zata gudu cikin dare basu sani ba.
Nana bata taba jin kunyar zinar data ke aykatawa ba se yau,sosai tayi kukan halin data tsinci kanta aciki.
Washe gari misalin karfe goma na safe,nana shaawarta ta motsa,duk wani abu da zatayi tayi dan ta samu sauki amman ina abun kara gaba yakeyi.
Sultan ya fahimci halin da nana take ciki wanda yasan ba makawa seta fita inde ta shiga yanayin.
Hydar na zaune falo nana ta fito idonta na zubar da kwalla,hannunta kan boobs dinta tana matsawa,yayinda harshenta ke waje tana lashe baki.
Yana ganinta ya mike zumbur yana karanto duk adduar da tazo kan bakinshi.
Nana ko kofar fita ta nufa,jikinta na bari dan ta kosa taje gurin saurayinta.
Da sauri hydar ya kamota,ayko sharab ta fada jikinshi,ta rungumeshi.
Gashin kanta yake shafawa yana karanto duk adduar da tazo bakinshi yayin da ita kuma se kokarin kai bakinta kan nashi take yana kauda fuska.
Sultan ko tsaye yayi yana kallon ikon Allah.
Zuwa can jikin nana yafara sanyi tayi rakwajab akan carpet.
Hydar bedena yimata addua ba,har seda bacci ya dauketa.
Tsananin mamakine ya kama sultan bakinshi na bari yace.
"Uncle dama lalurar mummy nada magani?"
Murmushi hydar yayi ya shafo kanshi yace.
"Ay inde ya motsa mata kana yimata addua zatayi bacci kuma in ta farka lafiya lau zaka ganta"
Kuka sultan ya fashe dashi kamar ranshi ze fice fadi yake cikin kukan.
"Yanzu dama mummy addua zan miki ki dena fita amman nakasa yi na zuba miki ido kina ta sabon ubangiji,wayyo Allah na kayafemin"ya karasa maganar cikin matsanancin kuka.
Rarrashin shi hydar yashiga yi da kalamai masu dadi.har sultan yayi shuru.
Suna nan zaune wayar hydar tai kara,ya daga inda yana gama amsa wayar yacewa sultan.
"Tashi ka hada muku kayan da zaku bukata,zamu wuce kano yanzu"
Wayyo sultan har kusan tuntsurawa yayi dan murnar zebar garin da mamanshi ta gama zubar musu da mutunci.
Cikin minti biyar ya fito da akwatunan kayansu.
"Kai kofar gida direba nanan a wajen"cewar hydar.
Haka sultan yagama ficewa da kayansu na sawa tass,
Hydar mikewa yayi,ba tare da tunanin komai ba ya duka ya dauki nana dake ta faman bacci.
Yana fita sultan ya kulle kofar falon sannan suka ficd zuwa motar,hydar yasaka nana gidan baya shima ya shiga,sultan ya zauna agaban motar direba yaja suka wuce.
Dan tsananin murna sultan wasu hawayen farin ciki ne suka shiga biyo masa fuska.
Tafiyar bame nisa sukayiba,suka iso airport.
Tun kan su iso komai ready dan haka jirgi suka shige kai tsaye hydar dauke da nana again.
Sun shiga ba jimawa jirginsu ya tashi zuwa kano.
Sultan ganin komai yake kamar a mafarki,godiya kawai yakewa Allah daya kawo musu sauyi cikin gaggawa.
Sun sauka kano da yamma,
Suna sauka hydar yay waya da wani abokinshi,ba jimawa yazo airport daukarsu.
Tsohon gidansu yasa ya kaisu.
Megadin gidan wanda ya tsufa tukuf,amman be gaza gane hydar ba,tunda tun da suka tafi ba watan da baya ayko masa da albashinshi ta hannun abokinshi.
Da murna ya tarbesu,ya bude musu kofar falon suka shiga komai fess dan megadi kullum se ya shiga ya gyara.
Suna shiga kan kujera ya ajiye nana sannan ya nunawa sultan inda zeje yayi alwala yazo sui sallah kamin abokin shi da yakawosu yaje ya kawo musu abinci.
