Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 6
na ce ta yaro fa kyau take bata karko. Nan dai suka yarda suka tafi amma zuciyar wasu bata so ba, sun dai tafi ne dai kawai tun daga wannan runa aka dauki tsanar duniya aka dorawa Abubakar ba mai kula shi in abu zai saya sai dai ya yi ake amma in shi yaje da kansa ba za a sayar mása ba, haka ya zauna cikin takura ba shi da abokin hira daga mahaifiyarsa sai mahaifinsa gaba daya mutanen unguwa sun yi mitin akan cewa duk wanda yaga Abubakar zai daki wata ko ba yar uwarsa ba ce ya yi masa jina jina. 30 W C1 k ir S k C 1 Yana cikin tafiya sai ya yi kicibis da wani tsoho mutum maiı bayar da magungunan gargajiya ya gaishe shi zai wuce sai ya ce masa ji mana samari, ya dakata gami da risinawa ya ce gani baba, ya dube shi ya ce kash wallahi yaro ina tausaya wa rayuwarka, ya cc baba me ka gani? Ya ce wato samari wani abin al'ajabi na hango maka amma kafin in ce maka komai bari in yi maka wata tambaya guda daya, ya ku ke ciki da mutanan Kauyenku a game da abinda ake zarginka aikata? Ya ce to Baba ya ko mike ciki lamarin ai sai ddai addu'a, a a kai dai bari in baka wata shawara kunya da ya ya ciro jakar bayansa ya fara ciro magunguna ya mika masa wani bakin magani ya ce ungo wannan ka jika shi kasha in Allah yaso sai yadda ka juya mutanan kauyan nan naku, yasa hannu ya karba ya yi godiya sannan ya ce gashi ban ſito da kudi ba ko zaka biyo ni muje gida in baka dan wani abu? Ya cc ina yaro ai kyauta na baka, kai dai ka yi abin da na ce ba a karbar maganina a zubar da ka zubar gara kar ka karba in har kasan zubanva zaka yi ka bani abina in ba haka ba kuwa zaka yi da na sani, ya ce ai ba zan zubar ba Baba, suka yi sallama ya wuce zuwa gida shi kuma ya zage bayan wata bishiya ya girgiza ya koma kamarsa ta asali ya fara tuntsura dariyar mugunta har sai da dajin ya dinga amsa kuwwa. A da kam Abubakar bai yi niyar shan maganin nan ba, zubar wa zai yi sai kuma aka kwaße shi don haka sai ya hakura akan zai sha din in yaso Allah shi ne mai kiyayewa yana zuwa gida sai ya sami kofi ya jika 31 magani ya kafa kai ya shanye abinsa, daga nan sai ya kwanta sai barci ya kwashe shi. Ta leko daga ba wanda ta gani sai tsoho tukuf a tsayc ta Karasa gurinsa ta ce dama kai ka ke sallama? Ya ce ni ne abin da yasa na zo gurinki shi ne, fazun nan naje cikin unguwa sai naji ana zancen wat kece ummul aba'isin da Abubakar dan dagaci yake dukan 'ya'yan mutane, shi ne naga ya dace in zo in tamaka miki da maganin baki kinsan fa baki shegen abu ne, yanzu kya lalace in jama'a suka sako ki a gaba ta dafa kirji na gode baba bani ina so nima dama wannan abu yana damuna, ya kwance jaka ya fiddo magani ya ce gashi ki jika shi kisba, kar ki nuna wa kowa abin asirrance yake, in kin jika za ki sha sai ki ambaci sunansa sannan kisha zai daina wannan mummunan halin na ce to muka yi sallama na shiga gida ina shiga shi kuma ya bace, ba tare da na sani ba. Abubakar ya farko daga barcin da yake wanda bai san dalilin yinsa ba ya yi juyi ya ji duk jikinsa a mace, zumbur