Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 5
kafa gurin Nazir kai ka cc ba a taba yi masa haihuwa ba ya ringa Garin kudi kamar bai san zafin su ba sai da yayi mata akwatina dozin nata shida na fanta shida ko tsinke bai ba wa Shema'u ba itama ba ta damu ba dan ba ta sa rai ba aikin bikin nan Shema'u ce ke yi tana cikin yin wani ya acc ga wani irin da Ummu ta haihu hutu kam Shema'u ba ta same shi ba, matan gidan da kansu su ka yi wa Hajiya maganar aiki ya yi wa yarinyar nan yawa ta yi wannan ta yi wannan ita kadai sai ka се mai hannun gizo-gizo, gaskiya tunda gida da yawa gamu ga 'ya'yanmu ai sai a sakar mana wani aikin muyi, Hajiya ta ce sam abokiyar zamanta ce dole ta yi mata aikin biki har na kwana arba'in, a'a Hajiya ba kwana arba'in ake yi ba sati daya ake kuma na sati zata yi, ai itama 'ya ce Hajiya ta ce ni kuma na haifi mijinta sai in ga mai mai iko ni ko ku, jin abin da ta ce ya sa su ka ja bakinsu su ka yi shiru. Ranar kwana biyar da haihuwa a ranar aka yi Kauri sai da ya yanka manyan raguna biyu na kauri Shema'u ita ce Karfin aikin naman sai Aysha da Aina'u da su ka taya ta bayan sun kammala su ka mikawa Hajiya ai kuwa su an basu har da rabon mazajen ita kuwa ko yanka daya, abin ya ba wa su Aysha haushi amma ita kuwa ba ta yi mamaki ba tunda kuwa kullum ita take gasa naman ga shi ko yanka daya ba a ta6a bata ba ko ita ko 'yarta, da daddare ne Dayyib kaninta ya kawo mata aiken da 16 tayi masa, atamfa ya siyo mata phoenix da kayan jariri kala shida amma da ta kai kayan barkar ta watso mata aka yi aka ce Ummu tafi karfin daura phoenix atamfar dubu biyu da dari biyar ce wani wajen ma har dubu uku amma an raina ta tsinci kayan ta hawaye na bin fuskarta wajen Aysha ta zauna tasa kayan a gaba tana kuka, haushi ya kama Aysha to dan ba a karba ba sai me, ni ba rashin karbar ke damuna ba illa na rasa me na yi wa Ummu aka tsanc ni aka tsani abin da na haifa, ta kalli Aysha da jan ido ta ce, wallahi Aysha tun da na ke ban taba yi wa wani yasin ba ya za ayi ma in yi mata yasin ke kika dami kanki komai mutum ya ga zai iya ya yi duniya ce ta ishi kowa. A yau ne sunan jaririn da Ummu ta haifa wanda ya ci sunan mahaifinta Suraj an yi suna na kece raini dan irin ragunan da aka yanka masu kama da shanu guda uku kayan ciye-ciye kala-kala da na shaye-shaye ni ma dai ba abarni a baya ba dan nayi shiga mai kyau da gani har 'yata nasha bakaken maganganu gurin dangin Ummu haka dai taro ya watse. Washe gari suna muna zaune tsakar gida 'yan uwan Ummu su na ta aiki naman suna kun san yaro babu hankali sai Nur ta ringa rigima wai ita nama zata ci kin basu aikin ta ce da ya ta ce in kin ci naman nan kici hantar uwarki shegiya 'yar masu tsafi naji haushi amma sai na kasa ce mata kome, Aysha ta ce ai kuwa Nur sai ta ci nama tunda ubanta ya siya aka kuma, yanka nan dai na dauki 'yata nayi gaba suna ta cacar 17 baki da Aysha can itama ta taho ta bar su, abin ka da yaro me kafa sai ta koma su ka yi ma ta kcta su ka dauko nama daga wuta mai dankaran zafi aka danka mata, ai kuwa