Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 5
zuciyarta ita ta haifar mata da zazzabi da jiri saboda yau kwananta biyu babu abinci da ya ga cikinta, tana kwance falo 'yan biyunta nata zabga rigimarsu ita kuwa ji ta ke kanta tamkar ana buga mata guduma. Nur ce in ta rarrashi wannan in ya yi shiru sai ta juya ta rarrashi wannan abin gwanin tausayi saboda ita kanta Nur din karama ce, a haka Kabir ya shigo ya same su tausayinsu ya kama shi da ya kalli 'yar uwarshi ya ga in da ta rame gwanin ban tausayi saboda tsabar ciwon kai ko bude ido ba ta yi haka ya tattara su su ka tafi asibiti bayan gwaje-gwaje Likita ya sanar da shi damuwa ce ta yi mata yawa tana bukatar mai kwantar mata da hankali, kwarai ya dawo da ita gida sai da ya ga ta sha tea ta hadiyi magani sannan ya ce gobe zan dawo sai mu tattauna. Washe gari Kabir ya iso gidan kanwarsa а farfajiyar gidan su ka hadu da Nazir sun gaisa har da tambayarsa mutanen gida sun dan jima suna hira ya ce masa yazo duba jikin Shema'u ne dan juya jikin nata ya yi zafi ya ji dam a zuciyarsa sai ya ji yara me zai ce da Kabir can ya ce yanzu nima na fito a jikin nata da sauki ya ce, okey su ka yi sallama. A falo ya same ta ta warware suna kallon wani kaset da tasa wa Nur mai suna (Ba'adal mautu) ya yi sallama Nur ta yi tsalle ta rungume shi ta na fadin 47 aka saka sannu da zuwa uncle Kabir zo kaga yadda hasan a wuta ba ya sallah Allah ya so ni ni dai ina sallah, Kabir ya sa dariya ya ce su Abdul suna yi su ba sa alwala sai sun ga mamanmu tana yi suma sai su saka hijab su yi ya ce ashe dai suna yi ta ce Uncle Kabir kai ma kana yi ya ce ni ina yi ba na son abin d aya samu Hassan ni ma ya same ni Shema'u ta katse su to sarkin surutu maza a tafi wasa maza kama hannunsa kuje wasa, Kabir ya ce ku zo ku karba ya raba musu ice cream da bísket su ka fita su na murna sannan Shema'u ta zame daga kujera ta rusuna ta gaida yayanta sannan su ka dan soma hira har dai su ka gangaro kan abin da ya dame ta warware masa komai ya wani zabura tamkar wanda kunama ta harba, saki fa kika ce wallahi yaya ya sake ni yau kwana uku kenan, saboda me ba ki je gida kin fada ba, saboda abin da ka ce min Baba ya fada kuma idan naje na fada mai da auran zasu yi koda ba ya so ni kuma na fi son ko da zai koma to sai ya gane kuskurensa ya dawo da kansa bare ma ba na fatan in koma hannunsa saboda irin halin da na samu kaina, abin da nake so da ke kija bakinki kiyi shiru ki zauna har in darki ta ci ka saboda lokacin an yi bikina sai in deße ki daga ke har yaran ki, saboda ba na son damuwa ta yi miki yawa za ki koma karatunki da kuma koyarwarki daga nan can makarantar da kike koyarwa zani in ji yaya zamu yi da su sai in amiki duk wani cuku-cuku dan ki tafi Misra amma sai kin yaye su Abdul ta ji dadi kwarai 48 C ceE, SO iyasa emm emsa g yuinm nyahyuahתa ta burcikin ranta ta ce to yaya na gode, Ubangiji yabar rumunci ya ce abin ya debo kudi masu kauri ya ba ta ce duk abin da ta ke bukatga ta ringa yi masa waya ce, to su kayi sallama su ka tafi. Ummu