ya mike jikinsa na rawa ya fara tunanin da bai taba mafarkin yinsa ba wato tunanina in ban da son yaganni ba abin da yake yi, wuf ya fita da sauri ba wanda ya ganshi sai gidanmu a lokacin nima ina soro ina tunanin zuwa wajensa domin babu wanda nake so da gani in ba shi ba. Muna yin arba da juna sai muka saki wata irin ajiyar zuciya a tare muka kuma kura wa juna ido Abubakar ya ce "Hamdiyya wallahi duk duniyar nan ba ni da wadda nake so in bake ba, inhar aka ce ba za a bani ke ba wallahi raina zai iya salwanta, na ce wallahi 32 Abubaka r kai nake so da kauna muddin aka hana nı kai an iya rabuwa da duniya muna cikin fadar haka sai ga wani yaro nan dan cikin gidanmu yazo zai wuce yana ganınmu sai yaje ya sanar wa baba Tasalla, ccwa ga mu can muna zance a soro haba wa sai ga ta nan babu ko da mayafi ta shigo ban yi aune ba sai jina yi ta kwadan mari ta jani cikin gida ina ihu haba da Abubakar ya rasa yadda zai yi sai ya bini ciki yana cewa don Allah haba ku yi hakuri ku kyale ta, wallahi Baba ina kaunarta ba zan iya rabuwa da ita ba, ni kuma sai ihu nake ina kíran Abubakar, baba na ganin ya shiga sai ta ce au har ciki ka shigo domin ka 6ata min 'yar? Ta kurma ihu wai azo a taimaka mata zai lalata mata 'ya haba kafin a ce ma yi wannan gida ya cika da samari dan da nan ta ce zuwa ya sake yi domin bata ma ta 'ya suka rufar masa da sanduna suna ta duka da naga suna dukansa sai na kwalla kara gami da cewa wayyo Allah na za su kashe min Abubakar na fisge na kifu a kansa sai lugudan sanduna a bayana shi ko Abubakar har ya galabaita ma sai numfashi yake yi dai dai suka dinga kokarin janye ni ina ibu ina cewa sai du ku kashe mu tae, baba cewa take ba za ku janye ta ba sai ka ce tafi karfinku? Suka ja ni da karfi wasu suka rike ni wasu suka janye Abubak ar aka fita dashi aka yar a waje, sai ka ce mushen dabb a, haba wa ina ganin an janye shi a kasa an fita da shi na kara gunjin kuka ta karfi aka kaini daki aka rufe &ofa na yi kuka iya kuka ba abin da naka tunani sai At ubakar da halin da ya shiga. 33 Labarı ya iske Dagaci cewa an yi wa Abubakar duka yana can kwance rai ga hannun Allah a kofar gidanmu da kansa ya taso domin yaga abin da ke faruwa yana zuwa da yaga halin da Abubakar ya shiga saı ya yi salatı ya tambayi ba'asi aka ce har cikin gidan su ya shiga shi ne suka yi masa haka,. dagaci ya ce ba ni da ta cewa tunda kai ka shigar musu gida, ka taka shari'a da ace a kwararo suka yi ma wannan dukan wallahi wallahi da ran kowa ma sai ya 6aci yasa aka tai tayi Abubakar sai gida. Kuka nake sosai duk idona ya kumbura sakamakon kwanan da na yi ina kuka a kan lallai sai an bami naje naga halin da Abubakar yake ciki na yi ku ke iya kuka ko kallona ba ta yi ba danga bata da niyar barina sai na yanke shawarat zuwa ba tarc da ta sani ba, don haka na faki idanta fice ina ta gudu har kofar gidan su dagaci, nazo zan sl da cewa ina ga sai dagaci ya tsaida ni da saurinsa gami ki je? Na ce gurin Abubaka r za ni ya cе me za ki yo? Na ce jikinsa zan gani dagaci ya ce wannan ko tsinannivu