Reading INAAYA (Riba Biyu) by queen meenali Chapter 23 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

qunci na cika ranta matuqar Abbinta zai auri wata mace....

Tasowa tana sakin sabon kuka Zata bar dakin umma yaganah ta riqeta tana cewa"

Zan mareki idan bazaki nutsuba
Ba'ason hauka kinji ko??

Sabon kuka Mai qarfi ta saki tana cewa"

Umma yaganah bazan iya nutsuwaba Ni kubarni natafi banason ganin kowa....
Aurenma banayi na fasa bazan zauna da kowaba da Abbina.....

Sai alokacin Haj umma ta fahimci duk wannan tashin hankalin akan meye,

Takaici ne da mamaki suka tarar Mata wato duk wanna daga hankalin jama'ar gida da borin kaman me tashin iska da asthma duk akan ance MAJEED zaiyi aure ne?

Wannan halin na Inayah na shashanci Yana Bata takaici da damuwa Dan haka cikin siqewa tace"

Yanzu dama duk wannan ihun da tashin hankali dakikeyi kika daga hankalin kowa duk akan majeed zaiyi aure ne?

To so kike gabaki daya ya qare rayuwarsa gurin tattali da renonki shi Kuma bazai Gina tasa rayuwarba?
Da Ina tareda shi tunima dayayi auren Dan bazai zauna saidai yaga 'yaya wasu na tarawaba shine zakizo kina shirmen ihun kuka da......

Cikin kuka Inayah tace"

Ni nace bazan Tara Masa 'yayan bane?
Ai Nima Zan Haifa Masa idan kika barmu...

Fiddo idanuwa Haj umma tayi cikeda mamaki,

Su umma yaganah da Anty Hafsat ma tsit sukai yau ciwon bakin Inayah yayi musu Dadi duk da duk kunya ta kamasu da sauri umma yaganah ta buge Mata bakin sbd karta qarasa.

Shi kansa abbin kasa magana yayi sbd mamakin bakin Inayah Daya Gama wuce tunaninsa hakama da bacin ran zancen dasuka sanar Mata da wani abin yasameta ayau acikinsu babu Mai abin fada masa sun kashe Masa 'ya ko me??

Numfashi ya sauke a boye Yana sake kawar da bacin ransa ya kalli Haj umma dake kallonsa jiran abinda zai fada sbd duk suna iya hango zallar bacin ransa duk da boyewar dayake kuwa.

Daidaita kalamansa yayi cikin nutsuwa yace"

Umma Ina dauka maganar auren Dr farhat bamu gama meyasa zaku dagawa Inayah hankali da zancen bayan bawai Kai karshen maganar akayiba.

Umma yaganah da Anty Hafsat ya kalla suma yace"

Meyasa zaku sanar da ita umma tunda kinsan halinta
Yanzu gashi tana neman illata kanta akan hakan,

Maganar aurena da Dr farhat Kar akuma tadasa a gabanta sbd ba........

Maganarsa tasa Inayah fashewa da sabon kuka tareda juyawa da gudu tabar wajen tana cewa"

Kenan yin auren zaiyi da Dr farhat.
##MAMUH#



_ZAFAFA BIYAR_

*_INAYAH_*
_MamuhGee_

*_GURBIN IDO_*
_Safiya Huguma_

*_SANADIN LABARINA_*
_Hafsat Rano_

*_FARHATAL QALB_*
_(Miss Xoxo)_

*_BABU SO_*
_Billyn Abdul_

_*Littafi daya 300*_
*_Littafi biyu 400_*
*_Littafi uku 500_*
*_Littafi hudu 700_*
*_Littafi biyar 1k_*

ZENITH BANK
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070

Shedar biya👇
07040727902

MTN card👇
09134848107
[11/9, 11:49 AM] +234 816 828 4180: *_53_*
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
Rintse idanuwansa dasuka Dan sauya yayi tareda juyawa yabar gurin shima Yana kansa na Kuma sarawa dama gashi kwana biyun Yana fama da ciwon kan.

Yana barin gurin umma yaganah Haj umma suka kalla itada anty Hafsat sukaga yanda tayi zuru da mamaki dashiga tunanin agaban kowa MAJEED zaiyi mata magana Mai Kama da fada kaman shine uban nata.

