Reading INAAYA (Riba Biyu) by queen meenali Chapter 25 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

a damuwa sbd sun kasa gane sune mutum biyu dayafi so da kauna a rayuwarsa Kuma sunqi jituwa koyaushe rigimarsu neman sakasa damuwa take.

Inayah kiyi hakuri karkice Zaki bisa tunda kinga wani aikin ne ze kaisa.

Shiru tayi batareda zuciyarta tayi na'am da hakanba sedan Bata saba dogon musu da ummanba.

Suna gamawa ta nufi dakinta tayi sallar ishai ta miqe kan sofa tana chatting da Neesah dake sake zugata akan tabi Abbin Kuma Dama itama batada niyar fasa binsa tana Nan tana jiran yadawo suyi magana.

Sun jima suna chatting kafin ta aje ta tashi tayo wanka tayi Shirin kwanciyarta cikin Riga da wando guntu masu santsi sosai ta fesa turarenta ta nufi gadonta.

Harta hau gadon ta tuna da maganar tafiyar Abbin Dan haka ta yaye bargonta ta sauko gadon tareda daukan wayarta ta fice zuwa gurinsa suyi magana.

Ko data fito Kai tsaye palonsa ta nufa,

Baya palonsa Dan haka Kai tsaye bedroom dinsa ta nufa ko knocking bataiba ta bude Qamshin Turarensa Mai dadi da sanyin AC ya daki fuskarta ta lumshe idanuwanta tana rufe kofar ta Isa kan couch dake dakin ta zauna tana cigaba da chatting sama sama tana jiransa.

Koda yadawo Haj umma tariga tayi bacci Dan haka baije gurinta maganar datace zatai dashiba ya nufo dakinsa Kai tsaye Yana Kiran numbern Inayah dataita kiransa Yana driving bai luraba wayan na silent.

Yasan tayi bacci Dan haka baiyi tunanin zuwa dakintaba ya tahowarsa.

Wutar dakinsa yasama ba haske sosai so baiwani damuba ya tube Kai tsaye ya nufi toilet ya shige tareda sakarwa kansa ruwan dumi.

Wanka yayo tareda brush ya fito ya nufi gaban mirror ya goge jikinsa Bai shafa maiba spray kawai ya fesa kadan ya saka dogon farin wandon bacci batareda ya sanya rigar wandonba ya nufi gadonsa tun kafin yahau Yana Isa hancinsa ya shaqo Masa qamshinta Daya Gama Zama kansa...

Da mamaki ya kalli gadon da kyau Yana hawa gadon cikin sauke numfashi ya Dan yaye quilt dinsa sai gata kwance tana bacci cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.

Rintse Ido yayi yabude ahankali Yana sauke numfashi a fili ya zauna Yana kallon fuskarta tareda tunanin meyasa tazo Nan Bayan yaqin dayake fama da kansa kan Hana qwaqwalwarsa dake din karfinsa dawo Masa da abinda yafaru Wanda kwata kwata yau din Babu abinda yake ganewa da kyau....

Kallon fuskarta yake yanda take baccin rungume da hannayenta da alama sanyi takeji,

Kasa tashinta yayi Takoma dakinta sbd Zata iya ciwon Kai Idan ya tadata daga baccin
Kwantawa yayi gefenta tareda gyara Mata rufarta ya lumshe ido yanajin qamshinta dake shiga hancinsa Yana halaka duk kuzarinsa.

Ahakan yayi bacci wahalce yanajinta tana jujjuyawa cikin jikinsa cikin baccinta duk wata sauran mutunsa tagama yagawa acikin abin rufar hakanan ya riqe kansa suka kwana.

Yana fita sallar asuba yauma ta tashi tayi Tata
Tana gamawa taqi tafiya sbd jiran dawowarsa.
Tana kwance cikin gadonsa ya dawo daga masallaci Yana shigowa ta tashi zaune tana kallonsa tace"

Ina kwana Abbi?

Kallonta yayi Yana zaunawa kan kujera yace"

Kin tashi lfy?

Saukowa gadon tayi ta miqe tsaye tareda nufosa Kai tsaye

Ya dauke idanuwansa daga kallonta sbd Rabin fararen cinyoyinta dake bayyane cikin gajeran wandon kayan baccinta.