yarinya ta shide, jin ihunta ya sa ni da Aysha fitowa sai mu ka same ta hannun Alhaji ya na ta fada ashc tun abin da ya fai ya na ji har sai da su ka danka mata naman nan ya dauke ta hannu har ya tashi nan fa Alhaji ya ce duk masu suya nama su tafi ba ya son zaman kowa, Hajiya kuwa ta ce ba zai yiwu a kori 'yan uwanta ba, ya ce wallahi sai sun tafi wai ai in ba haka aka yi mata ba tashi zata yi da roko nan fa Alhaji ya hau fada in da ya ce dukl fa abin da ya ke faruwa na sani tsaf kyalcwa nake saboda anga iyayanta ba sa yin magana to ni daga yau na zama wakilin Shema'u cikin gidan nan duk wanda ya yi mata sai na yi masa ni nasan abin da ya sa mahaifanta su ka yi shiru saboda sanin darajar zaman tare, haba Alhaji in ji Hajiya ai saboda sun san 'yarsu ba ta da gaskiya ne nan dai ya yi musu kaca-kaca ya kore su dole Hajiya ta fito ta soya nama ko da aka raba Alhaji bai ci ba bare ni dama da ba aban ba tun da ga ranar kullum sai Alhaji ya aikowa da Nur nama (balangu) ko (tsire). Yau dai yamma mu ka samu kiran Alhaji, da gaggawa wannan karon na samu mahaifana falon Alhaji ga iyayan Ummu ga Nazir ga wani bawan Allah wanda kana ganinsa kasan Malami ne ya na zaune, bayan mun zauna Alhaji ya ce wannan shi ne Malam Sani shi ne Malamina shi na sa ya yi min 18 bincike kan gobarar da aka yi wacce Ummu ta kasa tawakkali ta yi wa 'yar uwarta kazafin ta yi mata yasin Malam ina so ka warware mana komai. Malam ya yi gyaran murya sannan ya ce abu irin wannan in ya samu mutum ya yi tawakkali ko da aiko maka aka yi to ka kaddara daga Allah ne sai Allah ya sauya maka da alheri, a gaskiya a iya nawa bincike da na yi da kuma istihara da na yi ya nuna min cewa gobarar nan da ta faru ba daga Allah ta ke ba domin yasin din aka yi aka aikowa da Shema'u ita dan ta tarwatsa ta ta fita daga hayyacintga ta rasa hankalinta ta rasa dukiyarta koma ta rasa ranta gaba daya to amma Allah cikin ikonsa sai ya takaita aiken da aka yo mata ya juya kan wanda ya aiko shi domin ita Shema'u yarinya ce mai addu'a kuma iyayenta na yi mata saboda haka wannan aken kan ita wacce tayi ya dawo ina kuma ba ki shawara addu'a in ba wacce za ki sa ayi miki saboda kare kanki ba ne to kar ki sake yin irin wannan domin kin ga abin da ya same ki, shi yasa Malam Bahaushe ya ce in za ka gina ramin mugunta ka gina shi gajere wala Allah kai za ka fada gani ga wane dai ya-ishi wane tsoron Allah, nan fa maman Ummu ta hau masifa wai an tara mutane an ci musu mutunci ita wallahi ba zata yarda ba sai ta shigar da kara kotu tai ta babatu babu wanda ya tanka mata Ummu kuma tana ta kuka tana cewa Umma Hajiya sai da na ce karki yi mata yasin da ma ai an ce ta ci gaba ta ci baya ne yanzu fa komai nawa ya ci wuta ga 19 kudına duk wuta ta cinye, baban Ummu kuwa ya rasa bakin magana saboda tsabar takaici. Ita kuwa Shema'u sai kukan murna ta ke yayin da Alhaji ya kalli Nazir da ya yi tsu ru ya ce ka nemi afuwar matarka domin ka zalince ta, kuma sai Allah ya saka mata da niyyata zaka koma gidan da na gyara wa su Rufa'i, amma yanzu na fasa