murna ta koma ciki dan ita Shema'u ce ba so ta gani cikin gidan, to gashi an yi sakin taki afiya, har gida ta je ta fada wa mahaifiyarta ta ja masa kunne da cewar ta yi shiru da zan ce har iddar Shema'u ta cika dan yanzu in Alhaji ya ji lallai Nazir yamaida ta in kuwa Iddar ta ta ci kane suka ji tasan Shema'u ba ta yarda ta koma. Wata sabon gani in ji mahaifiyar Nazir da ta fito same shi a falonta yazo, ya yi murmushi ya durkusa ja gaida ita ya ce don Allah Hajiya ki ki yi hakuri ayyuka ne su ke yi min yawa, ai na sani tunda akwai ikin da zai hana mutum ganin iyayensa Allah dai ya aimake ni ba kai kadai na haifa ba ya sa ke risinawa Hajiya ayi hakuri ta ce in ban hakura ba Nazir ya zanyi da kai. Sun dan jima su na hira ta tsakanin da da mahaifi can ta ce masa Alhaji fa ya na gida ya kwana biyu bai fita ba saboda ba ya jin dadi, ya mike cikin Janzari ya ce bari in je in ganshi, sallama ya yi dakin nahaifinsa ya na zaune kan dadduma da carbi a hannunsa ya na ja, ya amsa sallamar ya samu guri ya zauna ya gaida mahaifinsa ya tambaye shi karfin jiki ya ce ai na warke, kwanakin da su ka shige ai na ji gata Nazir ya ce amma Alhaji ba a aika min ba, mahaifinsa ya ce na yi zaton saboda mu ka sake sabon 49 layi saboda kar mu dame ka saboda kai yanzu Umm ta fiye maka komai a duniya nan dai ya zauna yana b: wa mahaifinsa hakuri kan rashin zuwan da ya ke in su Shema'u da ya ta ya ce su na gaishe su, insh Allahu gobe ma za ka ga sun zo duba ka. Shema'u dai ta koma koyarwarta dan ba ta samı matsala ba, saboda yanzu akwai 'yar kanwar Mamant Surayya da ta yi candy kafin sakamako ya fito ita ce: wajenta duk wata damuwa Allah ya dauke mata ita ta yi kalau ta yi kyau. Yau da yamma ta na zaune a cikin lambun gidan kana nan kaya ne a jikinta sun yi mata kyau ta harde kafarta daya kan daya, ta na karatun jarida, Nazir da ke can bangaran ya na kallonta cikin sha'awa dan ta yi bala'in burge shi, ita kuwa ba ta san ya na ciki ba, a hankali wayarta da ke yashe a gefe ta hau kara, baj san ko me aka ce ba ta ya ji ta na cewa "Okey-okey, gani nan zuwa nan da minti talatin." Ya ga ta dauki abayarta tasa ta saka hijab ba zancen nikaf dan bata sashi ba ta fita shima ya bita sai ya ji ta na kwallawa Surayya kira kawo min jakata da mukulun mota, ta dauko-mata ta shiga mota ta tayar, wani takaici ya kama Nazir wato ma ba za ta fada mishi ga in da zata ba duk in da taga dama kenan, zata ko nikaf ba ta sa kasa zata nunawa duniya wai ita kyakkyawa ce kishi ya kusa sumar da Nazir a nan. Nazir ya na falon mahaifiyarsa su na hira tunda a yanzu tunaninsa ya na kan iyayansa saboda ita ma 50 mah yarsa ba a zaune ta ke ba, yanzu al'amura sun dsasseta, ta ce Naziru dama wani magani na Kamaka saboda tsarin jiki ya na yi irin na sana kaga kana samun daukaka shi ne na ce bari in gimaka ko zaka amince a ringa kawo maka Tube ka ringa sha saboda kar in karbo ka ki sha, shce fa ba dole ba ne, haba Hajiya akwai abin daice in yi in kiyi ai nasan saboda lafiya ta za ki yiayi ta ce to shi kenan in dai kana