Gefensa ta zauna tareda riqo hannunsa Kai tsaye tana Dan marairaice fuska tace"

Abbi zanbika Abuja please
Kaga bantaba zuwaba.

Juyowa yayi ya kalleta Jin Qamshin mouthwash dinsa Mai Qamshin mint leaf na tashi a bakinta dake gaf da fuskarsa.....

Wani Abu ya hadiye daga maqoshinsa tareda dauke Kai daga kallon nata ya Dan girgiza Kai kadan yanacewa"

No.

Sake matsowa tayi jikinsa sosai tana bayyanarda shagwabarta sosai tace"

Abbi Dan Allah zanbika,
To zanbi mijina idan Abbina bazaije saniba...

Juyowa yayi Yana kallon bakinta dake wannan maganar lokaci daya Yana Sako Masa Qamshin cikinsa dayasashi aje wayarsa Dan baya gane abinda yake rubutawa Kuma.

Yanda ya juyo fuskarsa Yana kallonta gaba Daya yasata yin qasa qasa da murya can kusan kunnensa ta sake cewa"

Please Abbi,
Baby Inayah dinkace fa....

A yanda dumin numfashinta da Qamshin bakinta suka saukar Masa a fuska yasashi matsota jikinsa da hannunsa daya batareda ya San yayi hakanba.

Mannewa kirjinta yayi da nasa tsinin kirjinta ya sauka da kyau kan kirjinsa take bakinsa zuw maqoshinsa ya bushe
Ita kanta tsikar jikinta tashi tayi sbd ba zato ya matseta da jikin nasa Dan haka ta dago tana kallon fuskarsa da shima ita ya zubawa idanuwansa dasuka sauya Yana kallonta jikinsu na sake mannuwa Dana juna.

Wuyanta yakai fuskarsa yana shaqar qamshinta Daya Zama kaman wani jarabta agaresa...

Cusa kansa sosai yayi cikin wuyan nata Yana lumshe ido tareda sake mannata da jikinsa yanajinta sosai jijiyoyin kansa na fitowa.

Gangaro da kansa yayi zuwa gaban rigarta yasake shaqarta Yana rungume qugunta Dake hannuwansa dakyau.

Jin yanda yake sauke numfashi masu dumi sosai a fatar wuyanta zuwa saman kirjinta yasata dago fuskarsa tana shafawa cikeda kulawa da kauna ta bude Baki Zata Kira sunansa ya rufe bakin da nasa yanda zakulo Qamshin bakin Daya Gama cushe kansa...

Kissing dinta yakeyi sosai Yana shanye yawun dayake zukowa bakinta cikin wani irin Nishi Mai sanyi da zafi lokaci daya.

Gaba Daya sakewa tayi ajikinsa sbd ita kanta zaqin harshensa takeji a nata bakin dayakesha,

Hannuwansa dake safa wuyanta zuwa bayanta taji suna tada Mata tsikar jiki tareda kashe jikin Dan haka ko idanuwanta kasa budewa tayi abbin kawai takeyi tako Ina a gangar jiki da zuciyarta.

Daqyar ya iya seta kansa ya saketa ahankali Yana kallon gashin kanta me santsi dake daure duk sun wargazashi,

Kan rigarta Daya kusa farkawa ya maida kallonsa yana Dan miqewa tsaye sbd zai iya aikata abinda yafi hakan idan Bai tashi agurin ba.

Toilet ya nufa Kai tsaye ya shige Yana Jan numfashinsa dake neman sarkewa da halinda yake ciki.

Yadauki lokaci kafin yafito wanka sanyeda bathrobe fara.

Bata dakin ta wuce dakinta sbd itama kwanyarta ta yamutsu sosai da sakon abbin nata.

Itama tana Isa bedroom dinta toilet ta nufa ta shige tareda rufo kofa.

Wanka tayo ta fito tana zaunawa gaban mirror cikin nutsuwa.

Fuskarta ta kalla tareda qurawa bakinta Ido tana lumshe fararen idanuwanta sbd harshenta datake Jin dandanon harshen Abbinta akansa har lokacin.

Wani qayataccen murmushi ta sake tareda miqewa ta dauko wayarta dake kan gado ta Nemo numbern anty Hafsat takira.

Tana dauka tace"

Good morning anty Hafsat.

Morning babyn Abbi.