ban gyara na za ku koma har lokacin da ka ga ma sason gini tun da naga an soma aiki kuma ina so kowacce ayi mata part dinta daban, ya juya kan Ummu ya ce Gani ga wane dai ya ishi wanne tsoron Allah daga ke har mahaifiyarki ku sake hali da tsari ku sa tsoron Allah a zuciyarku Shema'u dai ta fi karfin ku tunda dai ita yarinya ce mai Ibada babu yadda zaku yi da ita sai dai shi wannan sokon sai kuyi ta gara shi in kun nutsu kun daina kanku in ma baku daina ba kanku, Allah dai ya fi ku, sai zancen kayi da na ce zan sake to jiya kunnen ko da lis dan har na ce jibi a zo a karba to na fasa sai a nan Alhaji Jibrin ya yi magana a'a Alhaji Yusif ba a haka a girma ya fi gaban komai wallahi Allah kenan tsinke ba zan siya ba, Babanta ya ce kayi daiai ni kaina da nace tazo ta karbi miliyan daya da rabi ko sule mba zan bayar ba, Ummu ta kurma kuka ta na bada hakuri, wai ba ita ta yi ba Umma Hajiya ce ta tuba ba za ta kara ba, nan dai aka yi ta sa in sa kwandala babu mai bata har mijinta haka taro ya tashi. Kan kace meye wannan zance ya karade ko ina Ummu ta yi wa Shema'u yasin ta dawo kansu, ai kuwa 20 a a e a fi i e Kil a a n a n ณ te in n ת n ta a na va EEeEiiבaaבiυeannnaaaa abin ya dame su ko suna ko biki bata iya zuwa saboda nuna ta da ake yi akan ta yi asiri ya koma musu, Nazir dai ya rasa ta ce wa yara da idon da zai kalli matarsa ko da ya ke namiji ba kunya ce da shi ba yana iya mutsittsekewa to hakan ce ta faru ga Nazir ita kanta Hajiya abin ya tsimata dan dai babu yadda zat ayi 'yar uwarta се. A yanzu mun ce Nazir ya samu 'yuar nutsuwa saboda ya koma Business dinsa a yanzu yakan kwatanta adalci dan ya na jin kunyar Shema'u saboda abubuwan da ya yi mata amma fa karkace su Ummu sun hakura a yanzu ne ma su ka dauki tsana su ka sa wa Shema'u saboda sun da sia sun ga bayanta daga ita har 'yarta Nur yanzu ne ita kuma ta sake dage dantse saboda ganin yadda addu'a ta yi ma ta rana dan ita Shema'u gani ta ke yi iyayanta ba sa sonta shi ya sa ma ba sa kula da duk wani abu da zata fada gara ma mahaifiyarta ita zata ba ta shawara amma babanta sai ya ce jeki ai muna yi miki addu'a insha Allahu babu abin da zai same ki. Yanzu suna zaune part din Alhaji saboda haka su na da katon falo da one room megidan ne ke bin daki yanzu saboda haka yanzu kowacce na dakinta kuma tan kula da mijinta tsaf yanzu kissa da iya kwarkwasa ke kwatar kowa da kuma iya tarairayar miji yanzu fa Ummu ta raina kanta dan bata iya komai ba sai dai tana nan san gam gam kama tabaryar dan madai ita Shema'u ba ta da sha'awar dan ne wa yar 21 uwarta hakki amma duk da haka Ummu sai tabi ta lalace saboda sa bakin kishi a zuciya. Yanzu dai Shema'u ta murmure daga ita har Nur ga Nur a har an shiga makaranta dan tana playgroup tunda shekarunta uku ga Ummu nan ta sake samun wani cikin yanzu har ta yaye Suraj ginin da ake musu kuwa ya yi nisa, Ummu dai ta soma raina kanta don yanda ta zata za ayi mata ba shi ya ke samu wasa dan wannan cikin nata duk abin da take so sai dai ta tashi ta yi da kanta tunda ba na dai kukanta ta