hada jari.
A hankalin abba ya nisa na dan wani lokuta yace a
gaskiya Humaira kin bani mamaki banta 6a zatan a wayonki
da kuma hankalinki har zaki iya gudar mu ba, ko da a wuta
mukace zamu jefa ki balle auren dole. In banda abinki
43
LUBABАН
Humaira aikin dai fi kowa sanin ra'ayina tunda ni da kai na,
da kuma bakina na gaya miki cewa bazan taba yi miki auren
doleba saboda ni nasan abinda auren dole yake haifarwa. Ya
juya ya kalli su malam ya shiga shi musu albarka bisa rike
'yarsa da sukayi bisa amana yaci gaba da cewa, kuma baka
sani ba, malam, wallahi mata da yawa kishi yana wahalar da
su hakIka na tabbata kamar yadda ta fada yanzu, auren Nasir
ne ya sata guduwa karya take kishin ne yafi rinjayarta.
Aure da aka daura na Auwal shi yafi tada mata hankali
kuma baka san ba malam wallahi duk abin da mahaifin yaran
nan yayi dan ya kare martabata, da darajata ne gami da kare
shi kansa ran nawa kishi yar Humairar ko kuma in ce matar
Auwalun ta yanzu mun taba hada neman auren, babar ita
Humaira, duk da cewa a lokacin ma ba san mu takeyi ba ita
tafi son mahaifin shi wannan yaron Auwalu, to kasancwar ni
an bani aurenta, shine yake tajin haushina yana ganin ya fini,
kudi da komai amma aka bani ita kuma yana masifar
kaunarta fiye da yan da ake jikinshi, kamar yadda nima na
sota.
A lokacin da aka bani ita na aura, ni bansan uban yaron
nan ba sosai shima Alhaji. ubalen dan dai mai kudI ne kowa
ya sanshi saı ya ja Alhaji safiyanun sosai a jikinshi suka
bada kai, saboda su ake ware ha'aba ba, ni da aka bani
aurenta sai sukejin haushina amma duk da haka ban san
Alhaji safiyanu sosai ba ban ma san yana kule da ni ba
kamar yadda nasan shi mahaifin Sumayyadin.
A hankali ya dubi mama yayi murmushi yace in baki
mantaba akwai lokacin da na taba shigowa duk jikina a
kurkurje lokacin ina jan mashin harkike tambaya ta meya
sameni nace dake faduwa nayi a babur, to ba wani faduwa,
face dukan 'yan iskan gari zauna gari banza. wato hayarsu
yayi suka tareni suka ringa dukana har sai da nayi suman
karya sannan suka rabu da ni a'nan naji suna anbaton sunan
wanda ya turosun shi ya sama na san shine, amma alokacin
44
WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3
da yake baki damu da ni ba baki lura da tabbatarwa kannki gaskiyar abinda alhalin ga hoton yatsun hannun wani gabjejen yaro kwance a kumatuna har gurin yayi jajir ko kuma kin gane kika basar dani.
Abinda ya sa har ya umarci 'yayan iskan suka lillisani
kuwa shine wato kirana yayi har ofishinshi ya bani kudl
dubu dari biyar yace in ja jari na karba nayi godiya ina fita
naje.na kaisu na boye, ko banki ban kai ba har tsawon wata
biyu yasa aka kara kirana yace dani in sake ki yana son ya
aura, na tambayeshi dalilin da yasa ya baro wannan umarnin
sai buda baki yayi yace, saboda ka sayarmin soyayyar da
kake mata har tsabar kudi dubu dari biyar. Nan take na
murmusa nace in haka ne ciniki ya tashi kudin ka kuwa zan
kawo maka.
A lokacin dariyar mugunta yai saboda yana tunanin ya
shirya min gadar kara na kuma rubua dan a halin da ake ciki
babu yadda za'ayi a hada da kudi hanzuzurutun nairori dabu
dari biyar ya kasance har sun kai wata biyu ba'ka 6aba zai
yi wuya.