Fara jero Mata bayanin tafiyar Abbi da Dr farhat tayi kafin ta Dora da cewan binsa zatai.

Ba kunya anty Hafsat tace"

Kibisa Kam idan ba hakaba dagacan zamuji mugun labari tunda kawunsa yanacan abujar Kuma itama kaman yayyun mahaifinta na abujan...

Waro Ido Inayah tayi waje cikin tashin hankali da firgici tace"

Anty Hafsat Dan Allah kice umma yaganah Tai Masa magana nidai zanje wlh bugawa zuciyata zatai idan yaje da Dr farhat.

Kece dai Zaki Masa magana
Karki yarda yaje badakeba Nima hankalina be kwanta atafiyarba shi kadai tsaf zakiji ankai karshen maganarsu acan.....

Tashi hankalin Inayah yayi tafarajin wani nauyi na mamaye zuciyarta ba Shiri ta tashi daga ita sai bra din data saka fara tas sai towel ta fice zuwa dakinsa.

Haj umma na zaune Palo tazo wuceta da bra da towel din
Baki haj umma tasake tana cewa"

Ke,ke,ke Inayah ke,
Ina Zaki haka dawo Nan.....

Ko ta kanta Inayah Bata tsaya bi ba ta nufi hanyar palon Abbin tana Isa ta shige ta nufi bedroom dinsa Kai tsaye ta Shiga.

Tsaye yake gaban mirror har lokacin ba Kaya jikinsa Dan Bai Dade da fitowa wankaba shima mai yagama shafawa ya juyo Yana kallonta.

Strapless bra din dake jikinta qyam ya idanuwansa suka sauka ya zuwa cikinta Dake bayyane
Ya tsaida kallonsa kan qaramar cibiyarta data Sara kansa lokaci daya
Ya dauke Kai Yana cigaba da abinda yakeyi yace"

Meyasa Zaki fito haka?
Karki dama kanki da rigiman tafiya Abuja Babu Inda Zaki..

Hawayen datake riqewane kawai suka fara sauko Mata ta zauna kan kujera tareda fashewa da kuka ahankali Mara sauti.

Qaramin sutin kukanta yasashi ajiye Turaren dayake fesawa ya rintse Ido Yana sauke numfashi sbd kukanta wani babban weakness dinsane Kuma tasan hakan tuntuni shiyasa take hakan.

Juyowa yayi zuwa Inda take ya tsaya cikin kulawa yace"

Meye na kuka Kuma yanzu?
Me zakiyi a abujan?

Kai zanbi.,
Nidai kaje Dani Dan Allah Abbi.

Bayason kukanta Dede da second daya,
Hawayenta shine abinda yafi baqin ciki da tsanar gani..

Tayar da ita yayi tsaye Yana kallonta a natse yace"

Shirya Zaki abujan Amma gidan anty juwairiyyah zaki zauna okay???

Gyada Kai tayi tareda kallonsa tana cewa"

Na yarda.

Ok shikenan jeki ki saka kaya kafin sanyi ya kamaki.

Juyawa tayi tabar dakin ya sauke numfashi kadan tareda komaw Yana qarasa shirinsa.

Tana komawa dakinta ta doguwar Riga kawai ta saka ta fito breakfast sbd yunwa takeji sosai.

Dakin umma yaganah tafara zuwa ta gaidata kafin ta nufi gurin Haj umma ta gaidata cikin sakewa.
Ko kallonta Haj umma bataiba tayi kaman Bata jitaba sbd tagano Inayah tagama renata.

Suna zaunawa cin abincin saiga qamshinsa ya doso gurin take sukasan Yana hanyar shigowa daga Haj umma har Inayah kusan tare suka kalli kofar daidai shigowarsa cikin wata lafiyayyar navy blue filtex me shegiyar tsada sai qube kalar kayan nasa
Fuskarsa kawai Inayah ta kalla taji zuciyarta da jikinta na mutuwa akansa a fili tace"

I love you my Abbi,my husband,my....danne qafarta umma yaganah tayi da tata qafar...