samu 'yanci. Ganin zaman banza da suke ne ya sa Shema'u ko kar arzikin gurin Nazir domin taje ta koyi dinki ai kuwa ban yi mata gardama ba cikin watanni shida har ta kware Shema'u na iya dinki ko wanne iri ne da yake tana da nasibi a dikin in kaga yanda dakinta ke cika da dunkunan mutane sai abin ya baka mamaki, cikin azimi tana tara dunkunan Sallah Nazir na gefenta ya na yi mata hira me zai faru sai ta ga wani abu ya bude labule ya shigo tana fadin innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ashe shima Nazir ya ganin ya na fadin Hasbinallahu wani imal wakil kawai sai abin ya fada akan keken dinki keke ya kama da wuta karar faduwarsa ya yi wuri gida Shema'u kafin ka ce kaso an sauya mata kamanni baki ya koma gefe idanu sun juye kamar na kutare fatar jikinta ta yi wani iri kai in ka kalle ta ba zaka ce shema'u ba ce duk abin da ya faru ya faru a gaban idan Nazir abin da ya tsorata shi da ya ga keken ya kama da wuta amma ya na gama 22 cinyewa sai wutar ta mutu murus kamar ba yanzu wuta ke ci ba sai a lokacin Allah ya ba shi ikon daga Shema'u da aka yi wurgi da ita sai a lokacin yaga yanda aka canja mata halitta ya rike ta ya na kuka ya na tofa mata addu'o'in da su ka sawwaka a gare ta tun cikin dare aka kirawo mahaifinya kwana su ka yi akanta shi da mahaifinsa amma ina bata san wanda ya ke kanta ba. Abu kamar wasa ciwo ya ci gaba da zafi domin gaba daya hankalin iyayanta yana kanta kowa kokari ya ke ya kawo mata magani, Nazir dai ya kidıme wai sai ya fita da ita Saudiyya mahaifinsa ya ce a bari dai a gani wanda aka mata yanzu mahaifinta da kansa ya nemi izinin tafiya da ita gida saboda ba ta iya komai da kanta wasa wasa sai a ta smau wata daya a kwance bata san wanda ya ke kanta ba komai sai anyi mata duk me Imani in ya ganta ya tausaya mata haka dai iyayanta su ka dukufa nema mata magani a kanta wannan asibiti duk in da aka ji me magani sai an nema an bata amma har yanzu ba ayi katari ba. Mahaifiyarta ce ta ce ya kamata a nemi mata maganin sammu saboda yanayin ciwonta kamar jifa nan fa ya hau fada wai wa zai jefe ta ciwo ne dai Allah ya kawo shi sauki kuma sai a hankali, Alhaji Yusuf ma ya fadi haka amma shima haifenta ya се Allah ne ya dora mata ba zai zargi kowa ba ba kuma zai bawa zuciyarsa damar zargin wani ba idan Allah ya nufe ta da warkewa to in kuma kwananta ya kare 23 Allah ya sa ta jikawa da Imani, Alhaji Yusif babu wani malami da ya amince wa kamar Malam Sani me ishiriniya ga shi ba ya nan ya na kasar Sengel to cikin hukuncin Allah, Allah ya nu fushi da dawowa ya kuma zo yaga jikin na ta ya kuma fassara ciwon nata ya kuma yi niyar taimakonta haka dai ya shiga kawo mata rubutu da turarruka cikin hukuncin Allah har in an zaunar da zata zauna takan yi magana amma ba kowa ne ya ke ganewa ba saboda yadda harshen ta ya karye in zata yi magana sai ka ji kamar da hanci ta ke yi. Ganin ta soma samun sauki sosai shi ya sa ga yadda Nazir ke sintiri a gidan koda ya ke har yanzu hannunta da kafarta ba sa motsi ma'ana ba sa wani amfani har yanzu bakinta