Juyawa tayi jiki a sanyaye ta koma bedroom dinta tanaji wayarta na ringing juwairiyyah na Kira takasa dauka sbd ranta ba Dadi ko kadan bazata iya wani bacin ranba sbd yanzu juwairiyyah Zata sake dorata akan abinda zai quntata ranta.

Anty Hafsat Kuma bayan Inayah tabi zuwa dakinta Dan tausarta Amma rarrashinta duniya tayi Inayah din Taki Dena kuka.

Har bayan magriba suna fama da Inayah din Haj umma dake dakinta tana Dan jiyo yawon umma yaganah da Anty Hafsat gurin rarrashin Inayah din sama sama
tayi banza dasu sbd gabaki daya ganin takeyi su suka Gama lalata Inayah din da bakinta baya tauna magana sam Sam.

Ana gap da ishai haka anty Hafsat ta hakura ta tafi gida tabar umma itama tayi nata rarrashin ta hakura ta zubawa sarautar Allah Ido.

Abincin dare ma kusan daga ita sai Haj umma ne sukaci Inayah taqi fitowa shima MAJEED din baizoba Koda Haj umma takirasa shayi kawai yace akai Masa.

Zubbi ce takai ta ajiye Masa a palonsa ta fito ta dauki da Inayah ma da umma tace ahada Mata takai mata Amma ko motsawa Inayah batayiba tana kwance.

Duk dubara da rarrashin umma yaganah Inayah kin Shan ko tea tayi Dan haka jiki a mace umman ta barta taje ta kwanta.

Zafi da ciwo zuciyarta ke Mata sosai bayan hawaye Babu abinda takeyi sbd bazata taba iya kwatanta Abbinta da wata macen ba,

Wannan zafin datakeji har abbin ma takejin zafinsa akan lamarin.

Kwana tayi da ciwo a Rai da damuwa me tsanani Dan haka Koda garin ya waye da wani zazzafan zazzabi ta tashi Mai qarfi.

Zubbi da umma yaganah ne akanta hankali tashe umma na rage Mata zafin gashinta da farin qaramin towel
Zubbi kuwa chocolate custard me zafi ta hado Mata da farin soyayyan qwai Mara komai aciki.

Kasa Shan komai tayi Saida umma yaganah ta nuna Mata rauninta na itama Zata iya kuka idan Inayahn bataciba kafin Tasha custard din aikuwa ko Gama Sha bataitaba amai ya taso Mata da sauri zubbi ta kamata takaita toilet ta ringa Aman cikin wahala sbd rashin qarfin jiki.

Bayan tagama ruwan zafi zubbi ta hada Mata tayi wanka ta fito umma ta dauko Mata wata qaramar Riga Mara tsayi Mai taushi ta saka Takoma ta kwanta jikinta na tsananta zafi.

Wanke toilet zubbi tayi ta gyare dakin tsaf ta kashe Mata AC ta kunna humidifier bayan tazuba wasu turaruka cika masu dadi suka fice daga dakin har umma.

Umma na barin dakin tana Isa nata ta dauki wayarta ta saka Kiran MAJEED.

Ta jima tana ringin kafin ya daga murya ahankali yace"

Barka da yau umma.

Barka MAJEED,
Yau baka fitoba Allah yasa lfy dai ko?

A natse Yana danne yanayinsa yace"

Lafiya kalau alhmdllh,
Yaya Inayah?
Tana Nan tana Rigimar ko?

Numfashi ta sauke a sanyaye tace"

Tanata rigima tun jiyan gashi yanzu ciwo yashigo ciki sbd zazzabi Mai qarfi takeyi custard ma datakeso Tasha tayi amansa,

Bansaniba ko Dr farhat din zaa Kira tazo ta dubata Amma Kuma wata sabuwar rigamat zatayi tana ganin Dr farhat din.

Ajiyar zuciya ya sauke ahankali tareda cewa"

Ganinan zuwa zanfara dubata kafin Akira likitan.

Kashe wayar umma tayi tareda ajiyewa gefe tana Zama kan kujera tana cewa"

Allah yasa ta tsaya taji maganarka.

Kwance take tanajin zazzabin sosai bacci na Dan daukanta Yana sakinta duk da hakan tunanin Abbinta da aurensa na maqale cikin ranta.

Turo kofar dakin yayi Kai tsaye tareda shigowa a natse sbd shima ciwon Kaine atare dashi.