Rikicewa Haj umma tayi da tea din datake hadawa Jin Inayar.
##MAMUH#







_ZAFAFA BIYAR_

*_INAYAH_*
_MamuhGee_

*_GURBIN IDO_*
_Safiya Huguma_

*_SANADIN LABARINA_*
_Hafsat Rano_

*_FARHATAL QALB_*
_(Miss Xoxo)_

*_BABU SO_*
_Billyn Abdul_

_*Littafi daya 300*_
*_Littafi biyu 400_*
*_Littafi uku 500_*
*_Littafi hudu 700_*
*_Littafi biyar 1k_*

ZENITH BANK
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070

Shedar biya👇
07040727902

MTN card👇
09134848107
[11/10, 10:04 PM] +234 703 623 7917: *_58_*
*_Arewabook@Mamuhgee_*
Cikin idon Inayah din ya kalla da qaramin bakinta Daya furta kalmar ya lumshe idanuwansa dasuka saka Inayah din sake Jin son Abbinta ya zauna Yana gaidasu Haj umma da umma yaganah kafin ya kalleta yace"

Bakin Nan baya shiru ko gaban kowa ko?

Murmushi tayi ba zato tasake cewa"

I love you Abbi.

Wannan karon wani qayataccen miskilin murmushi ne ya sauka a fuskarsa Wanda yasa umma yaganah Jin kanta gingirim
Haj umma kuwa duk qarasa rudewa tayi tana lafta shuga a tea..

Umma yaganah ce tace"

Haj umma sugan Nan bazai Miki yawaba kuwa?

Sai alokacin Inayah ta juyo ta kalli Haj umman tana murmushi tace"

Haj umma kema I love you.

Wannan karon kasa hakuri Haj umma tayi tace"

Gidanku Inayah,
MAJEED kana gani yarinyar Nan Zata maidani abokiyar wasanta ko?

Kallon Inayah yayi da idanuwansa dake kasa boye kaunarta wasu lokutan yace"

Ki bawa Haj umma hakuri Kuma ki Dena Mata rashin ji
Bana fada Miki hakanba?

Abbi da gaske nake fa ina Sonta sbd itace mamanka.

Kallon Haj umma tayi cikin kulawa tace"

Kiyi hkr Haj umma bazan sake.

Ciki ciki da murya ta amsa tana cewa"

Zaki sake nama sani
Allah dai ya kyauta yasa kugane ku duka.

Amin" Umma yaganah ta amsa tana murmushi da cewa"

Wasan Kaka da jikane take miki Haj umma Dan Bata dauki bangaren sirikaba.

Shiru Haj umma tayi tanason cewa Bata fata saidai tana shakkar yanda MAJEED ze dauka yanayin sbd tafara gano da gaske dai baya hada Inayah da komai,

'yar datayi sanadin barinka gida,
Ka rabu da uwarka da Yan uwanka da danginka da rayuwarka ta daula ka qare a yawon dako da gadi Amma memakon ka guje wannan 'yar jinta kake kaman kurjin zuciya da Baya ganuwa bare a taba.

Inayah dai yau Satan kallon Abbita takeyi sbd kyan da yayi Mata hakama duk ya diba abinci yakai bakinsa saita kalla bakin cikin wani irin shauqi tana tuno dandanon lips din nasa da zaqi harshensa cikin bakinta.

Jin idonta akansa tun dazu yasashi waiwayowa ya kalleta,
Shima bakinta ya kalla tana tauna chips ahankali ga tomato ketchup ya Bata gefen lips din nata kadan.

Tissue ya dauka tareda kallon bakin ya goge Mata batareda yasan yayiba shaf idonsa da kansa sun manta dasu Haj umma dake zaune taredasu..

Yana goge Mata ta riqe hannunsa agurin a sakalce tace"

I love you Abbi.

Duk lokacinda ta fada wannan kalmar duniyarsa gabaki daya take jijjjigawa,
Neman rasa kansa yake saiya riqe da karfi sbd komai zai iya faruwa idan tana yawan fadar wannan kalmar me yamutsaba.

Wannan karon Haj umma tafara tashi tabar gurin sbd zuciyarta bazata iya daukan ganin wannan rashin mutuncin na Inayah ba gashi Zata lalata Mata tsohon tuzurun 'da.

Umma yaganah ma tashi tayi ta tafiyarta zuwa kitchen tabar gurin.

Suna tashi Inayah ta kalli kofar dasuka fice Yana murmushi ta tashi tsaye tadawo kan cinyarsa ta zauna tana kallon fuskarsa datake Tona asirin zuciyarsa tace"

Abbi na kayi kyau yau sosai,
Nima sainayi adon dazan maka kyau Kuma saika yaba tunda Nima na yaba.