Megadi ko da sauri ya shige dakinshi ya dauki wayarshi ya kira number fada.
Domin tun watannin baya,fahad yazo gidan ya bashi number yace duk sanda nana ko hydar wani yazo ya kirashi.
Fahad dake kwance ba lafiya,dan tuni ya rabu da faiza,cin mutuncin sa take masa yayi yawa,dan har ciwon zuciya seda ya kamashi sabida tunanin nanarsa.
Me martaba ne kawai ke rarrashinshi,da bashi kwarin guiwa kan insha Allahu zasu gansu.
Ko kwanaki iyayen nana da sukazo nemanta da kuka suka rabu jin cewa babu wanda yasan inda suke cikinsu.
Sanda kiran megadi ya isa gasu fahad,irin farincikin da sukayi abun baa magana.
Dan haka ba tare da bata lokaci ba suka dunguma sukayo gidan cikin rakiyar fadawa.
Muje zuwa
Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πππππππ
*DAN KARUWA*
πππππππ
*writen by zahra surbajo*
*Se kuce baa posting da wuri,taya mutum ze kwashi minti talatin awa guda gurin yi muku rubutu,common sharhin dabe wuce layi biyar ba ya gagare ku daga emoji se tnks wasuma t din kawai suke sawa zeji dadin yin posting da wuri,hakan ba daidai bane,ta hanyar sharhin makaranta marubuci ke gane inda yay kuskure,ya gyara,da ace master bedroom na dan shige daku nai muku bita,da whatsapp se anyi wani matashin yaki sabida tsabar yawan comments na tsinuwa,πππoh ni ta Billy hankara,da maman gidado,πππππ*
*SURBAJO FACEBOOK FANS GROUP,SOSAI NAKE JIN DADIN COMMENTS DINKU,WLH HAR CIKIN RAINA INAJIN DADI,GAKU MAZA DA MATANE AMMAN KUN NUNA KUNSAN ME KUKEYI,KOWA BE SHIGA HURUMIN DA BA NASHI BA,DA ACE KOWA HAKA ZE DUNGA YI DA MARUBUTA BASU HANA MAZA SHIGA GROUP DIN MATA BA,ALLAH YASA KU DORE A HAKA,NAGODE DA SOYAYYARKU GARENIπππ*
*18*
Hydar da sultan na zaune kan abun sallah se gani sukai an fado musu kamar daga sama.
A razane suka juya bakin kofar dan ganin waye ya shigo.
Fahad ne da me martaba,suka shigo agigice.
A zabure hydar ya mike tsaye yana binsu da ido bakinshi na rawa.
Tunda me martaba ya kyalla ido ya hangi hydar da rarrafe ya karasa kusa dashi dan kafarshi ta gaza daukarshi.
Yana zuwa gurin Hydar din ya rike kafarshi kawai se yasa kuka.
Hydar yaso nuna musu kuskurensu amman hawayen mahaifinshi dake zuba bazasu yafe mishi ba.
Dukawa yayi shima yana kukan ya rungumo mahaifinshi.
"Hydara karka ce komai,nasani mun cutar daku ka gafarcemu don Allah matukar ba yafe mana zakayi ba karkayi mgn hydara,"cewar me martaba cikin kuka.
Rungumeshi da kyau hydar yayi yanajin son mahaifinshi nashiga ranshi,cikin kuka.
Yace.
"Abba na gafarta muku nakuma godewa Allah dabe kashe daya daga cikinmu ba har zuwa wanban lokacin."
Rungume juna sukai cike da tsananin farin ciki.
Fahad ko gurin nana dake bacci ya nufa.
Jikinshi rawa yake kamar mazari,hannunta ya kama ya rike bakinshi na rawa.ya furta.
"Khadija tah"daidai setin kunnenta.
Kamar a mafarki nana taji muryar data jima tana jiran ji.
Azabure ta bude idonta,karab suka hada ido da fahad dake ta faman shan kuka.
Bakin ciki da farinciki da mamaki ne suka dirar mata lokaci guda.
Juyawa tayi ta karewa gidan kallo take ta gane kano take.