A nan ya jawo durowa, ya miko min wata takarda fal da
namnobi a jiki kasancewar dama duk kudin dari biyar-biyar
ne yace in har ka kawo kudin da suke dauke da wadan nan
labobi to mata ta zama taka amma in har lamba daya ta
kuskure a cikin kudin tofa mata ta zama tawa kuma wallahi
daga yau ko kwana daya ba zata kuma yi ba a gidan ka in
kuma ka tabatama to kuwa zan shigar dakai kara, akan ka
tabamin matata.
A lokacin kallon wawa nayi masa in banda sakarai
shashasha wa zai aika ta haka? ama ba yanin nasa na kashe
ne suka tabbatarmin mahaukaci ne takardar da ya bani ce ta
nisar dani da tuanin cewa lallai mahaukaci da wayo ne.
tabbas, ba takardar kadai ya tanada ba. To sai dai kuskurena
na sa daya annan mahaukacima yayi wayo balle mai hankali.
45
LUBABАН
A nan take naje na dauko masa kudin shi, dubu dari
biyar cif babu canjin ko daya. Amma kan inwuce sai da na
gaiyato 'yan sanda masu farafaran kaya suka zauna a kofar
ofis din (office) tamkar masu jiranshi suma nan kuwa suna
gudun kota kwanane da ya gama dubasu tas cikin ishashshu
mintina arba'in da biyar kasancewar, a kwai masu tayashi su
biyu, sai nan da nan waushi ya kamashi takaici ya lullube
masa annurin fuskarshi ya shiga zage-zage yana fadin ko ta
tsiya sai na sake ta ya aura in kuwa ba haka ba sai dai muyi
auren mu biyu dan babu abinda zai hana shi kusantar ta.
Anan take na sake masa suna wazirin mahaukata, sarkin
jahilai da naga abin yana nema ya wuce gona da iri, sai na
kirawo yansanda nan sukayi gaba da shi, a washe gari suka
shigar da mu kotu har aka gama shari'ar babu wanda ya sani
sai BaBa wato kakan Humaira (Alhaji kabir da yake BaBа
yake ce masa) aka bashi daurin shekara uku, sakamakon
rashin kunyar da yayiwa Alkali Akaci tarasa miliyan daya
sakamakon bata mana lokaci da yayi da kuma mummunan
abinda ya so ya shirya ya karbi kan sa daga zaman gidan yari
akan dubu dari uku,
A nan ne fa ya kullaceni ya sha alwashin sai ya
tozartani har ya ke kokarin shirya yadda za'ayi ya mallake
kamfanonina da dukiya ta ya kuma haddasa silar karasa
rayuwata a gidan yari, har yana fadin in shi baiyi zaman
gidan yari ba ni nati lokain da suka shiga siyasa sai suka
yaudari mahaifin Auwalk ya shiga, saboda ta hanyar sace
kawai za suci galabata, har auren da suka tursasa tsakanin
'yar sa da Auwal din duk don saboda nine saboda yarin yar
tana son Auwalun da dadewa tana ganin shi tace sai shi, to
shi ne akace da shi ko ya hada aure ko kuma a bakacin rai
na.
A gaskiya malam babu abinda zan ce da mahaifin yaron
nan saboda ya sadaukar da nasa ran amma in aka duba gaba
daya sai a daganta abin a kaddara haka kuma Allah yaso.
46
WANDA YACE NAMIJI UBA NE 3
da yake baki damu da ni ba baki lura da tabbatarwa kannki gaskiyar abinda alhalin ga hoton yatsun hannun wani gabjejen yaro kwance a kumatuna har gurin yayi jajir ko
kuma kin gane kika basar dani.
Abinda ya sa har ya umarci 'yayan iskan suka lillisani
kuwa shine wato kirana yayi har ofishinshi ya bani kudI
dubu dari biyar yace in ja jari na karba nayi godiya ina fita
naje.na kaisu na boye, ko banki ban kai ba har tsawon wata
biyu yasa aka kara kirana yace dani in sake ki yana son ya
aura, na tambayeshi dalilin da yasa ya baro wannan umarnin
sai buda baki yayi yace, saboda ka sayarmin soyayyar da
kake mata har tsabar kudi dubu dari biyar. Nan take na
murmusa nace in haka ne ciniki ya tashi kudin ka kuwa zan
kawo maka.