Murmushi ya sake a hankali tareda shaqar qamshinta a boye
Yace"

Meyasa zakiyi rigiman zuwa Abuja?

Sauyawa muryarsa tayi a shaqe yace"

Kiyi zamanki karki bini...

Hannuwanta ta rataya a wuyansa tareda matso da fuskarta kusa da tasa itama qasa qasa tace"

Bazan iyaba Abbi,
Zuciyata ciwo zatayita Yi idan katafi da Dr farhat..

Cikin idonta ya kalla Yana Jan boyayyan numfashi me Qamshin da dumin nata numfashin a kasalance yace"

Waye Dr farhat?

Wani irin Dadi da farin ciki maganarsa ta sakata Batasan lokacinda ta rungumesa ba tana dariyar farin ciki tace"

She's no one.

I love you Ab.......Bata qarasaba ya dago fuskarta yayi bakinta kyakkyawar kamawa da nasa sbd tundazu datake juya Masa Kai da kalmar..

Wani irin kiss yakewa bakinta Yana matseta jikinsa tana sake matsesa zuciyarta cikeda farin cikin abinda ya fada.

Itace tafara Jin motsin zubbi Dan haka ta zame bakinta tareda dagowa ta kallesa gabaki daya ya juye da alama ma ya manta Inda suke...

Murmushi ya saki tana boye dariyarta tace"

Abbina nawa Ni daya,
Kana lattin fita fa.

Murmushi dabai San dashiba ne ya zuwar Masa.

Tayar da ita zaiyi zubbi tashigo tattara gurin tagansu ahakan da sauri ya juya a rude tayo Palo Haj umma dake zaune tana gadin lokaci tace"

Makanta zakiyi Nan gaba ma indai Inayah ce,
Nema zauna ki nutsu tukuna ki koma aikinki.

Cikin ranta ta qarasa da cewa"

Tanacan tanawa bawan Allah iya shege.

Shine yafara fitowa daga dining room din Yana Dan gyara wuyan rigarsa da hannu daya data yamutsa
Dayan hannun Kuma Yana cikin na babyn nasa data riqe tanata sakin murmushin farin cikin Abbinta da maganar da yayi akan Dr farhat.

Bai lurada Haj umma ba Saida Inayah taga yanda Haj umma ta daure fuska sosai tace"

Haj umma mun fito......

Sai alokacin ya lura da Ido ya kalli Inayah da alaman"keep quite"

Shiru tayi tana sakin hannunsa ta tsaya daga Nan ya wuce ta juya zuwa dakin umma yaganah.

Acan dakin takira anty Hafsat ta sake sanar da ita maganar tafiyan da ita zaayi.

Tana Gama waya da Anty Hafsat saiga Kiran umma Hadiza yashigo wayarta.

Cikin sakewa ta dauka tana cewa"

Good morning Umman Dr.

Murmushi da dariyar farin cikin yarta data Zama free mutum ba ruwanta tayi kafin tace"

Antashi lfy Dr INAYAH A MAJEED¿
Yasu umma yaganah da Abbin naki?

Murmushi tayi tana dawowa gefen umma yaganah ta zauna tace"

Lafiyansu kalau,
Ya Dr Abdulsamad?
Oh sorry kaman a asibiti zai kwana jiya right?

Eh a can ya kwana gashi Zaki Kuma tulawa 'dan bawan Allahn yarona aiki ki gudu da Abbinki sbd gata ko tausayin 'dana bakwayi Yana aiki asibitinku.

Dariya Inayah tayi tana cewa"

Bazan dadeba Zan dawo
Kuma ai namasa waya na sanar dashi tunda ai sune manya a asibitin.

Wane time zaku wuce inason kawo sakon Anty iklimat ki wuce Mata dashi sbd idan kinje idan abbin naki ze Bari saiki Kai Mata ku gaisa tanata son ganinki kinji?

Shiru ta Dan kafin tace"

Sai Abbina idan ya yarda zanje.

Ok ganinan zuwa gidan Banda mintuna Zan kiraki saiki fito.

Ok Tom.

Suna aje wayar umma yaganah tace"

Idan ta iso tashigo Mana tunda dai ba cewa yayi kada ta Kuma shigowa gidanba,
Koba komai ai anzama Daya Dole ko baa so tunda ita sirikarsa ce itama Kuma sirikinta ne uwa uba su biyun kaman sune asalinki.