Abubakar arinya mara mutunci duk halin da ya sliga a dalilinki ne wallahi in har ki ka kara zuwa kof dannan da sunan gurin Abubakar ki ka zo sai na ka ya ki shegiyar yarinya shedaniya. Ina ganin ya hana ni shiga na durkusa ina kuka ina faman rokonsa ya barni in je in ganshi, ya ce maza ki bar kofar gidan an ko kuma in sa a yi miki abin da aka yi wa Abubakar a gidanku na ce ni wallahi ko kashe ni za ayi ba in da zan je sai naga Abubakar na yi kuka iya kuka amma ya ki barina, in shiga ina nan zaune sai ga baba ta, 34 ta biyo sawuna, da bulalarta a hannun tana zuwa ba abin da ta fara sai dukana, na zunduma ihu zan shige gidan Dagacı ya tare hanya ya ce wallahi ba za ki shiga ba, ki yi can ku karata ni ba za ku tara min mutane a ka ba. Haushi ya turnike Tasalla ta jani tana duka tana cewa ku taimaka min in kaita gida shegiyar yarinya mara mutunci ke dai Allah wadanki yar banza, da karfin tsiya tasa wasu samari suka jani har gida tun daga wannan rana ta sa mata kan tsaro akaina ba shiga ba fita ido akai. Abubakar zaune a kofar gidansu ya yi tagumi hannu biyu shi kaďai yana tunanin halın da yake ciki, na rashin ganina, ransa 6ace bai damu da wahalar da zai sha ba, muddin zai yi ido biyu da ni, don haka ya shirya zuwa gidanmu ko za a kashe shi yana gama wannan tunani sai ya mike zumbur ya nufi hanyar gidanmu yana zuwa daidai kwanar gidanmu kafin ya karasa sai ya hango wani mutum a tsaye a kofar gidanmu sai ka ce Abubakar din shi kansa take ya ji gabansa ya fadi, wannan wanne irin mutum ne haka maı kama da shi? Ya tambayi kansa take ya kara sauri domın yaga ko waye, kafin ya isa sai yaga mutumin ya bi wani lungu da gudu Abubakar ya karasa ko zai ganshi bai ga kowa ba, yaja ya tsaya yana mamaki domin hatta kayan da yake jikinsa irin na wannan mutumin ne sak. Yana nan tsaye ya rasa dabarar da zai yi, ya tura in fito sai ga Dagaci nan a fusace shi da wasu kartin samari yana zuwa ya ce ku kama min shi maza in ya ki ku dake shi, nan suka dinga titirniyar kokawa dake an ce sarkin 35 yawa yafi sarkin karfi, sai da suka kada shi suka sa igiya suika daure shi kamar yadda ake daurin huhun goro, hayaniya ce tasa mutanen gidanmu lekowa suga abin da ke faruwa ciki kuwa har da Baba Tasalla, tana ganin abin dake faruwa, sai cewa ta yi au dawowa kayi tsohon dan iska to Allah ya ara maka rana mahaifinka ya ganka da sai dai uwarka ta haifi wani." Ina cikin gida ina jiyo abin da take sai na gano da wanda take don haka sai na fito da gudu ina ihu kafin su cafke ni tuni na nufi in da Abubakar yake a daure, kafin in kai in da yake sai samaron nan suka yi ca akaina da nufin su kama ni, nima dagaci sai cewa ya ke kar ku bar ta tazo, nan kafin su kama ni wuf nayi na fisgi wani lauje a hannun wani yaro ya yi wo ciyawa ya tsawa kallo na dubi samarin nan na ce duk wannan ya karaso sai na farke shi ana duk sai suka yi cirko-cirko suna kallona, na kuwa yi wa laujan rikon tsauri ina matsawa kusa da Abubakar da yake a daure wuf na yi sauran datse igiyar da yake laujen mai kaifi ne dan da nan sai ya warware