Idonta ne ya sauka kan me martaba da hydar da sultan wanda hydar ya gabatarwa me martaba shi dake rungume da juna suna kuka.
A hankali ta sauke idonta kan fahad.dake kuka ya tsuguna agabanta ya hada tafin hannayenshi biyu.alamun neman afuwa.
Nana ta gaza daurewa kawai seta rushe mishi da kuka,ta fada jikinshi.
Yanda take kukan yasan na tsananin bakin ciki da farin ciki ne.
Kasa rarrashinta yayi sema rungumeta da yayi suka ci gaba da kukan tare.
Sun jima suna kukan kamin daga bisani fahad yay ta maza ya fara rarrashinta da duk wata kalma me dadi.
Dagowa tayi idonra jajaye tace.
"Ka yarda da sultan danka ne?"
Daga mata kai yayi ya gaza mgn sabida kukan dake kokarin kubce masa.
"Ka yarda nida dan uwanka bamuci amanarka ba kuma bazamu taba ci ba?"nana ta wurgo mishi wata tambayar.
"Nana nayi kuskure nasani,amman ku yafemin,ni nasan ban kyauta ba,amman kaddarace tana kan kowa "
Murmushi nana tayi tasa hannu ta share mishi hawayen dake bin fuskarshi tace
"Mun yafe maka,nima katayani da addua yawon karuwancin da nayi Allah ya yafemin dan tunda nabar garinnan sanaata kenan"ta karasa maganar cikin kunci.
Wani bakinciki ne ya tokari zuciyar fahad jin cewa nana karuwanci tayi,numfashinshine ya shiga sarkewa,wanda nana batai auneba taga ya yanke jiki ya fadi kasa sumamne.
A dimauce tayi kanshi tana kwala mishi kira amnan ina,hakan ya janyo hankalin su hydar da gudu sukayo kanshi.
Ganin baya motsine yasa hydar da sultan suka daukeshi se mota,nana damw martaba nabinsu abaya.
Da gudu hydar yaja motar xuwa asibiti.
Gado aka bashi dan likitocin sunce zuciyarshi ce ta tabu dole se ya kwanta.
Haka sukai ta kokarin ceto rayuwarshi har suka samu ya farfado.
Nana da sultan da hydar da me martaba un banda kuka ba abinsa sukeyi.
Likitane ya fito ya musu bayanin ya farko amman be bukatar hayaniya.se zuwa anjima zasu iya shiga su ganshi.
Haka zaman asibitin ta dunga wakana,nana kowanne motsi nata akan idon hydar,da zaran matsalarta ta motsa,mata addua yake mata ta lafa,
Daga karshe sata yayi ta dunga sauraron kararun qurani a wayarta tasa amsa kuwwa.
Istibirai nana keyi shiyasa hydar ya tsaya tsayin daka gudun kar asamu matsala.
Iyayen nana har gida hydar ya kaita ita da sultan,ta nemesu gafara.
Sosai sukai murnar dawowarta,gamuda rokon yafiyarta itama,dan sun cutar da ita.
Kasancewar fahad na asibiti ne yasa basu kwana va suka juya tare da iyayen nata zuwankanon domin dubo jikin fahad din.
Hajiya babba komai ya birkice mata,tarasa ya akai komai data shirya yake wargajewa,
Dan kwanaki dataje gurin bokanta tai masa korafi akan matsalarta,ranar seda ya kwanta da ita,
Tun daga lokacin ze kirata yace tazo ko yatona asirinta haka ya maisheta karuwarshi batare da ranta yasoba.
Haka tsofai tsofai da ita ya dunga huce gajiya akanta. Bata da yadda zatayi dan tsoronshi takeji.
Tsawon watanni biyar fahad ya kwashe a asibitin yana jinya wanda zuwa lokacin ya warke tas se dan abunda baa rasa ba.
Tun kan asallamo fahad hydar yaje gurin iyayen nana yarokesu alfarmar su bashi damar sake aurawa dan uwanshi nana.
Wanda duk cikinsu ba wanda yay masa musu illa ma addua da fatan alkhairi da sukai masa .