Fararen Fendi wears ne ajikinsa
yau Qamshin nasa ma ahankali yake tashi daga jikinsa sbd Bai wani saka turareba Qamshin na jikinsane daya dade da Kama Turaren Mai sunyin Dadi.

Cikin nutsuwa ya tako har bakin gadon ya tsaya Yana kallonta ahankali cikin nutsuwa ya lumshe fararen idanuwansa Yana budesu akanta cikeda kaunarta Mara sirki da qarfi wadda take gine cikin ransa shiyasa Sam Baya son bacin ranta ko damuwarta Amma tacika rigima yanzu duk akan aurensa dake kanta data dauka ta saka arai.

Bude idanuwanta dasukai nauyi da sauyawa sbd zafin zazzabi Jin mutum akanta tasan Abbin ne sbd qamshinsa daya shiga hancinta.

Maida idanuwanta tayi ta rufe tanajin nauyin kirjinta na qaruwa sai kawai hawaye suka fara gangaro Mata.

Yana ganin hawayen nata yaji jikinsa yaqara sanyi ya zauna ahankali bakin gadon nata tareda Kai hannunsa dakeda sanyin ACn Daya fito ya taba goshin yaji zafinsa sosai

Da kulawa sosai yace"

Da wannan zazzabin naki ajikinki kike sake wani kukan Inayah??

Kinason ciwo ya kwantar dake ne?
Meyasa bazaki Dena kukanba haka?

Juyar da kanta tayi tana sake sakin kuka Mara sauti a wahalce batareda tace Masa komaiba.

Shigowar Haj umma ne tareda Salimat data kawo wasu ruwan da towel Zata rage Mata zafin jikinta da umma yaganah tace zubbi takuma Yi Amma zubin na aikin gyaran Haj umma Dan haka ita takawo.

Haj umma kuwa duba Inayah din tazo yi sbd rashin lafiyarta yasa gidan kaman anyi mutuwa kowa tsit ba walwala tunda princess din gidan ba lafiya.

Salimat na ganin Abbi a dakin ta ajiye ruwan kan bedside drawer ta juya ta fice.

Haj umma ma da 'yar kulawa kadan tace"

Yaya jikin nata?
Allah yabata lafiya
Amma saita sakawa kanta salama
Wannan kukan Babu abinda zai qara Mata sai ciwon.

Amin"MAJEED ya amsa a taqaice Yana sake taba gashin Inayah din daya zafinsa yaji duk ya daga Masa hankali harya Dena Jin nasa ciwon kan.

Cikin kulawa yace"

Ina Ms Salimat take tazo ta rage Mata zafin jikin kafin Dr farhat tazo ta dubata..

Fadan sunan Dr farhat kawai yayi yasata sake tsananta hawayenta saiga umma yaganah ta bude kofa itama ta shigo da tea me zafi a tray tazo ta ajiye.

Umma yaganah ki rage Mata zafin jikin Nan yayi yawa kafin likita tazo ta dubata jikin nata Yana tsananta zafi sosai...

Cikin kuka ta tashi zaune daga kan gadon tana cewa"

Ni banason Dr farhat ta dubani
A Kira Dr Abdul....

Satar kallon Abbi umma yaganah tayi tana matsowa gurin gadon Zata dauki qaramin towel din Fadi tas

Cikin kuka Inayah tasake cewa"

Ni har rage zafin banason tunda ba zafin danakeji a zuciyata zaa rageba,

Wlh abbi idan kayi wani auren zuciyata bugawa zatayi nidai Dan Allah kacewa Haj umma bakason auren Nan bazakayiba
Banason kowa ta Zama matarka saini kadai.....Ni ko rage zafin banason umma tamun Kai zakamun idan bakaiba banason kowa yamun abarni zafin ya kasheni na mutu na huta bazanga ka aura kowaba.....

Wannan karon salati Mai qarfi Haj umma take saki idanuwanta na rarrabuwa tsakanin umma yaganah da MAJEED taga yanayinsu akan wannan tsabaragen rashin kunyar da iskancin na Inayah Amma saitaga kowannensu yayi shiru kusan itama umma yaganah taji kunyar zancen Amma Kuma majeed yafisu shiga mamakin saidai kaman koyaushe baa cika gane reaction dinsa akan Abu.