igiyar ya fisgi hanuuna ya jani muka danna a guje suma a gujen suka rufo mu, Baba cewa take cikin daga murya jama'a ku taimaka ya sacen 'yar ku bi shi mu kam sai gudu muke iya karfinmu muka nufi hanyar dahi suna biye damu kamar kuraye, shiga nan fita can fada nan haura can sai da muka basu rata sannan muka sami wata duhuwa muka buya gami da rike numfashi sai da suka gama dube-duben su har suka gaji muna jin daya daga cikinsu yana cewa tunda ba mu gansu ba kawai mu yi tafiyarmu in yaso duk sanda suka ga dama sa dawo 36 sauran suka ce mu dama mun gaji muna jin sawun tafiyar su raf raf raf, sai da muka ji sunyi nisa guri ya yi tsit sannan muka fito, ashe suna nan labe suna ganin mu suka taso mana suka kama ni, to dama na riga na gaji don haka shima ya tsaya yana ganin an kama ni. A gaban Dagaci aka zube mu ya dube ni ransa a басс уа се cikin tsawa, ke dai wannan yarinya akwai shedaniya, haka kurum kin yarona sakewa. Wallabi ki fita daga shirgin yaron nan in ba haka ba zan dauki kwak kwaran mataki a kanki, Baba Tasalla ta cc yau zan ji ikon Allah, wato kai har laifin ta ma ka ke gani, baka ganin laifin naka dan da yazo har gida ya tafi min da 'ya zai lalata? Wallahi duk sa in da ya kuma zuwa gidan mu ya dauke min 'ya sai na sa an tattaka shi, in yaso duk abin da za'ayi sai dai ayi yana gama fadar haka ta juya abinta gami da jan hannuna ina tuje wa ina kiran sunan Abubakar shi ma yana ganin haka sai ya mike ya nufe mu da gudu yana cewa baba don Allah ki yi hakuri wallahi ina kaunar ta ba cutar ra zan yi ba Dagaci yasa aka jawo masa shi cikin fushi ya fada shi da fada yana cewa wallahi Abubakar zan tsine maka wai wannan wanne irin yaro ne? Sai nema yake ya tsunduma ni cikin masifa?. Duk gari labarin wannan abu ya bazu har ta kai da mutane suna zuwa gidan Dagaci su ci masa mutunci akan abin da fansa ya yi ko yake yi, haba wa rai in ya yi dubu duk ya baci zuciyar Dagaci kamar ta fashe don tsananin bakin ciki, dan kuka ce mai ja wa uwarsa jifa, ya ce a ransa wannan yaro ya zan 6ullo masa a gaskiya 37 ba zan jure wannan abu ba gara in je in sanar da Kanina Alhaji Lawan duk abin da ake ciki, in ji in da wata shawara da zai bani to, domin abin nan ya isa haka. A Sannu motar take tafe duk da cewa ba bakuwa ba ce, motar a garin domi motar Alhaji Lawan ce Rane ga Dagaci, wanda yake zaune abirnin Kano can unguwar noman sland, mai kudin gaske ne domin idan ana lissafin mashahuran masu kudin garin nan za'a ıva saka shi a ciki da matarsa daya da 'yayansa bıvu mace da namıji Namijin shi ne babba macen take binamar suna Nusaiba shi kuma namijin Ibrahim. Alhaji Lawan din ma'aikacin banki ne domın yana ma rike da mukamin Chairman din bankın da vake aiki. Suna matukar kama da Dagaci sai dai shi da zamu iya cewa dan hutu ne jikinsu ba zai zo daya da Dagaci da yake zaune a kauye ba, amma da ka ganshi zaka gane matsananciyar kamar wanda in ka hada su da abubakar zaka za ci shi ne auta a dakin nasu saboda tsananin kama. Ga kyau domin Allah ya yi su kyawawan gaske ne musamman ma shi Abubakar