Bayan an sallamo fahad,Aranar hydar ya takurawa me martaba kan amaida auran nana da fahad.
Dole me martaba ya kira malamai suka maida auran.
Ana gama daurin auren hydar yaje yaywa fahad albushir da maganar.
Dan dadi fahad kuka yasa ya rungume hydar yana sake neman gafarar shi.
"Ya kamata hydar kayi aure haka,shekarunka da na ja,tsufa kakeyi,ka rufawa kanka asiri kai aure kaima,"cewar fahad yana murmushi.
Murmushi hydar yayi yace.
"Bros komai lokacine,in lokacin yayi mata biyu zan aura"yakara sa maganar yana dariya.
Har kofar gida hydar ya rako fahad a karo na biyu.
Gidan ya gyaru kamar bashi ba,komai sabo akasaka.wanda hakan yayiwa nana dadi sosai.
Nana na zaune a dakin fahad tana gyara mishi kayansa sa aka kawo daga gurin guga.
Sultan ko tun watanni biyu da suka wuce ya gudu gidan iyayen nana dan beson haduwa da babanshi.
Motsi taji a bayanta.da sauri ta waiga.
Fahad ne rungume da hannayenshi a kirji ya kureta da ido yana sakar mata wani shuumin murmushi.
Kasa jure kallonshi tayi,ahankali ta ajiye kayan ta nufi kofar fita daga dakin.
Dan rabawa tayi ra gefenshi ta rirrike jikinra gudun kar ta gogeshi.
Ayko hadeta yayi da jikin bangon dakin han boobs dinta na taba kirjinshi.
Bugun zuciyartane ya yawaita dan faruwar hakan take matsananciyar shaawarta ta motsa mata.
Muje zuwa
Yawan sharhi watakila kujini da next page tonight.
Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πππππππ
*DAN KARUWA*
πππππππ
*19*
Hannu ya dora kan kugunta ta baya ya kara matso da ita jikinshi yana murmushi.
Runtse ido tayi dan lamarin nata ya fara zurfi.
Kanshi ya dora akan wuyanta yana shinshina ta.
A hankali yaci gaba da rikitata tun nana na daurewa har tazo itama tana biye mushi.
Jan ta yayi zuwa kan gado,yaci gaba da wasa da ita.
A hankali yayi fatali da duk wata sutura ta jikinsu,wanda dama nana ta kosa hakan ta faru.
Dakyar yayi adduar saduwa da iyali,ya karasa ida nufinshi.
Shigan farko da yayi mata ya fuskanci akwai matsala,amman haka ya daure har seda dukansu suka sami gamsuwa.
Bayan komai ya lafane ya murgine gefe yana maida numfashi,sabanin nana data rushe masa da kuka.
Rungumeta kawai yayi ajikinshi yana jin yadda sautin kukanta ke fita.
Seda tayi kuka me isarta,sannan yafara rarrashinta da kalamai masu dadi.
"Nana ta karki boyemin komai,pls naji ki ba yadda na budeki ba,ko a ina zan iya shaidarki nana,nine namiji daya fara ratsaki,duk wani lungu da sako na jikinki babu inda ban saniba nana,amman yau naji canji,ba kamar da ba,nasha zuma me dadin da baze yiwu ace na manta ba dan kawai bama tare,pls talk to me khadeeja ta"
Hawayenta ta share ahankali tace.
"Abban sultan ni ban san komai ba wlh banida masaniya akan sauyawata,kawai de ni nasan yanzu inada mahaukaciyar shaawa wacce in ta motsa bana iya kama kaina har se na samu biyan bukata"
Shuru yayi yana nazarin kalaman nata.
"Gashi kaima kayi amfani da lalurata ka ketamin haddi bayan kasan ba aure tsakaninmu"
Jin maganganun yayi kamar daga sama,dan ita batasan an maida aurensu ba.
Dariya yayi ya mirginata kasanshi ya dora fuskarshi kan boobs dinta sannan ya dago yace.
"Amarya kike agurina nana ta,yau hydar yasa aka maida auranmu nidake,so kidena fadin haka"yayi maganar cikin murmushi.