Matsowa umma tayi tana kokarin Mata fada a fakaice sai kawai abbin ya miqa hannu ya karbi towel din tareda cewa"

Ba damuwa Zan Mata.

Cikin ruwan ya saka towel din ya Ciro ya matse ruwan ya Dora Mata a goshi har lokacin hawaye takeyi.

Ahankali yace"

Hawayen ya Isa haka tunda gashi inayi.

Riqe hannunsa dake goshinta tayi ahankali jikinta na sanyi da zuciyarta sbd bazata iya fushi da Abbinba
A hankali tace"

Abbi kayi hkr ka yafemun bazan sakeba.

Neman sakewa jikinsa keyi yayi qarfin halin riqe yanayinsa tareda sakar Mata murmushi cikin tsananin kulawa yace"

Shikenan Dena hawayen.

Kwantawa tayi jikinsa tareda zura hannayenta ta rungumosa daga zaunen dayake tana cewa"

Abbi shima auren karkayi Dan Allah.

Wani mawuyacin yawu Mai daci ya hadiye ta maqoshinsa Yana sake kokawar dedeta kansa.

Umma yaganah juyawa tayi ta fice salin alin batareda dogon motsiba.

Haj umma ma dai ganin Inayah ba mutuncine da itaba yasata juyawa ta fice tana cewa"

Idan kafito MAJEED Ina nemanka.

Daga shi har Inayah din basuji abinda taceba sbd shi kokarin riqe kansa yakeyi da kyakkyawar rungumar da Inayah tayi Masa tareda kwantar da kanta jikinsa yanajin dumin jikinta na Shiga nasa jikin ahankali.

Ahaka sukai shiru Babu me magana Saida suka jima ahakan kafin ta Dan dago ta kalli fuskarsa da shima ya juyo ya kalleta cikeda shagwaba tace"

Abbi Dan Allah ka fasa auran kowa bama Dr farhat kawaiba.

Muryarsa a shaqe cikin nutsuwa yace"

Meyasa Zaki daga hankalinki akan hakan Inayahhh????

Lumshe fararen idanuwanta tayi ta bude Masa itama a hankali tace"

Zuciyata zafi da ciwon hakan takeyi,
Bazan iya hadaka da kowaba Abbi,
Kai mijinane Ni daya,
Bazan iya gani kaje gurin wataba bayan Ni ko zuwa gurina bakayi haryanzu baka daukeni matarkaba.....

Wasu kakkauran yawun yakuma hadiyewa cikeda mamaki da bugun zuciyarsa dake tsananta yakai hannu ahankali ya cire towel din dake kanta Yana kallon tsakiyar idonta dasuke bayyanarda tsananin soyayyar dake dawainiya da zuciyarta....

Matsota yayi jikinsa ahankali fuskarsu ta matsu data juna
Numfashinta Mai dumi ya ringa sauka kan fuskarsa da shiga hancinsa Yana bude kofifin hakurinsa da jarumtarsa ta danne abun dayake ransa da jikinsa....

Rufe Ido kadan yayi ya budesu akanta itama har lokacin shi take kalla zuciyarta na kasa daukan zafin sonsa aranta dayayi Mata yawan gaske.

Jin jikinsa da zafi yasata Dan zame hannunta Daya ta dauko towel din da sanyin ruwa takai wuyansa ta shafa Masa ahankali tana kallon wasu jijiyoyin wuyan nasa dasuka fara fitowa take.

Sake shigewa jikinsa tayi tana ajiye towel din sbd batada karfin jiki karfin haline kawai na ganin Wanda zuciyarta ke bugawa sosai akansa...

Towel din ya dauka ahankali daga jikinsa batareda ya gara debo Masa wasu ruwanba ya Kai fuskarta yafara gogawa Yana gangarawa zuwa wuyanta ahankali Wanda hakan yasata Jin wata mummunar kasala tana sake lafewa jikinsa.