da yake da kuruciya a jikinsa domin yaro ne dan misalin shekaru ashirin da uku da haihuwa. A kofar gidan Dagaci ya yi fakin yayin da Dagaci ya fito da hanzarinsa yana murnar ganin fan'uwansa, suka rungume juna kamar yara. Nusaiba ta fito ta fada gidan da gudu tana murna, Abubakar na ganinta ya tashi da sauri yana cewa Nusaiba yaushe ku ka zo? Ke da wa 38 ku ka zo? Ta ce ni da Daddy ne ga su can a waje, уa сс ina Ibrahim fa? ta ce shi yana gida ya ce wai zai zo shi kadai ya yi murmushi ya ce shiga Umma na ciki ai ta shiga tana zuwa ta fada kan cinyar Babar Abubar wato Hadiza da suke kira da Umma, shi ko Abubakar ya yi waje aka sa shi jido tsaraba daga but din mota yana kawowa gida, duk zuwa tsarabar nan sai ya yi musu ita kamar an shekara ba aga juna ba, nan ko ba ya wata uku sai yazo wannan karon ne ma ya yi wata biyar bai zo ba saboda sha'anin aikinsa, ya yi tafiya duka duka kwanansa uku da komowa daga tafiya shi ne yazo yaga lafiyar dan'uwansa wanda shi ma yake ta kuzun gaje gurinsa shima. Bayan Dagaci ya kai shi dakin sa sun zauan sun gaisa, gami da tambayar juna bayan rabuwa, itama Umma tazo suka gaisa ta tambayi mafarsa Hajiya Lami da kuma Ibrahim yake cewa sunanan kalau itama Hajiya Lamin ta cc zata zo in an kwana biyu shiru sai can Dagaci ya dubi kaninsa Alhaji lawan ya ce dama ina son in je gıdanka akan maganar yaron nan Abubakar, al'amarin ya dame ni matuka daga nan ya kwashe abin da ya faru tun daga farko har karshe ya sanar wa Alhaji Lawan, abin ya girma a zuciyarsa ya ce yaya kar ka ji haushina duk wannan abu da yake faruwa rashin ilimi ne da ace yaron nan ya yi makarantar gaba da sakandire da abin zai dan yi sauki, anma ka rike yaro ba karatu tun daga sakandare ya ki ci gaba ga zaman kauye duk abokansa ma ba wani mai ilimki ba dole ya dinga abin 39 da yaga dama ba, ka ma yi arziki da ba a koya masa shayc-shayen nan na banza ba. Dagaci dai ya yi shiru kawai yana sauraronsa, ya ci gaba da ccwa abin da ya kamata ayi ka bani yaron nan in tafi da shi can birni in tura shi makaranta kai ma sai ka ji saukin bacin rai kan kararka a kunne ba mai sake tarenka da wata magana. Dagaci ya ce to ai bani da wani dan a gabana shi yasa bana son baka shi tuni ka ke nacin in bar maka ya cc haba Yaya, wai ya za'ayi ka dinga tauye wa yaro rayuwa nc? Shi kansa yanzu in ya dandana dadin zaman can din ba zai iya zama a wannan kuncin ba, dakc ta dakata kai mayc asalinka in ba kauyen ba a a kaga sha sha sha zaka kawo min rainin hankali, ko don ka yi kupi zaka fara gujewa kauye? To ba zai yiyu ka wulakanta mana kauyc ba, kai dam ma ba dan darajar dan nan abokinka dan gidan yawale mai gyada da yake abota da fan gidan Hakimin garin nan aka biya masa kudin makaranta ya jaka ku ka je godiya yallaßai ya tambaye ka in da ka ke aka ce dan gidan dan Kande ne dagaci Allah ya jikan rai Baba shi ne ya biya maka kaima darajar baba ai da yanzu muna nan tare muna noman in na mutum ana da ka dagacin domin nanne asalinka. Alhaji lawan ya c e yaya kenan to Allah ya huci zuciyarka ni bana