gari kullum kala sha ya ce to tare da godiya har kudı ya bata Wiyar ayi masa addu'a yanzu kullum Nazir sai Yajeidan su gurin mahaifiyarsa yasha rubutu kuma Alhedulillah ya soma jin sauyi. umar yadda ta saba duk yammaci sukan zauna cilmbu ita da yara suyi hirarrakinsu yau ma kam kullum ta na zaune ta na karatun littafin gwara cikin marubuta, ta sake kallon bangon littaja fili ta ce lallai kuwa kin ci sunanku gwanaye, Sura da ke gefe ta ce "Anty in kin gama ki ara min am ni labarin gwanaye ya yi dadi ni dai marzuciyar nan ta na burge ni, ni ma haka ina son yi matsaya ina tsoron dankaren wulakancin da aka ce maruta na da shi, haka dai ake cewa Anty amma ni dai nyimata text, to ta taba baki amsa gaskiya Anty sau iya ta taba bani amsa amma nayi mata text kusasu hamsin shima din barka da shan ruwa ta yi min re da dan tunasar dani mahimmancin azumi da kumaddu'o'in da ya kamata in yi su cikin watan 51 Ramadan, to zan yi calling dinta in gwada, ban karas fadar abin da zan fada ba, na ji an cakumo ni, idanur su ka tsaya kan wacce ta cakumo ni ba kowa ba face Ummu na juyo na kalli Surayya na ce maza kan hannu yara kuyi ciki ta ja hannunsu su ka nu bangare na, na juyo gare ta na ce madam sake ni an a sake ki, karuwa, na ce ni din ke din in ban da karuwa ce kuma kaska ce ya za ayi a saki mace ta tafiya gidan ubanta, kin zauna kina janye m hankalin mijina domin nasan malaminki ya ba ki sa shi yasa kike wannan zaman, Ummu bari ki yi ba tsoro ko shakkar ki yanzun nan zan yi maganinki da dama darajar Nazir ki ke ci yanzu kuwa babu wanna darajar gid akuma da ki ke so in bar shi ai gida tu kika makara dan ya zama gidana abu mafi sauki nice ba kya ce son gani daga ke har mijin ki sai tattara ina ku ina ku ku bar min gida dan yanzu ni da gida, kar kuma ki sa ke kira na da karuwa, dan k san kowa ce karuwa, na fi karfin mijinki bare ke de ko a kafa aka daura min shi na kunce in gudu ina so in ja kunnenki wannan shi ne farko kuma karshe, d duk ran da ki ka kara yi min abu makamancin haka ki raina kanki. Na fisge wuyan riga ta na yi gaba barta saroro ta na kallona cike da takaici. ** ** Bikin Kabir yazo wanda ya yi daidai da gan iddar Shema'u ta yi shiri sosai na bikin dan gaba day 52 komai tare da ita aka yi gaskiyha biki kam ya hadu a wajan dinner ne su ka hadu da wani abokin yayanta mai suna Najiburrahaman amma Indiya ne dan daga ni ba sai an fada ma ka ba abin da ya bata mamaki da ya kasance ya na jin Hausa, kai ka ce jakin Kano ne, ko da ya ke ya ce ma ta shi haifaffan Kano ne, aiki ya kawo mahaifinsa, naso in share Najiburrahaman amma yadda ya ke da naci da yadda ya nuna min so lokaci kankani sai naji ya gama dani gashi kuma naga yaya Kabir ya ji dadin haduwarmu. Bayan kammala biki, na dawo gidan Nazir na hada nawa ina wa saboda a yanzu na ke da bukatar iyaye su sani saboda haka na kuduri niyyar komawa gaban iyayena. Yaya Kabir na fara fadawa kudurina amma sai ya dakatar da ni in bari su dawo daga honey moon da za su shi da amaryarsa dan dai babu yadda zan yi na