daga garuruwa wallahi
Yusuf na sonkio kamar me tun karfe bakwai yake gidan nan ake ta
faman shirye shiryen gashi yanzu karfe hudu na yamma.
35
Na ce mu je ki ji abin da Hajara ra vi mana, meya faru
lawmila ta dafa kirjinta Uhum akiji ai muje don Allah dun na
gajn da tsaiwar kafinna ghiga sai da na saka tabarauna.
Da ganina Mukhtar ya ce munyi fushi Wahiddahh Karfe
yanzu don Alllah? Ban nuna masu alamar komaiba na cekasan
halin shirinmu na mat ad akalli Yusuf d ayahade cikin wasu
lallasunkot masu ruwan to ka sunyi bala'in karbarsa gashin nan ya
yi kwanciyarsa a baya sai faman murmushi yake.
Na kalli abokanansa masu fada aji duk da matansu na
gaishesu sannan na ce don Allah muna zuwa. Suka ce ba komai.
Na kuma kallon Yusuf na ga yana ta faman kallo na cike
da kauna na ce za ka sha mamaki yau na huce.
Jamila ta Kama ni ta ce me ya faru da Jakara ? ra yi aure
kamar yaya Nan n akwashe labari bna fada mat ba karamar razana
ta yıba ta ce don Allah Hajara kuwa tasan shi ne Mustafan naki?
Ta sani mana tunda ya gaya mata. Jamila lta ce amma
bata kyauta ba, to yaya zancen Yusif? Na kalli Jamila na ce ba wai
son Yusuf ne banayi ba a'a illah halins akuma na riga nayi
rantsuwa sai na rama tsiyar da yake ma mata ko don gaba.
Ran Jamila ya sosu ta ce haba Wahiddahh kamar ba
musulma ba don Alllah ki sha ruwan sanyi Allah Yusuf na
matukar sonki za ki iya sashi ckin wani hali Muddin kika
wulakanta
Jamila ta rasa bakin magana to bazan nuna naasan filan
din ki ba Allah ya kiyaye bacin rana amin na ce mata.
Mukhtar ya leko ya ce to amarya ke fa muke jira lokaci na
tafiya muka biyo bayan Mukhtar ni da Jamila.
Da ganina Yusuf yatarin I kna kuwa saki fuskata kamar
gaske ya shiga gabatar da ni ga abokansa kamar haka:
Dukka kun san in an ce maku a da zan yi aure yanzu ba za
ku musa ba? Dukka suka ce kwarai kuwa don banu sanka d
asha'awar auren ba hasalima baka da yarinyar.
To yanzu na samu in jii shi ya kallan mukayiwa juna
murmushi yaci gaba yau Allah ya ahdani da taurariyar taurari
masoyiyar zuciyata Wahiddahh kun ganta sai daya za ruguzan
tunanina d amafarkina ta kuma tsayen a rai kamar dutse.
36
Yau Allah yakawomu ranar d azamu kulla baikon auren
mu a gabanku kafin a yi mai gaba daya nan da wata daya ko biyu masu zuwa.
Dukka dakin aka fashe da shewa. Jamila dai na kula yake take amma ranta a dagule yake. Dukka ku matso ku gani. Yusuf ya
gaya masu kafin kace kwabo dukka suka matso suka zuba mana ido.
Yusuf ya ce "Rufe idon ki Wahiddah" na ce saboda me?
Ya ce saboda so da kauna. Na murje na ce “Ka yi hakuri ka yi abin
da za ka yi kai dai, ina da tsoron duhu. Allah tilsas ya hakura ya
zura hannunsa a aljuh u ya fito d awani zobe mai kyau da kyallli ni
kaina nayi mamakin zoben ya nunnunawa abokansa suka dau tafi
ya ce "Wahiddah milko hannunki” na ce "Bani nasa da kaina
kasan kunya nake ji? Nan Jamila ta fara 6uya a bayan mijinta. Mukhtar ya ce meye haka ne? ta ce ba komai ina tuna sanda akayi
na mune, ya yi murmushi yac eai namu ya wuce sai na 'yan baya.
Yusuf ya shiga yi min magiya na milka masa hannun ya
ce Wahiddah gani masoyinki na gaskiya nazo da kokon barata na
so da kuana ina rokon ko zaki auren kamar yadda nake sonki? Na
ce masa "a'a" gabansa ya fadı ya kalli jama'ar gun yaga duk sun
zuba mana ido ya ce me ki ka ce? Na ce masa kai me kace na tambaya cikin gatsali? Ya ce "canayi ko zaki auren?" na ce masa
“a'a ba zan aure ka ba.