fada don in raina kauyc ba ne sai don in nuna maka irin ci gaban da muke samu in munyi karatun." Ya çe to ai shima ya yi karatun domin shi yake karanta min takardu in hakimi ya aiko da kafin ya iya ai yaron nan dan gidan Asabe mai dambu nake sa wa yake 40 karanta min, Allah sarki kaga yaron nan shima shiru ya bata abinni baya ko zuwa ganin iyaycnsa, da an yi magana sai ace karatu sai ka ce alhuda huda, kat ma haka ka ke so ka dauke shi ku nausa sai sanda ku ka ga damar dawowa. Haba Yaya yausbe ayi cikakken wata bai zo gida ya ganka ba, ai in A'lah yaso da wuri zai dunga zuwa kuna ganawa, da kyar dai ya samu ya shawo kansa zasu tafi tarc, dan da nan Abubakar ya shiga hada shirgi za su tafi. ** ** Wayyo Baba, baba na tuba ba zan kara ba ji ka ke wani tau fau rim za ki kuma binsa dan ubanki? Wallahi ba zan kara ba, shegiya 'yar kundų gurun buhun uba yau din nan zan maida ke gidan uwarki ba zan iya ba, kije ki jawo min abin kunya yaran da kowa yake shedarsa dan iska ne ki like masa sai yaje ya yi miki ciki sannan ki bar mu da abin kunya, wallahi ba za ki jawon abin fada ba. Ta shiga hada shirgi na sai da ta gama sannan ta ce in tashi ta maida ni gurin uwata na fara bata hakuri, ina kuka amma ina sai da ta tilasta min na dauki kayan muka tafi tana tafe tana ta faman masifa akan hanya ita kadai, ni kuma ina biyc da ita har gidan su Innata, ta sami Innata ta labarta mata abin da yake faruwa tun daga farko har karshe. Inna ta ce to Hajiya aike ma 'yar ki ce yanzu ace a matsayinki na kanwar 41 mahaıfiyarta ba za ki iya hukuntata ba sai kin kawo min ita? Ni din to wanne irin hukunci zan yi mata wanda za fi naki? Ai kawai ki daukc ta ku koma duk irin kukuncin da ya dacc kiyi mata domin kema yarki Haiva Tasalla ta ce, a'a, a'a babu abin da zai sa in maida ita gata nan kema kya ga halinta tana gama fadar haka ta tashi gami da cewa ni na tafi sai an kwana biyu. Inna ta na kiranta haka ta kada kanta ta fice ko waiwaye. Innata ta juyo kaina ta kama min fada abin da bata taba yi min ba, na yi kuka har na gaji na yı shiru. Kwanana biyu da komawata hannun Innata sai wata matar kanin Inna ta ce da za'a kai ni can binni kawar in ci gaba da karatuna da ya fi min wannan shiraritar. Inna ta ce gaskiya bani da halin da zata yi karatu sai dai in je in yi aiki a gidan masu hali ana biyana albashi duk wata in yaso sai in dinga ta rawa tana saya min kayan daki in an yi shekara biyu sai in dawo gida ayi min aurcna. Matar kanin Inna wato Gwaggo Halima ta ce shi kenan ai hakan ma ba zata gagara ba tunda suna da yan uwa a can birni gidan wata 'yar wanta zata kai ni can a samo min aikin. Ba a dade da wannan magana ba, Goggo Halima ta shirya ta ce nima in shirya muka tafi da 'yan kayana a leda sai birni. Muna zuwa gidan 'yar 42 wan nata muka sauka a nan mandari na ko yi sa'ar matar gidan wata 'yar wan goggo Halima mai kirki da ita ga fara'a sannan da son Jama'a ta karbe ni hannu biyu goggo ta yi mata bayanina da abin da ya kawo ni ta ce ito a yanzu dai kam babu wani aiki sai dai ta zauna a nan in