hakura. Najiburrahaman ya na kawo min ziyara kai ba ka ce tun daga Kano ya ke zuwa ba, yarana har sun saba da shi dan ya ce musu shi ne sabon Abbansu zai kuma mai da su Kano da zama, dan shima Najiburrahaman din ya taba aure matarsa Nisha tazo haihuwa ta rasu. Kusan shekaru hudu da mutuwar ta sai yanzu da Allah ya hada shi da Shema'u ya ke jin zai iya zaman so da kauna da ita don da cewa ya ke ya gama zaman soyayya shi tunda ya rasa Nisha. Ita kanta Shema ta kamu da son Najiburrahaman kuma tunda ya ke zuwa ko sau daya ba su taba 53 haduwa da Nazir ba dan sam ba ta ce da Najib gidan uban yayanta ba ne, ta ce mas agidan wanta ne saboda haka soyayya su ke yi mai tsafta. Najiburrahaman ya na kashe mata kudi sosai, daga ita har yaranta yaso tạ kai shi ga mahaifinta su gana ta ce ya bari har sai Yaya Kabir ya dawo. Nazir ya dawo daga Dubai yau ma ya kaiwa mahaifansa ziyara kamar yadda ya saba su na zaune dakin mahaifiyarsa ta ba shi rubutu ya sha wanda dama yanzu ya na sha saboda ta ce masa na tsari ne akan dukkan lamuransa har turare ta ba shi wanda zai turara mahaifiyarsa ta ce ban ji dadin rashin kasancewarka gurin daurin auran Kabiru ba kuma abin takaicin kowa ya je ban da Ummu wato ka ce har yanzu zaman nasu babu dadi? Naziru ka ji tsoron Allah ka tuna fa kowacce amana ce a gare ka, ina jiye maka tsoron haduwarka da Allah don ni nasan zaman hakuri yarinyar nan ta ke, ya yi jigum dan ya rasa me zai ce da mahaifiyarsa, nan dai ta ci gaba da yi masa nasiha. A yau Nazir tunda yaje ya kwanta ban da juyi babu abin da ya ke yi, saboda ya na son ya tuna me ma ya shiga tsakaninsa'da matarsa yara a yau ji ya ke kamar gari ba zai waye ba saboda ya na son ganin matarsa, shi dai yasan sun saba to amma ya rasa menene ma ya hada su, tsam ya tashi ya nufi bangarenta ya dade ya na bugu amma ko motsi bai ji ba, haka dai ya hakura ya koma bangaren Ummu. 54 Yau tun bakwai na safe su ka fice da ta tashi daga aiki ba ta dawo ba sai ta zarce bikin da wan babanta ba ta shigo ba sai goma washe gari ma da wuri ta fita ranar karfe uku ta dawo, fitowarta daga wanka kenan, wayar Najiburrahaman ta same ta ya na farfajiyar gidan shigo ta yi ta alfarma ta nufi wajen masoyinta, gaba daya yaran ta sun zagaye shi kowa da tsarabarsa, sai da ya sallame su sannan su ka ci gaba da hira, a nan ta ke sanar dashi dawowar yaya Kabir ta ce ya na kuma nan Yola saboda haka ya ce ba zai tafi ba zai je ya kama daki har sai ya yi yadda za su yi a annan ma ya kira shi a waya ya ce ya jira shi ga shi nan zuwa, ita Shema ce ta yi masa rakiya zuwa gidan yayan nata don a can ta bar shi ta dawo gida. Kabir bai 6oye wa Najib komai ba amma ya се ya yi hakuri har yanzu ya na nazarin yadda zai fuskanci mahaifinsa akan maganar ne amma ya zama dole kafin ya tafi zai ji sahihiyar magana. Tun La'asar Najiburrahaman su ke tare da Shema sun kasance masoyan da suke cikin nishadi da kaunar juna babban burinsu shi ne, Allah ya mallaka musu junansu a nan ya yi sallar magariba nan ya dauki yarasu ka fito ya yo musu shopping bayan