A lokacin dariyar mugunta yai saboda yana tunanin ya
shirya min gadar kara na kuma rubua dan a halin da ake ciki
babu yadda za'ayi a hada da kudi hanzuzurutun nairori dabu
dari biyar ya kasance har sun kai wata biyu ba'ka 6aba zai
yi wuya.
A nan ya jawo durowa, ya miko min wata takarda fal da
namnobi a jiki kasancewar dama duk kudin dari biyar-biyar
ne yace in har ka kawo kudin da suke dauke da wadan nan
labobi to mata ta zama taka amma in har lamba daya ta
kuskure a cikin kudin tofa mata ta zama tawa kuma wallahi
daga yau ko kwana daya ba zata kuma yi ba a gidan ka in
kuma ka tabatama to kuwa zan shigar dakai kara, akan ka
tabamin matata.
A lokacin kallon wawa nayi masa in banda sakarai
shashasha wa zai aika ta haka? ama ba yanin nasa na kashe
ne suka tabbatarmin mahaukaci ne takardar da ya bani ce ta
nisar dani da tuanin cewa lallai mahaukaci da wayo ne.
tabbas, ba takardar kadai ya tanada ba. To sai dai kuskurena
na sa daya annan mahaukacima yayi wayo balle mai hankali.
45
LUBABAН
A nan take naje na dauko masa kudin shi, dubu dari
biyar cif babu canjin ko daya. Amma kan inwuce sai da na
gaiyato 'yan sanda masu farafaran kaya suka zauna a kofar
ofis din (office) tamkar masu jiranshi suma nan kuwa suna
gudun kota kwanane da ya gama dubasu tas cikin ishashshu
mintina arba'in da biyar kasancewar, a kwai masu tayashi su biyu, sai nan da nan waushi ya kamashi takaici ya lullube
masa annurin fuskarshi ya shiga zage-zage yana fadin ko ta tsiya sai na sake ta ya aura in kuwa ba haka ba sai dai muyi
auren mu biyu dan babu abinda zai hana shi kusantar ta.
Anan take na sake masa suna wazirin mahaukata, sarkin
jahilai da naga abin yana nema ya wuce gona da iri, sai na
kirawo yansanda nan sukayi gaba da shi, a washe gari suka
shigar da mu kotu har aka gama shari'ar babu wanda ya sani
sai BaBa wato kakan Humaira (Alhaji kabir da yake BaBa
yake ce masa) aka bashi daurin shekara uku, sakamakon
rashin kunyar da yayiwa Alkali Akaci tarasa miliyan daya
sakamakon bata mana lokaci da yayi da kuma mummunan
abinda ya so ya shirya ya karbi kan sa daga zaman gidan yari
akan dubu dari uku,
A nan ne fa ya kullaceni ya sha alwashin sai ya
tozartani har ya ke kokarin shirya yadda za'ayi ya mallake
kamfanonina da dukiya ta ya kuma haddasa silar karasa
rayuwata a gidan yari, har yana fadin in shi baiyi zaman
gidan yari ba ni nati lokain da suka shiga siyasa sai suka
yaudari mahaifin Auwalk ya shiga, saboda ta hanyar sace
kawai za suci galabata, har auren da suka tursasa tsakanin
'yar sa da Auwal din duk don saboda nine saboda yarin yar
tana son Auwalun da dadewa tana ganin shi tace sai shi, to
shi ne akace da shi ko ya hada aure ko kuma a bakacin rai
na.
A gaskiya malam babu abinda zan ce da mahaifin yaron
nan saboda ya sadaukar da nasa ran amma in aka duba gaba
daya sai a daganta abin a kaddara haka kuma Allah yaso.