bai dawo daidai ba, haka Alhaji Jibrin mahaifinta ya ce a maida ita gidanta, Nazir ya ne mi alfarmar a kyale ta saboda ya kammala jininsa har furtuniture ya zuba musu hatta showglass duk ya yi musu komai iri daya da Ummu, kowa iyayensa yaje ya gani kayan Shema'u su aka siyar aka sai mata irin kayan decroction na kawata daki da wani shegen labule falon nata an kwatashi sosai dan komai na ta ya fi na Ummu, saboda Ummu duk'wani abu da zata samu gurin miji, to suna raba wa Malamin da bokaye ne su sami rabonsu saboda haka Ummu yanzu dai babu abin. Ummu dai ta sake haihuwa wannan karon ma namiji ta haifa saboda haka ita ana ta tunanin tafa 24 gama da Nazir saboda gashi basawanta biyu wannan karar an samu Lukman. Bayan suna da sati biyu ne aka tare a sabon gidansu, ita Shema'u saboda ba ta da cikakkiyar lafiya sai wata 'yar kanin Babanta ta zauna tare da ita tana taimaka mata tana kuma kula da Nur Shema'u ba ta fi wata da dawowa ba to soma zazzafan zazzabi kamar wasa suna zuwa asibiti ba wan awun fitsari aka tabbatar da ciki wanda bai fi sati uku ba, ai kuwa hankalin Ummu yata shi domin a yawon bin Malamansu an fada musu wai zata haifi 'yan biyu duka ma maza wai kuma su za su gaji mahaifinsu in dai ba ta tashi a tsaye ba yayanta za su zama ko kai ya basu. Kai wannan ciki na Shema'u da fallasa ya ke dama ita ba lafiya ba gashi kowa yasan da cikin dan in baka sami ba Ummu zata fada wai mutum ba lafiya ba amma saboda tsabar na ci sai da ya samu ciki aikuwa cikin nan na Shema'u ya wahalar da ita tunda kuwa komai ta ci sai ya dawo gashi ciwonta ya tashi dole iyayenta su ka ce amai da ita gida Nazir ya ce a'a shi kam zai yi jinyarta mahaifinsa ya ce ya yi hakuri a tafi da ita randa aka maida ita gidansu ranar cikin ya lalace nan da nan asibiti aka tafi da ita sai da aka kenta robar jini uku Malam Sani yaje duba ta anan ya yi wa Alhaji Yusif alkawari zai karya duk wani sihiri da ke jikinta zai kuma yi mata wani da fa'ida ba da mutan ba sai Allah. 25 Wannan jinya ta Shema'u ta tashi hankalin danginta dan har ta fita farko zafi kowa gani ya ke lokaci ne kawai bai yi ba, kamar yanda Malam Sani ya yi alkawari zai yi mata dafa in da babu mahalukin da ya isa ya taba ta da izinin Allah to a yau Malam ya na zaunc a falon gidan su ya yi wa mahaifinta da sirikinta cikakken bayan yayin da ya ce a kawo masa manyan zakaru shckararru na Hausa guda bakwai ya ce zai yi rubutun suratu yasin kafa saba'in da suratu jinni ita ma saba'in idan an wanke ruwan rubuta za'a yanka mata zakara da ya ayi mata farfesunsa kafin nan za'a sami ganyen tumfafiya guda bakwai za'a rubuta sunan Allah guda casa'in da tara a saka su su bushc a daka za a zuba cikin romon rubutun da kuma gayan magarya da kaikayi koma kan mashekiya shima duk za'a zuba cikin romon za ayi romon daidai wanda zata iya cinyewa ita kadai ba tare da wani ya ci ba idan zata ci to karta karya kashin naman idan ta cinye tas sai aje a kona kashin sannan sai a binne shi haka zata yi kullum har kwanaki bakwai, kun fahimta kun ga ya kama zata cinye