ya ajiye su Shema ta fito su ka ci gaba da hira sai ga Nazir ya shigo da motarsa, ya kuwa dallare su ya fito ya shiga gida ya dade ya na son ganin ta ta ki ma saurarensa ya shiga ya fito Nur ce ta fito da gudu ta ci karo da Abbanta kc gudun me kike? Ta ce Abba Anti Surayya 55 ce zata sha min Ice-Cream dina bayan kuma sabon Abban mu ne ya siya mana, waye sabon Abban ku? Ga shi can yazo gurin Umman mu ba ka ganshi ba ya na da kyau ya ce ma duk tafiya zai yi damu in dai yazo sai ya siyo mana Ice-Cream da sweet. Ai bai tsaya jin surutun Nur ba ya yi gaba kai tsaye ya tsaya musu aka ya daka masa tsawa kai kana da hankali kuwa, kazo gidana wajan matata mahaukacin ina ne kai dan wacce kasa ne ko ko mahaukaci ne kai? Duk Nazir ya na magana ne cikin harshen Nasara mai jan kunne, dan shi ya yi zaton Najiburrahaman baya jin Hausa. Ya ce haba abokina, kayi hakuri na shigo maka gida amma saura kiris in dauke matata in na dauke ta ba kara ganina zaka yi ba, kai kana shan kwaya ne ka fita tun kafin raina ya 6aci kafin Najib ya ce wani abu shi Nazir ya shake shi, ai tuni ta yiwa Yaya Kabir waya ga abin da ya ke faruwa yau naga kishi gurin 'yan maza ai tun kafin su Kabir su karasa barin gidan shima Nazir ya fice sai a lokacin tunanin sa ya dawo daidai ya tuno da sakin da ya yi mata ya ringa godiya ga Allah da Allah ya taimake shi saki daya ya yi kai tsaye gurin Alhajinsa ya nufa, bayan sun gaisa bai jira komai ba ya fada masa ga abin da ya faru ya sake ta amma yanzu shi ya gane kuransa ya maida matarsa, amma gashi har ta janyo masa wani mai jan kunne gidan da shi Alhaji bai dauki magaar da wani mahimmanci ba sai da ya 56 d ya na dada jadadda maganar da tsananin tashin hankalin da ya kc ciki. Dattijon arziki kenan kuma aminan juna gaba daya abin da ya faru ya ba su mamaki a lokacin can gidan Nazir din su ka nufa dan aji daga bakin Shema, jla kuma a lokacin ta yi parking din komai ta zuba akwati cikin mota don yau sai gidan mahaifinta, sai taga mota ta shigo wadanda su ka fito daga motar ne da ta kalle su kawai sai taga mukulin tata motar ya subuce mahaifinta ya ce ina za ki bakinta ya na sarkewa ta ce gida nan dai su ka koma falonta dattijan guda biyu sun so jin ta bakin su amma ganin yadda kowa ya ke son ya nuna shi ke da gaskiya sai kawai su ka ce basu da bukatar jin abin da ya hada su su dai a matsayinsu na iyaycnsu sun jinjinawa Shema'u bisa iya hakurin da tayi har ta zauna saboda haka Allah ya yi mata albarka Allah ya sa sauranta su yi koyi da abin da ta yi Nazir ya yi tsagal ya cc Alhaji ni fa na ce na maida ita, Shema'u ta ce uh ka maida wa to in ba ka sani ba ka sani ni tuni na gama idda ta a yanzu ina da zabi saboda haka ni ina da zabi Alhaji ya yi murmushi mahaifin Nazir ya ce ke ko mai jan kunnen shi ne zabin ki dan ya ce wai kin ba wa mai jan kunne damar zuwar masa zance cikin gida, mahaifinta ya ce ashsha yaro yaro ne ke ban da sakarci ya za ki janyo masa bazawari gidansa, ta ce baba ni gani nayi hakan shi ya dace domin kai da kanka ka ce duk randa Nazir