Yana zuwa wuyanta hannnun rigar jikinta Mai santsi ya zame saman kirjinta ya bayyana take suka saki numfashi lokaci daya Yana goge Mata saman kirjin zafi na keta koina ajikinsa tareda bugun zuciya me qarfi ya ajiye towel din Yana kokarin miqewa Inayah ta tashi tana kallonsa
yana miqewa ta yaye bargon jikinta Zata sauko gadon itama saidai rashin karfin jikinta yasata komawa baya ba qarfi kan gadon tana kallonsa da indanuwanta dasukai laushin kasalar ciwo.
##MAMUH#




_ZAFAFA BIYAR_

*_INAYAH_*
_MamuhGee_

*_GURBIN IDO_*
_Safiya Huguma_

*_SANADIN LABARINA_*
_Hafsat Rano_

*_FARHATAL QALB_*
_(Miss Xoxo)_

*_BABU SO_*
_Billyn Abdul_

_*Littafi daya 300*_
*_Littafi biyu 400_*
*_Littafi uku 500_*
*_Littafi hudu 700_*
*_Littafi biyar 1k_*

ZENITH BANK
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070

Shedar biya👇
07040727902

MTN card👇
09134848107[11/9, 9:34 PM] +234 703 623 7917: *_54_*
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
Rigar jikinta mara nauyice ta yaye ahankali tareda bayyanarda dogayen Lafiyayyun cinyayoyinta marasa tabo ko daya..

Rankwafawa yayi zai gyara Mata kwanciyar tasake riqe hannunsa daya Wanda yasashi kasa riqe qansa ya zauna sbd loosing balance dayake Shirin yi.

Janyota yayi ya gyara Mata kwanciyar saidai ajikinsa kawai ta yarda data kwanta din Dan haka Dole yabarta ajikinta ta kwanta tareda shigewa jikinsa da kyau ta rungumesa da hannayenta ta rufe idanuwanta tanaji Yana goge Mata jikinta da towel din Wanda kusan kowace daqiqa numfashinsa fizaga yakeyi sbd hannuwan rigarta data Dan zame sbd kawai ya goge Mata jikin nata.

Yanayin yanda yake goge Mata jikin yasata kasa samun baccin datake ji ta bude idanuwanta tana kallon dogayen yatsun hannuwansa fafare suna yawo da towel din jikinta...

Tashi zaune tayi ahankali tana kallon fuskar abbin data sauya kaman wani innocent baby...

Hannuwa biyu tasa ta sake rungumesa ahankali tana cewa"

Abbi na I love you......

Tsit dakin yayi duk da bayaune farkoba tunda tafara wayo take cemasa "I love you Abbi" Amma na yau din sautinsa ya banbanta da Inayah Babynsa.

Dago fuskarta yayi Yana kallon bakinta Daya furta hakan...

Ganin irin kallon daya kewa bakinta yasata Matsoda fuskarta ahankali takai gap da tasa fuskar numfashinsu na sarkuwa ta lumshe ido ahankali gabanta na tsananta faduwa da abinda zuciyarta keso take Kuma ingizata gayi...

Knocking kofar da akayi ne yasata dakatawa tareda dagowa suna kallon juna da Abbin Wanda zuciyarsa tagama daukan dumi da yanayin.

Sake knocking akayi batareda Inayah tabar jikinsa ba saima gyara kwanciyarta datai kanta a cinyarsa tayi banza da bugun kofar.

Shi kansa Saida ya dauki mintuna kafin nutsuwarsa tadawo daidai ya Dan gyara murya kadan a hankali yace"

Yes..waye agurin?

Muryar Haj umma yaji tace"

Ga Dr farhat Nan tazo duba Inayah din Naga tanajin jikin gwara adubata.

Dan juyowa yayi ya kalli Inayah data kallesa idanuwanta na cikowa da hawayen dake sake kashe jikinsa ya lumshe Mata Ido ahankali tareda Dan gyada Kai yace"

Kibari ta dubaki Babu maganar wani aure yanzu..

Bawa su Haj umma Daman shigowa yayi Wanda itace agaba kafin Dr farhat din.

Duk da shigowarsu baisa Inayah ta tashi ko janyewa daga jikinsaba Kuma taqi bude Ido ta kallesu ahakan Dr farhat ta dubata Tai Mata allura tana sake cukuikuye Abbin sbd batason allurar.

Kafin agama allurar Babu Inda Bata Gama goga Masa nonuwantaba da basa cikin bra sbd qin tsayawa tayi ayi Saida ya riqeta.

Koda aka Gama Dr farhat ce kawai a dakin Haj umma ganin wata sabuwar lukutar masifar yasata fitowa Dan kuwa tasan MAJEED dinta ko dutse ne wannan abin da Inayah keyi Zata iya lalata masa mutunci da tunani.