Boye fuska tayi ajikinshi tana dariya.
Tsokanarta ya shigayi har seda tasa mishi kuka ya dena ya mike yajata zuwa toilet suka tsarkako jikinsu.
Tun daga ranar Fahad ko nana bata bukatarsa shi se yaje ya kusanceta.
Sosai yake nazarin haq dinta a yayin kusantar da yake mata.
Tsawon sati biyu ya kwashe yana wannan aykin har yagama gamsuwa daya karanci gurin dan haka dole ze aykata nufinshi.
Da misalin tara na dare,suna kwance adakinshi shida nana shigowarta kenan dakin kawo masa ruwan tea yajata suka kwanta.
Wasa yake da gashin kanta,yace a hankali.
"Khadeeja ta kin bani dama yau na kusanceki da hannu na sabanin dick dina?"
Da sauri ta dago tana dubanshi,dan ta dauka wasa yake mata amman daga bisani seta gane da gaske yake.
Cikin rashin fahinta tace.
"Abban sultan,wanne irin hanny kuma don Allah,"
"Nide dashi nakeso in kin yarje min inkuma baki amince ba nagode"
Yana fadin haka ya saketa ya juya mata baya.
Mirginoshi tayi ta dora kanta kan kirjinshi tace cikin sigar kuka.
"Duk da bansan hukuncin hakan a addinance ba,amman bazan iya ganin fushin mijina ba dan haka na amince"
Da sauri ya juyo gareta yana murmushi ya fara rikita mata lissafi.
Wayyo nana tuni tahau jirgin dadi ta fara mika tana ware kafa.
Cikin hikima da dabaru ya gama birkita mata lissafi,
Gaba daya ta fice daga hayyacinta.
A hankali,ya mika hannu kasan fulon da yake kwance ya dauko safar da yan asibiti ke sawa ya zura ahannunshi.
Yana gama sawa.
Ya dora bakinshi kan boobs dinta ya shiga sucking dinta da kyau ta yadda bazata ji komai ba.
A hankali yafara tura hannunshi cikin haq dinta.
Sannu ahankali yake turawa dan amatse take gudun karta ji zafi,danma akwai ruwan niimar datake fitarwa da tundaga farko zataji.
Cikin saa hannunshi ya shige ciki.
A hankali ya mika hannunshi daidai gurin da shine target dinshi na farko.
Ayko yana sa hannun agurin yaji wani abu kamar igiya ya bar gurin da gudu.
A haka yay ta bin abun duk inda yayi.
Akwai bukatar yayi addua,dan haka cire bakinshi yayi akan boobs dinta yafara karanto adduar da duk tazo bakinshi.
Wani radadin azaba ne yafara isowa kwakwalwar nana.
Ta yunkura da karfinta zata mike yasa dayan hannun ta maidata da iya karfinshi.
Kan kace me jini ya fara biyo hannunshi yana zubawo kan gadon.
Dake zuciyarshi yayi yaci gaba da kokarin kamo abun bakinshi dauke da addua.
Nana ihu take iya karfinta tana neman taimakon mutane,dan ta dauka mutuwa zatayi.
Kusan awa guda ya kwashe yana kokarin kamo abun wanda cikin ikon Allah yaji ya damki abun.
Ayko yana rikeshi beyi wata wata ba ya janyoshi zuwa waje.
Tsorone ya kamashi,ganin abinda ya ciro ajikin nana,abu kamar kadangare amman jikinshi laba laba kamar tana.
Be gama nazarin abun ba yaji nana ta fara yunkurin amai.
Kan ya matsa tuni tayo mishi aman ajikinshi abun da ya bashi mamaki,irin abinda yaciro mata irinshi ta amayar.
Abun da ransu duka ya cirosu,dan haka hannu yasa ya dauki dayan ma ya je kan mirror dinta yasamu kwalba yasasu aciki.
Koda ya waigo gun nana idanunta yagani a kakkafe alamun ta suma.