46
WANDA YACE NAMIJI UBA NB 3
A gaskiya al'amarin ya ratsa kowa nan take jikin Fahad yayi sanyi hakika babu, tan tama babu wanda Humaira ta dace ta aura face ta koma gidan 'ya'yanta Auwal, sai dai
abinda yake damun kansa shine yadda idonshi ya nace akan Khadija to me Nene haka kada fa shu'umin yayi shu'umancinshi nan dai suka zauna suna ta hira Auwal
Fahad Humaira, Shafa'atu da kuma Khadija ga ba daya suka
koma wani falo suka kafa tasu hirar duk halin da Fahad yake
ciki Auwal na lura da shi, da dare yi Abba ya bukaci Auwal
da ya koma gidanshi gobe ya dawo, amma sam yaki dan
haka shima a nan ya kwana.
A washe gari kowa ya tashi cikin farinciki da
annashuwa sallar asubashi ma gaba daya akayi jam'I, gidan
bayan kammala cin abincin su kowa ya shiga shiriin yin
wanka abinda ya daurewa Humaira kai shine dukkan
kayayyakinta suna nan dan haka wasu riga da siket blue kala
ta saka da kuma nade kanta tas da wata blue lafiya hakika
wannan shigar ba karamin kyau tayi mata ba shafama ta
cado tata kwalliyar ta fito a lokacin su Fahad suma sun fito
Auwal kuwa ko wanka bai yi ba saboda ya gaji da maimaita
kayan jikinshi ya ce sai sunje gidan shi, dan dama shi yace
kowa ya shiryo suzo su rakashi nashi gidan suna zauna suna
ta faman hira sunhada kai a falo, abinda ya so fadarwa
humaira gaba dayane, wato yadda taga Fahad ya rage doki a
kanta to me ya jawo haka? Ko kuwa dama halinsa ne ya
daukaki mace, tana sakin jiki dashi ya wulakanta ta? Тo
koma dai manene ita dama ta tsaida shawarar ina ya dace ta
dosa.
Abba da su malam sun kasance a falo daya suna hirar
duniya a nan ne malam yake ce da abba. A gaskiya da
muntahi da niyar nemawa Fahad aure a gurinku dan kuwa
dangantaka mai tsanani ta shiga takanin wannan yarinya
Humaira d ashi Fahad din to amma a gaskiyar lamari mu kanmu yadda muka fuskanci lamarin mun tattara tunin mu
47
LUBABАН
guri daya ba tare da son kai ba hakIka babu inda yarin yar
nan ta dace ta koma face gidan mijinta na farko wanda bai
ma dace ace anja magana da nisa ba kwana uku mukace
zamuyi da sansamune sai muce a mida auran 'yar mu muna
nan, dan ya ksance iyayenta mata sun raka ta to amma mu bamusan nakui tunanin ba.
Abba ya murmusa yace haba malam mai zai gagara nan
ita dai ba wani saban miji zata yi ba ku ma neman wani abu
zatayiba abinda ya kamata a nan shine a yau da an jima
zamufuta gaba dayan muba in ka gamun bar wata sai dai
mama saboda yara (kasancewar haka yake kiran maman) ya
dago kai ya dubeta yana murmushi, tayi dariya tace to dama
in ban zauna ba wa zai zuna, in na biku wa zai kula da gidan
dan naga yaran nan ma suna ta shirye shiryen ficewa daga
gidan.
Abba yayi murmushi yace haka ne to amma ina ganin
kafin ace yaran nan sun fice to kuwa a kirawan su a gaya
musu abinda aka shirya shi kuma Fahad sai ya dau hakuri
rashin aurensa da Humaira ba zai zama sandiyar rugujewar
dangantakar mu ba dan kuwa so da kaunar juna gami da
kakkarfan zumunci, kamar ma yanzu aka da sa shi Allah ya
hada mu da ku kuma yarinyar nan ita ta hada mu sanan ya
kara da cewa dama ban taba zuwa zamfara ba to amma a
yanzu dalili mai karfi ya taso Allah ya tabbatar da alkhairi ya
Kara sada hankulanmu amin.
Amma su su Humaira kowa ya shirya ya fito sun hadu
sunata hira, a falo, khadija ce ka wai bata cikinsu amma
duka yaran gidan suna nan hatta maryam tanan nanne a kusa
da Humaira, gani to ke kamar zata kara bace mata Fahad da
kansa ya buda baki yake bawa Auwal hakuri yace hakIka
mai da auranka da