Acan Hadiza kuwa wasu kayan dataiwa Inayah siyayya tun kwanaki da Anty Hafsat tafada Mata aurenda ake tunanin Haj umma Zata saka MAJEED yaqara takeson Bata Amma tana dakatawa sbd batason batawa AA MAJEED din kokuma yaga tanason Bata Masa 'ya yasa Bata bawa Inayar ba Amma yanzu Kam Bata zatayi suje can su qarata ko zaa samu ya rage wannan kame kamen fuskar ya dawo mutum kaman kowa.

Mintuna masu Dan yawa dauka kafin ta iso gidan sbd sunada Yar tazara
Tana parking takira wayar Inayah saiga zubbi ta fito tashigo da ita har dakin umma yaganah.

Zaunawa tayi suka gaisa a sake sbd zuwa yanzu sun saba sosai Musamman kullum sai Hadizan takira umma yaganah.

Kallon Inayah dake kwance tana faman chatting take bayan sun sake gaisawa tace"

Ga sakon Anty iklimat" wata qaramar envelope ce da takarda aciki.

Karba tayi tana cewa"

Iya sakon kenan?
Na dauka Babba ne¿

No wannan dinma Babbane sbd yanada mahimmanci sosai agunta takardan Daya shafa aikinta ne.

Fira suke sama sama ita Kuma tana chatting a waya sosai suke fira Neesah akan tafiyan nata da Abbi.

Umma yaganah ce tace"

Inayah tashi ki raka ummanki taje ta gaida Haj umma Basu gaisaba
Dagacan kuje dakinki ta tayaki hada kayan tafiyar sbd idan aka biyeki sai abbin yadawo Baki hada komaiba.

Tashi tayi suka fito tareda Hadizan tana cewa"

Yanzu muna zuwa zanyi lefi agurin Haj umma.

Suna shiga kuwa dakin ta zaune kan kujera Salimat na gasa Mata qafafunta ta kallesu da mamaki bayyane kan fuskarta tace"

Baqi akai gidan kenan?

Zaunawa Hadiza tayi tana gaidata cikin girmamawa da Yar sakewa...

Inayah Kuma gadonta ta nufa Zata zauna sbd sun cike kujerun biyu dake sakin
Cikin babban sauti tace"

Maza karki haumun gado ki yamutsa kaman yanda kike mulke gadon yaganah sbd Bata Miki fada,
Zo zauna gefen mamarki karki yamutsan gado.

Kai Haj umma daga Zan Dan hau?
Baga Salimat nanba saita gyara Miki.

Banaso jeki kiyita yamutsa Wanda kika Saba na yaganah.

Miqewa Hadiza tayi suka fito tare tana dariyar Rigimar Haj umman da Inayah.

Suna Isa dakin Inayah
Hadiza tafara kallon koina dakin cikin nutsuwa da kulawa tareda mamakin zuciya irinta MAJEED,

Dakin Inayah yafi kowanne daki girma da tsaruwa tareda Jin dukiya a gidan bayan dakinsa Wanda Batasan Yaya yakeba,

Komai na Inayah a gidan da rayuwarsa is different,
Komai nata na Musamman ne sbd ya banbantata da kowa a rayuwarsa,

Meyesa yake tsananin so da kaunarta irin haka Bayan qyamatarta yakamata yayi sbd rayuwarsa data lalace sanadinta Dana uwarta.

Zama tayi kan sofa tana ajiye qaramar paper bag din hannunta me tambarin Alex Mill.

Cikin kokarin sakewa da 'yarta tace"

Ina luggage dinki?

Zubbi ta qwalawa Kira a waya tazo tace ta dauko akwati Daya acikin akwatinanta dake sama jere kan closet dinta.

Rimowa suitcase din da zubbi ta dauko Hadiza ta kalla tana kiyasta kudinsa a ranta sbd MJ Muhammed yanada irin set din cikin luggages dinsa.

Da kanta tanufi closet din Inayah din tana zaban Mata kayan dazata saka Mata a akwatin..