Agigice yayi kanta yana kiran sunanta.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πππππππ
*DAN KARUWA*
πππππππ
*Writen by zahra surbajo*
*ππππna yarda hundred percent abin arziki be karbeniba,na suwaiba ya wuce yanzu kuma na nura muhammad ne,πwata keson ataimaka abiya mata neco sabida ranar monday zaa rufe,kasancewar ta nemi kudin ta rasa,sanadin hakan har wani dan kanin babanta yaso keta mata haddi amnan beci nasara ba.ta nemi surbajo danayi repost a group dina,πniko amara kirjin birkin tausayi nayi posting,se wata sumayya da nura muhammad da wani sukace zasu biya mata,to shi nura shi yafi nuna ze biya amman inbashi numbata dana yarinyar,ba musu na bashi duka,yakirani yakirata,bayan haka se yace,shifa bema yarda yarinyar baa mata fyadeba,se nace da anmata ay bazataki fadiba,haka dai mukai ta ja in ja,karshe de se yace kotu ze shigar da maganarπkuma ni ze dauka shaida,wayyo ni,se nace niko ba me kaini kotu shaida tunda ba agabana akayi ba,nan fa,yanace senaje nikuma nace bani zuwa,ay gogan ku se cewa yayi,wai ni yar 419 ce,kuma fa sisin shi be bani ba,wani nashi ma be ban ba,amman wai yar 419 ce,ze shigar dani kotu,to jin abinda yace da har nace bazanje kotun ba to amman dayace min yar 419 se nace masa muje acan zaa tantance.se kuma ya dunga kirana,nace bazan dauki wayarba mu hadu a kotun,se ya rubuto min wlh wlh se ya kasheni shine ajalina,maganganu de barkatai na ze kasheni,ban kulashi ba,se ya koma ya fara posting groups wai ni yar damfarace kuma seya kasheni,zan gani a makwancina,kuma ko na kaishi kotu ba abinda zaa masa dan shima dan alkaline,nace to ay raina a hannun Allah yake shi ke da damar ya kasheni ba shi ba se yace,wlh fa sena kashekiπ. To yanzu de ahaka muka tsaya,yace nan da kwana uku ze kasheni yau saura kwana biyu kamar yadda yamin alkawari,yace shi dane ga justice muhammad Ahmad bompai headquater kano, yana da damar kasheni ba tare da an masa komai ba,yana nan yana posting,Da sunana da numbata,gamida bada tabbacin ze kasheni.batare dana masa laifin komai ba*
*20*
A gigice fahad ya dauketa se asibiti,hankalinshi in yayi dubu ya tashi.
Likitocine suka rufu akanta,cikin kankanin lokaci ta dawo hayyacinta aka sa mata karin ruwa.
Fahad zaune gefenta yana mata adduoi.
Hydar ne yaje gidansu abakin megadi yasami labarin ay suna asibiti,dan haka,wucewa asibitin yayi,hankalinshi atashe.
Koda ya isa asibitin hankalinshi be kwanta ba seda yaga nana jikin da sauki.
Duk abinda ya faru fahad ya kwashe ya Sanar dashi,
Hydar beyi mamaki ba dan yasan dama akwai matsalar kawai de be dauka yakai haka ba.
Kwanan nana biyu a asibitin aka sallameta,har gida me martaba yazo gaisheta.
Sultan ko kin zuwa yayi se kiranta a waya yayi yamata sannu.
Iyayenta ko sunzu sun gaisheta.
Bayan komai ya lafa ne,fahad ya fara tunanin me zeyi da abinda ya ciro acikin nana.
Kawai se ya kira hydar ya sanar dashi,hydar cemishi yayi yakaiwa hajiya babba ta rufe tunda uwace garesu.
Fahad ba musu ya nufi gidan hajiya babba,da halittun,wanda zuwa lokacin gaba daya sun narke sunyi kalar ruwa,mutum ze daukama ruwane acikin kwalbar.
Koda ya shiga bangarenta ta shiga wanka,kuma gata akwai jimawa a bayi.dan haka kan mirror dinta yaje ya dora abin yafice azuwan in ta fito ze dawo yamata bayani.
Fitar shi ba jimawa hajiya ta fito.
Gaban mirror taje ta danyi kwalliya, da yake tana shan ruwan wani maganinta ganin wannan kwalbar akan mirror yasa ta dauka shine dan kwalbar irinsu daya da nata.