Dr farhat ma yau kanta a qulle yake da tashin hankalin sabuwar dabiar Inayah Wanda takega Bai kamataba ko rigar jikinta Bai kamata ace tana sanyeda ita agaban mahaifintaba.

Suna fita Inayah ta sakar Masa wani malalacin kuka a kasalance tana cewa"

Abbi Dan Allah kada ka auri Dr farhat,....

Wata irin damqa yayi Mata batareda yasan yayi hakan ba ya mannata da jikinsa sosai yana kallon idonta zuwa bakinta numfashinsu na haduwa da wata fitinanniyar murya Mara sauti sosai yace"

Meyasa bazaki Dena maganar auren nanba?
Nafada Miki Zan iya auren wata macen ne uhmmmm?

Hakan Daya fada dakuma sautin dayayi maganar dashine yasata Jin wani farin ciki me sanyi tareda manna Masa kirjinta ta rungumesa
Bai iya riqe kansansaba ya sbd komai nasa kuncewa yakeyi ya kwantar da ita kan gadon tareda Mata rumfa Yana kokarin Hana kansa kallon nonuwarta dake nuna kansu a idonsa.

Daqyar ya fisge kansa Yana kokarin controlling kansa tareda miqewa tsaye daga kan gadon gabaki daya Wanda suka yamutsa da mutsu mutsunta gurin shiga jikinsa da allurar da akai mata.

Juyawa yayi ya fice daga dakin gabaki daya...

Yana fita Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa ya shiga toilet ya sakarwa kansa ruwan Yana rintse Ido.

Ya jima acikin ruwan Saida yasamu kansa ya dan sake kafin yayi wanka yafito daureda towel Yana goge jikinsa.

A gaban mirror ya tsaya Yana kallon kansa
cikin nutsuwa ya Dan rufe Ido ya bude Yana Jin dumin numfashinta haryanzu a wuyansa....

Inayah takasa gane abinda yasa yake kaucewa wannan kuruciyantata,

Maganar auren kowa ba Dr farhat kawaiba shi kansa yasan kaman ya haramta garesane sbd bazai taba iya hada kaunar Inayah da kowa da komaiba saidai Kuma bazai iya kusantartaba a miji sbd tausayinta da ganin rashin qwarinta Dan haryanzu 'yar Babynsa yake kallonta.

Shiryawa yayi cikin Kaya marasa nauyi yayi zamansa daki tareda Dan Shan maganin ciwon kan ya kwanta idanuwansa a lumshe saidai zaiyi wuya idan zai iya baccin.

Ahakan akai azahar ya tashi ya fita sallah daga can ya fita zuwa wani gurin.

Itama bayan fitar Abbinta bacci tasamu ya dauketa zuciyarta mamaye da farin ciki.

Sai Bayan azahar ta farka lokacin jikinta yayi Dan qwari Kuma zazzabin ya saukar Mata gaba daya sbd allurar da akai Mata da damuwarta data fita ranta sbd dama rayuwarta Inayah bamai riqo bace sbd tun farko haryanzu idanba qaddarar rashin aurenta da ake fasawa batada damuwa komai saita rashin uwa wadda umma yaganah ta cike wannan gurbin tuni barema gurbine da Abbinta Bai bar filiba yacikesa sbd farin cikinta.

Wanka takuma Yi ta fito ta sanya doguwar Riga har qasa amm ko yanzu Mara kauri da nauyi.

Sallah tayi tana gamawa zubbi takawo Mata shayi Mai zafi da white couscous da kidney sauce.

Umma yaganah ce da Anty Hafsat data zo suka ringa Dan lallabata da fira taci abincin bayan Tasha tea din sosai.

Ganin duk sun damu yasata kallonsu cikin sanyi da shagwaba tace"

Umma yaganah kiyi hakuri bazan sakeba,
Anty Hafsat I'm sorry.

Murmushi Anty Hafsat tayi tana cewa"

Ni daidai kikamun ba gashi yanzu zaa taqaita Mana zancen aure auren nanba ana zaune kalau
Inayarmu ko baby ko daya Bata haifawa Abbinta ba wata zatazo ta rigata"

Eh fa Anty Hafsat kiji fa Dan Allah,
Ni wlh nafadawa abbi bazan yardaba nice Zan Haifa Masa yaran da Haj umman keso..