zakarun nan guda bakwai a kwana bakwai in da aka yi wannan to tabbas zata fi karfin duk wani man kawo mata hari, duk wannan zafin ciwon idan sihiri ne to zata samu sauki gaba dayan su su ka yi masa godiya tare da tambayar nawa ne sadaka ya ce duk abin da Allah ya hore musu su biya sai kudiri ladan rubutu da za asa masu yi su yi a biya su sai kuma abubuwan da za a siya take Alhaji Yusif ya 26 zare dubu hamsin ya ba shi ya ce gashi nan komai ake da bukata sai a siya cikin kudu, sadaka kuma zan zo har gida in baka. Jiki kan ya warke dan kafin kwana uku ta soma tashi zaune har in 'yan dubiya sun zo za ka ji hirar ta, Nazir kuwa nan ya tare saboda kula da ita satin ta biyu ta murmure ba ka ce ita ce ta yi wannan jinyar ba. Shema'u ta na kwance cikin daki a gidan su Nazir ya yi sallama ya shiga, ta dan yi murmushi ta ce Yayana barka da zuwa, ya ce yauwa ta ce saukar yaushe ai na yi zaton kana Dubai ya ce saukar yanzu dan ko gida ban je ba na ce sai na dawo na ga sweet darling, ta yi murmushi ta dan yunkura bari in kawo ma ka abinci yau gidan ni kadai ce nan ta mike kafa babu kwari kamar mai koyar tafiya taje ta kawo masa kayan abinci sauri ya yi ya mike ya karbe ta dan ya ke tsaf sai ta mbar. Sun kasance cikin so da kauna don s.a sake sosai tunda gidan babu kowa, ya danyi gyaran murya ya ce ya kin samu sauki cikin kidima ta ce ina ya ce gida na mana ta kalle shi ta ce Yayana ina son raina ina son lafiyata ba zan iya zama da kai ba kuma ko ba ka kawo min wannan maganar ba nima ina son yin magana da kai, yayana Musulunci ya bamu dama in har mace taga zamanta da miji akwai kwaruwa to fa akwai hanyar warware ko ita macen gani tayi ba zata iya zama da mijin ba akwai hanyar warwara hanyar kuwa ita ce yayana zan yi maka aure don in fanshi 27 kaina ina son muhi hulki ni da kai ya zuba mata ido saboda ya kasa magana cam ya ce, kin manta cewa da gani har ke muna son juna shi kuma hulki idan har ma'aurata su ka yi shi to aure ya haramta har abada ya zaki yi min hulki mana yi miki wanda har zan ki yi min wannan hukunci Shema'u ta kalle shi kafin ta sake magana tuni shi ya fice daga ganin ta maida kai ta kwanta ta ce Allah kaga ina son Nazir dole ce tasa na ke son neman rabuwa da shi dan in tsira da lafiyarta. Nazir mahaifinsa ya samu ya fada masa cewa Shema'u ta ne me shi da suyi hulki, shi kuma ya na son matarsa ba zai iya rabuwa da ita ba mahaifinsa ya ce da wanne dalili ko hujjar ta ke so ku rabu, Nazir ya sunkuyar da kai ya ce Alhaji nima ban sani ba, to tashi jeka bayan sallar Isha sai ka dawo lokaci Alhaji Jibrin ya dawo daga kasuwa, wannan magana ta manya ce ya mike ya ce to Alhaji na tafi sai nazo din. Bayan sallar Isha ina zaune dakin da nake tunda har yanzu kafofina ba su yi kwari sosai ba, na mike su Nana mahaifiyata na shafa min wani magani a kafar da ya ke kullum sai an kaini gashin kafar asibiti, mahaifina ne suka shigo shi da Alhaji ko da ya ke wannan ba sabon abu ba ne saboda haka ban kawo komai ba bayan na ganshe su can sai ga Nazir ya shigo shima ya gaishe su