Kaya kalilan ta daukan Mata marasa nauyi da wahala sai tsadaddun designer kayan baccin data siyo Mata tazo dasu.
Undies de tasa Mata da yawa sbd lurada Inayahn nada tsafta sosai Dan ko undies dinta dake jere basa iya kirgiwa tun daga kan wainda aka fasa da wainda Bata taba amfani dasuba.

Tana Gama hada Mata kayan ta tsayar da akwatin gefe ta dawo ta zauna gefenta tareda karban wayar hannunta ta ajiye gefe tana cewa"

Inayah kin taba tafiya kuwa dagake se Abbinki?

Girgiza Kai tayi tana kallonta tace"

Baya zuwa damu koina koyaushe muna gida nida umma yaganah.

Numfashi umma Hadizan ta sake tareda riqo hannunta tana Mata Yan maganganu irin na uwa da 'ya.

Sun jima a dakin kafin suka fito taje tayi bankwana da Haj umma suka fito itada umma yaganah da Inayah har harabar gidan ta Shiga mota ta wuce suna shigewa Abbi na dawowa gidan.

Bai Bata lokaci ba kawai dakinsa ya nufa Kai tsaye ya shiryo yafito janyeda qaramar givenchy luggage Mai shegiyar tsada da kyau
Kai tsaye yacewa Inayah ta samesa mota sbd sun Dan Yi latti zuwa airport din.
##MAMUH#




_ZAFAFA BIYAR_

*_INAYAH_*
_MamuhGee_

*_GURBIN IDO_*
_Safiya Huguma_

*_SANADIN LABARINA_*
_Hafsat Rano_

*_FARHATAL QALB_*
_(Miss Xoxo)_

*_BABU SO_*
_Billyn Abdul_

_*Littafi daya 300*_
*_Littafi biyu 400_*
*_Littafi uku 500_*
*_Littafi hudu 700_*
*_Littafi biyar 1k_*

ZENITH BANK
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070

Shedar biya👇
07040727902

MTN card👇
09134848107[11/11, 9:11 PM] Ummulkhairi: *_59_*
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
Haj umma Dole rasa bakin magana tayi sbd mamakin Daya Gama cikata ganin da Inayah zaayi tafiyar,,

Tana kallo Inayah ta fito jayeda akwati ta wuce ta gabansu tana masu bye bye harda hawayen kewan umma yaganah da Basu taba tafiya Kota kwana daya bace ba tareba sai wainda tayi da abokan karatunta da suna Australia.

Haj umma yau takaicin da mamakinta har akan umma yaganah datakega tamafi kowa Zama mutuniyar banza.

Inayah na fita driver ya karba akwatinta yasa bayan boot ta bude baya Inda Abbinta yake zaune Yana waya tashiga driver yaja motar sai airport.

Suna Isa kaman hadin Baki saiga Dr farhat qaninta ya kawota airport din.

Cikin mamaki take kallon Inayah duk da tana tunanin ko kawosa airport kawai tayi dan ya wuce fuska a sake tace"

Babyn Abbinta ce takawosa airport din da kanta yau.

Murmushi itama tasake tana kallon ashraf qanin Dr farhat din tace"

Yaya ashraf barka da yau.
Gun Dr farhat ta dawo da kallonta har lokacin da murmushi kan fuskarta tace"

Ba rakosa nayiba Dani zaije hankalina be kwantaba da tafiyan Abbina shi Daya.

Dan waro Ido Dr farhat tayi cikin mamaki da dariyar rainin hankalin Inayah tace"

Waini yaushe duk kika Zama hakane Inayah?
Maganar Haj umma Gaskia ce gata na neman maidaki wata abin dabam,
Abbin nakine kike cewa Zaki raka sbd hankalinki be kwantaba?
Shima AA MAJEED Gaskia yakamata yarage Miki wannan gatan ya fara Zama wani iri.

Dariya Inayah kawai tayi tareda wucewa gaba tabi Bayan Abbinta da Bai wani tsayaba tun fitowarsa mota ganin Dr farhat.

Jirgi Daya suka Shiga Kuma dukansu a first class suke Dan haka Inayah ganin Yana tareda CM da wani babban mutum abokinsu Daya yasata zaunawa gurin Dr farhat tana Dan biyewa zancenta sama sama Danma umman Dr Abdul tasata Dena nunawa Dr farhat din shariya da wani abin shiyasa take daurewa tana basarwa a gabanta Kuma hakan yasata Jin dama Dama da yanzu rigima Zata fara.