Umma yaganah da mamaki sabo duk da sun saba da bakin Inayah Amma kusan mamakin baya denuwa tace"

Yanzu Inayah haka kika fadawa MAJEED kece Zaki Haifa Masa 'yayan?

Dan gidanku ta Yaya Zaki Haifa Masa 'yayan Baki Gama sanin ciwon kankiba kina wannan zubar
Kizo gaban 'yayan ma kinayi.

Cikin dariya anty Hafsat tace"

Umma yaganah tsaf kuwa Zata Haifa Miki abokan Hira inshallah Nan kusama.

Ahankali tana sanar kallon umma sbd kada ta buge Mata Baki tace"

Inshallah anty Hafsat.

Harara umma tabita dashi tana amsa Kiran umma Hadiza da tun jiya dasuka tafi.

Bawa Inayah wayar tayi sukai magana taji Inayah din ba lefi ta warware sukai sallama tana sake Mata fatan sauki cikin tsananin kauna da kulawa.

Dakin umma yaganah suka koma acan ta kwanta
Haj umma ma tasake zuwa ta dubata,

Anty Hafsat ce ta zauna ta ringa koro Mata bayanai tareda qarasa juya kan Inayah din akan idan ba samun ciki tayiba Haj umma bazatabar maganar auren Nan na AA MAJEED ba...

Hankalin Inayah kasuwa biyu yayi sbd a bakine kawai take fadar cikin Amma cikin ranta tsoro da fargaba takeji na haihuwar sbd tana ganin yanda Mata me haihuwa abin na daga hankalinta.

Juyar Mata da tunani anty Hafsat tayi ta dena kallon wuyar haihuwar sai fashin auren abbin kawai duk da yace Mata baice zaiyiba Amma idan Haj umma ta nace tasan zaiyi.

Anty Hafsat Bata bar gidanba sai bayan ishai,

Bayan ta wuce daki Inayah Takoma bayan taci abinci kadan sbd zazzabin Daya fara dawo mata,

Kasa wanka tayi sbd sanyin datakeji dan haka kayan bacci ya sanya Riga da Wanda masu kauri sosai na Fendi.

Tana kwanciya ta rufa jikinta na qara zafi.

Wayarta ta lalubo ta dauka tareda Nemo numbern Abbi tasaka Kira..

Ringing tayita Yi Bai daukaba Dan haka ta ajiye wayar tareda tashi zaune ta ziro qafafunta ta sauko gadon ta saka slippers ta nufi kofa sbd damuwar ko shima ciwon kansa yayi tsanani ne.

Kowa ya shige Dan haka Kai tsaye palonsa ya nufa tareda budewa ta shiga tana sake saka Kiran wayarsa sbd baya palon tv ce kawai ke aiki ba murya ko kadan sai AC da sanyayyan kamshin turarensa Daya gauraya Dana humidifier dake aiki.

Sake saka Kiran wayarsa tayi saiga wayar na ringin a palon ahankali sbd bayason qarar waya shiyasa yawanci wayoyinsa a silent suke.

Wanka ya fito daureda blue towel yaji dan ringing din wayarsa a Palo
Ya Dan yamutsa fuskarsa ya nufi palon sbd baisan waye zaikirasa a wannan lokacinba kusan 11 na dare.

Yana fitowa wayar na katsewa Inayah Kuma na dagowa.....

Faduwa gabanta yayi da qarfi ganin Abbinta daureda towel a Karo na farko rayuwarta....

Lafiyayyar fatarsa da Lafiyayyan jikinsa Dayake bayyanarda qarfinsa ta kalla zuwa fuskarsa taji gabanta yakuma faduwa Amma Kuma zuciyarta garesa take ingizata sbd fuskarsa kawai ta bayyanarda gajiyarsa.

Kallonta yayi Yana Dan kame fuska ya qaraso ya miqa Mata hannu ta basa wayarsa data dauka.

Bata fuska tayi tana kalar tausayi sbd ganin ya kame fuska lokaci daya.

Kasa miqa Masa wayar tayi tareda sanyaya murya tace"

Abbi na dauka bakada lafiyar ne Naga baka fito kaci abinciba kuma.....

Ringing wayarsa Dake hannunta ne ya datse maganarta ta dago wayar atare sukaga sunan Dr farhat baro baro akan wayar.