ya samu gefe ya zauna sun ci gaba da tattaunawa duk akan ciwo na kafin daga bisani su dawo kan maganar da ta kawo su maganar 28 mahaifina na tsinta ya na cewa, mun ji abin da ki ka shiryawa kanki na san rabuwa da mijinki wato ni ban isa kiyi shawara da ni ba ko da mahaifiyarki gaban kanki kawai kika yi, har kin kai matsayin da za ki nemi mijinki kuyi haka da shi ko, to ba ki isa ba a gidan nan ba, ya hau fada ta in da ya shiga ba ta nan ya ke son fita ba, ni kuwa a lokacin da ya ke fadan nan ji nayi zuciyata ta yi bakikkirin saboda bacin rai sai da ya yi fadan sa dan kansa ya yi shiru sannan Alhaji Yusuf ya yi magana saboda a gaskiya babana ya na da zafi sosai shi yasa duk wani abu da zai zama bacin rai ba ya shigarsa shi ya sa duk wanda bai san halinsa ba ake ganinsa mai shiru-shiru, to shi bacin raine baya so, a'a Alhaji Jibrin ba za ayi haka bna, a ba ta da marta ta yi magana ta kuma fadi hujjojinta nasan rabuwa da mijinta, sai a lokacin mu ka hada ido da Nazir, Alhaji Yusuf ya ce ke na ke saurare na sunkuyar da kai na zuba wa kafafuna ido wandanda ake nema anakasa ni can naji ai dama ce ma yanzu na samu, cikin muryata wacce harshena bai fiye fita ba saboda har yanzu ban koma normal ba, na ce, Allah (SWT) shi ya bamu dama-mu ne mu a gurin mazajenmu idan bukatar hakan ta taso a iya nawa dan sanin da nake da shi sai na fahimci zaman da Nazir akwai cutarwa mai yawa, kuma idan har akayi min dole sai na zauna dashi to nasan watarana za azo a dauki gawata domin ni ina da hujjoji masu mutukar karfi akan rabuwarmu, wanda ko da alkali ne zai raba 29 auranmu, babana ya daka min tsawa munji hujjojin naki muke so mu sani, na saki kuka mai ban tausayi na ce baba shi ai yasan, tunda shi ya sani dole muma ki fada mana don mutum uku ba a boye musu magana Likita ko Malam, ko alkali dole ne ki fada musu gaskiyar abin da ya ke damun ki, na ci gaba da kuka ina fadi ai Allah shi ya bamu dama to tunda Allah shi ya ce a nema baba ku kyale ni in nemi 'yancina fadar Ubangiji zan bi, jikin Baba ya yi sanyi ya ce to, na ji abin da ki ka fada ina so kije kotu ki shigar da kara ni zan tsaya masa, kuka na ya ci gaba da karuwa na ce ai Baba abin ba na kotu ba ne masalaha na nema a kashe maganar a gida ya nemi aure ni zan biya masa sadaki don in fanshi kaina, Alhaji Yusif ya ce kan Nazir kaje ka nemi aure ni zan zamar mata wakili ko nawa za a kashe wajan neman auren zan biya, Babana ya ce shi fa sam sai ya ji hujjojin rabuwarmu, Alhaji Yusif ya ce mace da miji sai Allah tunda ta ce shi ya sani to shi ya fada mana in dai har ya na da gaskiya. Magana fa ta yi tsamari ni na dage ba zan fadi dalilina ba amma dan ina kan bakana nasan rabuwa da shi shi kuma ya ce sam bai yarda ba aure ni da shi yanzu aka fara duk yanda Babana ya ke da zafi in ya hau fada na ringa kawo hujojina na ayoyi da hadisan sai in kashe bakinsa, Babana da Babata sun sani a gaba sun ko ki arzikin kar in kunyata su saboda yadda Alhaji Yusif ya tsaya shi sai ya karbar min 'yancina idan na tuna yadda Alhajin ke

Chapter 2 of 5