an sami mai neman mai aiki koda reno ne sai a kaita goggo ta yi godiya sannan ta ce in zauna a nan gidan nata tunda kila ba za a daďe ba zan sami aiki. Kwanan goggo biyu aka hada mata sha tara na arziki ta koma gida, ni kuma na ci gaba da zama a gidan ina taimaka mata da su shara wanke-wanke wankan yara da sauran aikace-aikace ta ji dadin zamana sosai don haka sai itama takc kyau tata min sosai sunanta Rabi amma Aunty naji 'yayanta suna kiranta da shi, shi ne nima nake kiranta da Aunty Rabi. Rannan Aunty Rabi ta yi kiran wata 'yar makotansu budurwa kamar ni,m domin zami yi sa'o'i da ita, ta ce wa ta dinga zuwa muna tafiya makarantar Islamiya da ita in zata je ta yamma domin da safe tana zuwa makarantar sakandare amma day take yi, ta kuwa amsa kullum sai ta zo mu tafi a haka har muka saba da ita na san sunanta Safiyya. Tun muna haduwa lokacin makaranta kawai har na fara zuywa gidansu hira gurinta har muka saba in za'a aike ta mu tafi tare har muka 43 zama kamar shakikan Kawaye, barci ni kadai yake raba mu. Wata rana muna zaune a gidan su Safiyya muna ta hira ta ji komai ina fadar sunansa daidai sa6anin da da ban san sunayen wasu abubuwan ba ga maganar Kauycnci a bakina kasancewa ta 'yar kauyc fitik domin Safiyya ta sha fama da kawayenta akaina wasu sun bata wasu kuma sai sama-sama suke magana domin a yadda suka dauke ni 'yar kauye ba su so Safiyya ke kula ni ba duk sa in da na yi musu magana sai su kama gwale ni da hantara da kyara sai Safiyya ta nuna musu in har zasu dinga wulakanta ni, to itama ta daina yi musu magana ba ruwanta da su domin nima ai mutun ce kamar su na ce ta kyale su ba komai rashin sabo ne, watarana zamu saba da su ne. Ta ce, ai ba zai yiwu ba to shi ne sanadin 6atawar ta da wasu kawayen nata. Muna nan zaune sai ga wata bakuwar mata nan ta yi sallama, muka amsa mata, da gudu naga Safiyya ta karbi jakar dake hannunta ta kaya, suka shiga daki Babar Safiya da muke kira da Umma ta fito cikin murna ta ce, in je firji in debo mata lemo da ruwa, na tafi da hanzarina na debo mata na durkusa na ajiye mata sannan na gaishe ta. Ta dubi Umma ta ce, wannan kyakkyawar yarinyar fa? Umma ta bata labarin wato dangane da tahowata neman aiki ta ce kash dadina da kauye kenan, ke da 44 acc 'yar nan ce yadda take da tsananin kyan nan ai da ka samu jari in 'yarka ce, Umma ta yi dariya ta ce ke kuma gaki mai idon cin naira ko? Ta ce A'a ba haka ba ne yarinyar ce na yaba da kyanta ne so ai, ta ce tsaya ki gani in ta samu hutu ta goge sai kin nanteta in kin ganta, ta ce da ace Hajiya Lami Kawata zata dauke ta wallahi da yarinyar nan ta huta domin ba ruwanta masu aikinta suna jin dadinta sosai ta ce a to ba sai ki yi mata maganaba in tana sosai a kaita, ta ce to shi kenan a cikin satin nan zanje dama ma yi maganar in yaso ni kuma sai inje in sami Rabin ba? Ta ce yauwa shi kenan kinga ta san da maganar itama bayan sun jima suna suna hira ta gabatar da abin da ya kawo ta ta mike zata sai da ta sake kirana ta ganin sannan ta ce kai wannan yarinya Umma da ace

Chapter 3 of 6