Wani bugawa kirjinta yayi take idanuwanta suka ciko da hawaye ta dago ta kalla Abbin Wanda shima mamakin Kiran Dr farhat din ya kamasa Amma Bai nunaba sbd ganin halinda Inayah take kokarin shiga qafafunta tuni suka fara rawa hawayenta suka gangaro ta saki wayar qasa tareda juyawa Zata gudu tabar gurin cikin kuka me tsanani...

Ko takun gudu biyu bataiba ya riqota da sauri Yana Kiran sunanta cikin yanayi na son hanata daga hankalinta sbd sanin daga hankalin kowa gidan dazata iya yanzu ta tada kowa da rigimarta.

Qwacewa takeyi hawaye nabin fuskarta tana cewa"

Ni Abbi kabarni banason ganinka kaje ka dauki wayarta....

Sosai take Rigimar kwacewa taqi yarda ta tsaya ta sauraresa sai kokarin dawo da ita nutsuwarta yakeyi Yana Kiran sunanta Amma taqi.

Jikinta ya sanyata tareda rungumeta Yana cewa"

Ya isa,
Ya Isa,
nace ya Mana
Ba daukan kiranta zanyiba,
Banma San meyasa ta kiraba at this hour....

Aurenta zakayi shiyasa ta Kira Ni kabarni Abbi zuciyata mutuwa zatayi kawai....

Cikin daga murya da tashin hankalin datake neman sakasa yace"

Na fada Miki ba aurenta zanyiba can you shut up and stop being childish.

Dakatawa tayi tareda yin shiru ahankali ta dago daga jikinsa ta kallesa da idanuwanta dake kaca kaca da hawaye ahankali tace"

Da gaske Abbi bazaka auretaba?

Wani numfashi ya sauke tareda juyar da Kai cikin kosawa kafin yadawo da kallonsa kan kyakkyawar fuskarta Yana kallonta da idanuwansa dake cikeda wahalalliyar kaunarta dake wujijjiga rayuwarsa Bai iya cewa komaiba sai rintse idanuwansa da yayi Yana Kai hannu zai janyeta jikinsa ta girgiza Kai tareda sake shige Masa hannuwanta na sake zagaye jikinsa da Babu Kaya sai towel.
##MAMUH#



_ZAFAFA BIYAR_

*_INAYAH_*
_MamuhGee_

*_GURBIN IDO_*
_Safiya Huguma_

*_SANADIN LABARINA_*
_Hafsat Rano_

*_FARHATAL QALB_*
_(Miss Xoxo)_

*_BABU SO_*
_Billyn Abdul_

_*Littafi daya 300*_
*_Littafi biyu 400_*
*_Littafi uku 500_*
*_Littafi hudu 700_*
*_Littafi biyar 1k_*

ZENITH BANK
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070

Shedar biya👇
07040727902

MTN card👇
09134848107
[11/10, 6:01 PM] +234 703 623 7917: *_55_*
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
Daqyar ya iya bude Baki ahankali can qasan maqoshi yace"

Nace ki Dena maganan Nan.....

Sanyi yaji cikin ranta tareda sake kwantar da kanta kirjinsa Qamshin shower gel dinsa na shiga hancinta..

Sake dagota yayi daga jikinsa ya kalli fuskarta itama shi ta kalla taji qaunarsa na sake cika zuciyarta ta saki wani kyakkyawan murmushi Mai sanyi tana sake gyara hannuwanta dake zagaye dashi.

Murmushinta yasashi Jin wasu notikan kansa na kuncewa ya kamo fuskarta da hannuwansa biyu ya matso da ita daf da tasa Yana kallon cikin fararen innocent eyes dinta dasuke kallonsa cikeda kauna...
Ahankali ya iya furta"

Why? Why Inayah?.....

Kasa qarasa cewa komai yayi ya rintse idanuwansa dasuke kokarin Tona halinda tasakasa...

Kyakkyawar fuskarsa da idanuwansa Daya rintse ta kalla tanajin a duniya bayan Abbinta Batasan metakaso irin hakaba,
Sunansa kawai idan ta fada zuciyarta wani sanyi da cika takeyi....

Wani sanyayyan numfashi ta sakar Masa a fuska Wanda yasashe sake rintse idanuwansa Yana riqe numfashinsa me zafi dakeson fita....
Ba tsammani yaji saukar tattausun lips dinta akan NASA

Please Login or Register in order to submit comment