Batare da tunanin komai ba ta dage kwalbar ta shanye acikinta.
Tana gama sha,taji dandanon harshenta ya sauya,amman bata damuba,tasa alkyabbarta,ta nufi gurin me martaba.
Da sallamarta ta shiga,inda tasamu fahad tare dashi da hydar agurin me martaba suna mgn.
Tana shigowa duk suka duka suka gaisheta se wani shan kamshi take.
Fahad ya ce cikin girmamawa.
"Hajiya ay na shigo gurinki,ashe bakyanan,kin shiga wanka,"
Yatsina fuska tayi sannan tace cikin isa.
"To se akai yaya?"
"Dama wasu halittu na dauko acikin nana,shine ma sanadin ciwon nata,to sena sasu a kwalba na kawo miki ki birne,sunanan kan mirror dinki,zaki gansu sun rikide sun zama kamar ruwa"
Agigice hajiya ta mike tsaye ta cire alkyabbar jikinta,wata irin zufa take kamar ana jikata da ruwa.
Bakinta na rawa jiki na rawa.
Can se kuma ta fara soshe soshe da dariya ta tube dankwalin kanta.
Kan kace kwabo ta fara tonawa kanta asiri.duk abinda ta aykata.
Anan ne sukaji abinda basu taba tsammani ba.
Ashe itace ta sayi likitan da kudi,da limamin,akan suce hydar da nana bazasu iya aure ba,dan atunaninta,zaa fasa gaba daya amman sekuma taga anyi da fahad,shine yasa tayiwa nana asiri danta rabata da fahad din
Me martaba se kwalla yake.
Ya kasa mgn,haka suma su hydar din,ganin zata fita da gudune yasa su hydar suka riketa.
Cikin wani daki suka wurgata suka kulle.se tsine tsine suke.
Hakade sukai ta jimami suna rarrashin mahaifinsu dan sun lura lalurarshi na shirin tashi.
Muje zuwa
Surbajo for life.[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πππππππ
*DAN KARUWA*
πππππππ
*Writen by Zahra Surbajo*
*inawa kowa fatan alkhairi,dafatan na sameku lfy*
*page 21*
Gaba daya hankalinsu na kan mahaifinsu,burinsu suga sun shawo kanshi kar matsalar tai girma.
Sun jima akanshi suna rarrashi kamin yasamu natsuwa.
"Baba kayi hakuri,kowa nada irin tashi kaddarar,haka Allah ya tsaro seta faru,dan haka ka fawwalawa Allah komai shi ze jibanci lamuranmu"cewar hydar cikin rashin walwala.
Fahad ne ya bi hydar da kallo,zuciyarshi na kiyasta mishi irin juriya da hydar din kedashi.
A hankali me martaba yace.
"Rayuwa duka jarabawace daga Allah Aliyu hydara,Allah yayi Khadija ba matarka bace,shiyasa har tai muku makircin rabaku,ka fawwalawa Allah ze maka zabi na gari"
Murmushi hydar yayi yace.
"Baba karka damu,na jima da daukar hakan a kaddarata,nide burina yaya ya riketa da kyau bisa gaskiya da amana"
Fahad wasu hawaye ke bin idonshi masu zafi,cikin kuka yace.
"Hydar kamin duk wani halacci,da dan uwa zewa dan uwansa,na rasa dame zan saka maka,wlh da dama ayau zan saki nana ka aureta,dan kafini dacewa da ita,"
Da sauri Hydar ya rufe mishi baki cikin hawaye yace.
"Har abada yaya ba Aure a tsakanina da nana,koda kuwa bayan ranka ne,don Allah kadena wannan mgnr,nana na sonka kaima kana sonta don Allah ku zauna lfy,inde nine wlh kwanannan zanyi Aure kowa ya huta"
Hakade sukai ta tattaunawa akan matsalar,daga karshe me martaba,ya umarcesu dasu bashi guri ze huta.
Se Anjima suka masa sannan suka fice daga gidan hydar ya raka fahad gida sannan ya kara duba jikin nanar.