Shi kansa Abbin zaune yake dasu CM din Amma zuciyarsa na kan Inayah dake tareda Dr farhat Sam bayason ta dauki damuwar ganin farhat din suje ta daga hankalinta kawai.

Maganar Dr farhat damunta takeyi Musamman muryarta jinta take tana toshe maqoshinta da kishi sbd har maganar Abbinta takeyi cikin nuna kulawarta da kaunarta garesa,.

Rufe idanuwanta kawai tayi tareda yin baccin qarya sbd kawai tai Mata shiru da fadan sunan Abbinta a bakinta sbd hakurinta da juriyarta sun fara qarewa.

Dayake tafiyar yamma sukai ana Isha suka sauka.

Motoci biyune daga gidan Wanda suke tare sukazo daukansu
CM dashi Alhj falalun suka shiga mota Daya suka wuce dayan motar kuwa shida Inayah da Dr farhat suka Shiga.

Shine a gaba tareda driver sai ita da Dr farhat a baya.

Kai tsaye gidan anty juwairiyyah suka nufa Dr farhat itace me bada address din da alama harsun Saba koma har ta taba zuwa gidan.

Suna parking shine ya daga wayarsa yakira anty juwairiyyah din..

Tana dauka Kai tsaye yace mata"

Gamu a gaban gidanku.

Da Murna anty juwairiyyan ta tashi daga zaunen datake cikin babban palonta tareda 'yayanta da Anty safiyyah ma tana gidan tana jiran isowarsu taga MAJEED dataketa gani a hoto yazama babban mutum masu fada aji.

Fitowa sukayi harabar gidan anty juwairiyyah tasa megadi ya bude musu gate suka shigo da motar.

Ana parking Dr farhat ta fito cikin farin cikin ganinsu suka rungume itada anty juwairiyyah dasuka Saba sosai a waya.

Inayah kuwa qin fitowa motar tayi ta kalli Abbinta dashima ita yake kalla ta mirror yace"

Ya ya?

Marairaice fuska tayi tareda ciko hawaye a idonta na kishin Dr farhat dake cinta sosai tana dannewa tun a Abuja zatai magana ya bude motar ya fito a natse kwarjininsa ya cikawa su Anty juwairiyyah da 'yayansu dasuka fito gaida uncle din nasu da Basu saniba sedai labari Ido,

Anty safiyyah Neman daburcewa takeyi da zallar haiba da kamalar da Allah yacikasa da ita ga uwa uba dala data Kama ta zauna....

Gefen da Inayah take ya bude ahankali tareda kallonta cikin kulawa yace"

Rigiman me zakiyi ba kince Zaki zauna anan ba kafin nagama mukoma?

Fitowa motar tayi ahankali tareda tsayawa gefensa ta riqe hannunsa cikin shagwaba a hankali tace"

Aa bazan iya zaunaba anan Kuma.

Numfashi ya sauke tareda juyowa suka nufo gurinsu anty juwairiyyah dasuka ja poster duk su dukan suna kallon ikon Allah Baki sake.

Anty juwairiyyah data 'dan San kadan daga halin Inayah da rayuwarta murmushi tasake tana kallon MAJEED din batareda ta damu da halin Inayah ba a sake cikin kulawa tace"

MAJEED barka da isowa,
bazaka shigo ko abinci kaciba anyi maka dinner Musamman domin zuwanka Naga ka tsaya daga Nan.

Agogon Omega dake daure hannunsa ya kalla kafin ya dago kyakkyawar fuskarsa ya kallesu Yana Dan kokarin wadata fuskar da murmushi Mai nutsuwa yace"

Inada baqin dazan gani 9 Dan haka ba time din tsayawa cin abinci
May be next Inshallah.

Anty safiyyah ya kalla fuskarsa har lokacin da sauran kyakkyawan murmushinsa yace"

Barr Ina wuni?
Ya family?

A daburce tace"

Lafiya kalau alhmdllh,
MAJEED zance kokuwa AA MAJEED?

Wani murmushi yasake Yana amsa gaisuwar 'yayansu dake gaidasa cikeda girmamawa da farin cikin ganinsa.

Farin cikin ganin yaran yasashi kallon tasa babyn datake riqeda hannunsa daya har lokacin Kuma a hakan

Please Login or Register in order to submit comment