ya sake ni kar in dawo maka gida in zauna a can har sai 57 na gama idda to ni kuma da na gama idda sai naga tunda na samu wanda ya ke sona da gaskiya abun da ya fi dacewa shi ne in yi aure tun da na wuсе munzalin zama a gabanka kun ga Abbu Nur shi na ke so ya zame min uba kuma madaurin aurena, tunda mun zama jini da tsoka, domin ni tuni na maida amincin iyaycnmu ya zama zumunci shi ne dalilin kawo Najibburahaman gidan Abbu Nur, dan yanzu ni ba ni da gidan da ya fi gidan Abbu Nur. Gaba daya su ka yi shiru da jin kalamanta mahaifinta ya ce, to yanzu duk mun ji abin da ki ka ce a matsayina na mahaifinki kuma madaurin aure Naziru kinga na zama sirikinki ina neman alfarmar ban da tuna baya kiyi hakuri a yau din nan mu mayar muku da aurcnku ki zauna ki rike 'ya'yankı shi ya fi miki alheri amma ya za ki auri wanda yaranku ba da ya kasarku ba daya ba ina so kiyi tunani, kuka tasa ta ce baba ni kadai nasan irin abin da Abbu Nur ya ke min shi da matarsa ni kadai na kunshi bakin cikin sakin wulakancin da ya yi min, daga ni sai dan uwana Kabir, baba ku tausaya min domin in kun maida auren mu irin zaman za'ayi ya na bin umarnin matarsa ku kyale ni in auri zabina tun da Najiburrahaman Musulmi ne amma in diya ne kuma haifaffan Nigeria ne a jahar Kano dan in ba kalarsa ka gani ba to in ya na hausa ba ka ce daga bakinsa ta ke fitowa ba ni kam baba na yafewa Ummu Nazir baban Nazir ya ce tunda Musulmi ne to zamu je mu yi bincikc har can garin 58 Kano din ba za ki koma in da ba asan mutuncinki ba ban goyi bayanki koma ba nima ban san abin ba ya kai ya iya budar baki ya sake ki ba, baba ya ce haba aminina ba za ayi haka mace da miji sai Allah duk wani tone-tone mu bar shi a matsayinmu na wadanda su ka isa da ke zamu mayar muku autenku saboda haka ki yanke sadaki nawa kika yanka hawaye ya zubo mata Nazir ya gurfana gabanta ya na ba ta hakuri tare da daukar mata alkawarin dole ne rayuwar gidansu ta sake ba za ayi irin zaman da akayi da ba, mahaifin Nazir ne ya ce sai yanzu kasan haka ba zata koma ba kaje ka zauna da matarka, nan ya juya ga mahaifinsa ya na ba shi hakuri har mahaifin Shema na taya shi to anan ya ce ya yi zai yanke sadaki take ya yanka musu sadakin yarsa miliyan daya mahaifin Shema'u ya ce to ai 'yar taka ba budurwa ba ce sadakin ya yi yawa a rage mu babu ragi kar fa ka manta akwai mai jan kune ya na kusa shi ko miliyan biyu aka ce zai biya Nazir ya miki shi ke nan zai biya haka ta ke ya rubuta cek na miliyan da ya ya bar nan fa aka shiga yiwa yayan Nazir da 'yan uwansa waya wadanda su ke manya ne ma'ana masu aure aka yiwa yayan Shema'u Kabir shi ma ya zo abunka da 'yan gidan yawa tuni gidan ya dunke da mutane karar motocin da suke shigowa su suka jawo hankalin Ummu har tasan lallai akwai abin da ya ke faruwa in gajarce muku labari cikin wannan dare aka maida aure Shema'u da Nazir akan sadaki naira miliyan daya. 59 A gaskiya kowa ya ji labarin abin da ya faru ya kan tsuma shi da ba shi mamaki, Ummu kuwa ta riga ta haukace lokacin da Anas ya sanar da ita dole in