Koda zuwansu a zaune suka sameta a falo tana kallon tv hankalinta kwance
Tana ganinsu ta saki wani murmushi me sanyaya zuciya.
A hankali ta furta.
"Fahad abun Alfaharina,Aliyu hydara baban Sultan,jinin sarauta kun wuce reni"
Dukansu basu san sanda suka fashe da dariya ba.
Fahad ya karasa kusa da ita,ya rukota yana dariya yace.
"Farincikin ki ne burin hydara,shiyasa ya zaba miki miji fahad wanda ze iya baki rayuwarshi domin ki farinciki,"
Hydar cikin dariya yace.
"Lalle kin samu,ba karya,wannan kirarin duk namu mu kadai,gaskiya yadace abaki tukuici"
Dariya tayi ta kwantar da kanta ajikin fahad tace.
"Tukuicin da zaka min shine ka yi Aure nan da watanni biyu,masu zuwa shine kawai dadin dazanji na tukuicin da ka bani"
Dariya yayi yace.
"Angama uwargida sarautar mata,ki dauka nayi ma"
Daga haka hira suka shiga yi na duniya,koda wasa basu bata labarin abinda ya rabasu da hydar ba,dan hydar ya roki fahad kan kar ya bari tasani.
Amman sun fadimata hajiyace silar kaddarar data fadamata,yan haka ma ga abinda ya samu ita hajiyar.
Sosai nana take kuka dakyar suka shawo kanta tai shuru.
A falo ya tafi ya barsu,dan haka nana zamewa tayi ta kwanta kan cinyar fahad ta mika hannu tana wasa da gashin sajensa.
Tace cikin sanyin murya.
"Sultan fushi fa yake damu"
Kara rukota yayi jikinshi yace cikin sigar rarrashi.
"Karki damu dashi,yaje ya karata da ubanshi hydar,muma mu dage mu samu wani mu kyaleshi"ya karasa mgnr yana kashe mata ido.
Duka takai mushi a kirji,tace.
"Dan de bakasan zafin haihuwan bane yasa kake wannan mgnr,to nide faskiya banida lfy"
Dariya ya tuntsire da ita yace cikin dariyar.
"Allah baki lfy baby na hakan baze hanani nuna miki ni lfy ta lau ba"
Da sauri ta mike ta bar inda yake da gudu ta haura sama zuwa dakinta.
Mikewa yayi ya mara mata baya.
Tana ganinshi ta fara rokonshi cikin shagwaba tace.
"Wlh wanka zanyi don Allah ka kyaleni zanyi wanka ne"
Be saurareta ba ya sureta zuwa toilet din ya taimaka mata tai wankan shima yayi suka fito.
******************
Hydar yana barasu gida ya nufa,yayi wanka ya huta,yaci abinci,sannan ya nufi gurin me martaba yaga ko zuwa lokacin ya samu natsuwa.
Koda ya shiga dakin kwance yaganshi kan dardumar sallah alamun ya idar da sallah ne bacci ya kwasheshi agurin.
Hydar be tasheshiba ya samu guri can gefenshi ya zauna zaman jiran ya tashi.har zuwa lokacin sallar magrib.
Ganin be tashin bane yasa hydar matsawa kusa dashi yafara kokarin tashin shi ta hanyar kiranshi yana dan matsa masa kafa.
Ganin be motsa bane yasa hydar ya fara kiranshi da karfi yana girgizashi.
Shuru,agigice hydar ya dagoshi yana kiranshi ganin yadda idonshi ya juye ne yasa hydar fahimtar me nartaba fa rai yayi halinshi.
Wata gigitacciyar kara,ya saki gami da futa da gudu zuwa gurin fadawan me martaba.
Kiransu yayi kan suzo su duba mishi mahaifinshi.
Ana tsaka da wanban Fahad ya iso gidan dan duk dare a masallaci dada suke sallar magrib da isha.
Koda ya samu labarin abinda ke faruwa,agigice shima yayi shashin mahainasa wanda zuwa lokacin likitansa ya zo ya duba yaga meke damunshi.
Likitan na gama duk bincikenshi ya