ce ta haukace tunda zage shi ta yi tas kishi ya mantar da ita cewa uwa daya uba daya suke da mijinta, haka uwarsa da ta ke zagi uwa daya uba daya suke da tata mahaifiyar, ko da ya ke shima dan ya kunsa mata bakin ciki shi ya sa ya shiga 6angarenta. Koda ya ke dama jikinta ya bata wani abu na faruwa amma sam bata kawo zancen maida auransu ba dan tuni bokayenta su ka sanar da ita Shema'u da Nazir sun gama zaman aure, shi kansa Anas rabon sa da gidan Nazir tun randa su ka yi sa'insa sai yanzu da Alhajinsu ya ce maza yazo ya na gidan Nazir shi yasa ma yazo dan shi ya ce sam ya daina zuwa gidan dan uwan nasa matukar bai canja tsarin zamantakewarsa da iyalinsa ba, yadda ta kasance tsakanin Ummu da Anas kuwa shiga ya yi da fararsa ta kuma tare shi dan dama so ta ke wani ya shigo dan tasan me ke faruwa, Hajiya Ummu ya fada ya na dariya ta ce mai shirin zuwa dai, ya ce ai niyya ce ba ki yi ba dan da tuni kinje kin kai wasu ma, ta ce haka ne kasan shi zuwa Makka kira ne na Allah, lokaci dai Anas in da rabo sai kaga na je, af ta fada yau taron me kuke ne naga gidan namu a cike ko lafiya? Taron alheri ne kinsan duk mugun nufin mutum ya kan kema masa yau dai Allah ya nufa mun maida auren ivazir da Shema'u akan sadaki naira miliyan daya, tama manta da wanda take magana tun 60 ta dan na wan mahaukacin zagi ta ce ba a isa ba ni Ummu babu wanda ya isa ya kawo min wargi ai Shema'u ta gama zaman gidan nan ai dama kai Anas babu mara mutunci kamarka zan dai daita ka, ke wai da me kike ta kama ne ita fa duniya duk in da ka dauke ta haka ta ke zuwar maka ina ba ki shawara ki bi ta a sannu amma wani zafin kanki babu in da zai kai ki, bari in fada muku duk wanda ke da hannu kan mayar da auran nan sai naga bayansa walau mace ko namiji ni ba zan bari in wulakanta ba, ko wacecе munafukar da ta maida auren zan ga bayanta ne ya ce wai ke wa kike nufi ne ta ce tsohuwarka, ya kuwa sauke mata mari a fuska nan ta cakume shi ta na ta antayawa iyayensa zagi har sai da aka shigo aka raba su. Duk da cewa Shema'u ba ta da burin da ya wuce ace sun daidaita da Nazir to amma ta yi rabuwarta da Dr. Najiburrahaman Ahmad Kazi tana kuma tausayawa irin halin da zai shiga idan wannan labari ya same shi a kuma 6angare guda ta na jinjina wa zafin kishi irin na Nazir, haka ya shigo ya tarar da ita gaba daya yara sun yi bacci sai ita wacce komai ya kunce mata; sallamarsa ita ta tsinka tunaninsa tunda ta amsa sallamar bata sake biyawa ta kansa ba, ya ce ina son magana da ke ta kadai ta ce babu lokaci ya се saboda me? Ba ni da bukatar sake hurda da kai kina sane da cewar ke matata ce, kuma kinsan hukuncin yin haka a Musulunce, ta ce na sani mana tun kafin 61 hadin aurcnmu na farko kaga ba na bukatar tuni, ya dan yi dariya ya ce yanzu kc amarya ce ba kya laifi taja wani dogon tsaki ta ce ta nuna masa hanya dan Allah Abbu Nur ka yi waje yanzu kwakwalwata da zuciyata suna bukatar hutu tun da ka riga ka hada min zafi, au kora ta kike ai ni a nan zan kwana ta rangada masa harara ba tare da ta

Chapter 4 of 5