Fuskar Yusuf ta canza ya ce "Me ki ke nufi Wahiddah?
Na ce ka gane abin da nake nufi ai dama ba muyi alkawearin aure
da kaiba ko mun yi?
Idanunsa suka kaďa suka yi jawur ya ce "Wahiddah na
sha duk abin da ya faru tsakaninmu wasane?" agun kaba bana son mayaudari irinka wanda bai san darajar so ba bai kuma mutunta
mata ba balle yadsan halin da ita kanta soyayyar take. Jamila ta kamo ni nasa hannuna na ture mata hannu na ce
tsaya Jamila ke da Mukhtar zai aure ki d asanin ki ko a'a? Jamila ta girgida kai na ce to nima bansan d amaganra soyayya ba balle wani baiko batare da sanin iyayenmu ba kamar wat akaruwa kawai sai
atara mutaune ace za ayi mana baiko to waye shakikina a cikin ku
37
ko nasa? Ko ku haka mazan kuka auri matanku? Ko ku haka matan
ku auri mazanku?
Dukka dakin suka yi saurin sunkuyar da kat nan va daga
ban haduri ya ce na yarda daga baya zai zo gidanmu na doka masa
harara na ce baka isaba na jefamasa zoben sa na dau jakata zan
fita.
Yusuf ya riko ni da karfin ya ce "Ke wacece ne ki ke
faman wahalar da ni don kinga ina sonki eye?
Na ce "Ni ba komai bace kamar yadda kaek ba kowaba a
guna ice ko shi kenan sai yanzu ka daina wahalar da kanka.
Ya ja tsaki wallahi Wahidda nasa nkin asona muskilanciki
ne dai yafi karfin ki. Na ce amma kuwa kayi kuskure ko kankani
banji ina sonka ba balle nayi nadama me yane kai a.... ya zabga
mani mari ya ce Wahiddah kin cuceni kin gama dani ina sonki da
zuciya daya ke kuma kin awulakanta ni kan wani dalili mara
amfani za ki zo ki so ni nan da dan lokaci kankani.
Na ce "Allah shi kiyaye sai kai in maza sun kare na fada a
gadarance" ya kuma yunkurowa da nufin wani marin abokansa
suka tare shi suna bashi baki "Take it small mana baka san mace
bace?"
Na ce ku kyale shi ma ya kasha ni mana da yake bani da
gata ko kuma c ayake nan ma irin garin sune na mahaukata na fice.
Jamila ta biyoni tana rarrashina na dakatar da ita
balaifinki bane laifinane da na zo gidanki aka hada baki da ku a ka
ci min mutuci har da duka, Jamila na gode ke da Hajara kun cucen
bani baku na wuce ina kuka.
Ita ma kukan take tana ban hakuri amma ian ko kallonta
banyi ba nayi sa'a na samui mai tasi na fada ko gaya masa inda za
nii ban yi ba.
Sai da ya gaji ya ce in amuka nufa ne 'yan mata? cikiin
sarkewar murya nac ekofar yaki zaka kaini... kofar yaki fa ki ka
ce? Don Alllah kaini kofar gidan Sarki ta fada a fusace direban ya
karaema fuskata kallo ya tabbatar bana cikin hankalina bai kuma
magana ba har muka isa na fito na muka masa kudin sa na shiga
gidanmu.
38
Sai me Yususf na hango tsaye a kofar shiga falon gidan
mu ya hare hannayensa kan kirjinsa dole ya fita hayyacinsa kamar
yadda ni ma na rasa nawa hankalon. Na murtuke fuskata babu
alamun fara'a bare dariya na ce me ya kawoka gidanmu? Ya ce so
da kaunarki ne ya kawoni ban yi fushiba duk da kin wulakantani
gaban abo;kai na hakan bai hanani kara son kiba a zuciya ta.
Na yi ajiy;ar zuciya na ce Yusuf anya kuwa a garin nan ka
ta so? Me ki ka gani? Ya tambayan. Na ce inda a garin nan ka taso
to hakika da ka gane kalmar ba na sonka.
a
Na san kina sona Wahiddah illa haushi da kishi shiya sa
ki ke ji n haushina nariga na gaya maki walllahi ke kadai na ke so
rayuwata ban I da wataa bayan ke believe me bazan iya rayuwa
ba batae da keba dazun ma nayi haka ne a wautata ko zaki hakura
mu shirya amma banayi bane don na bata maki.
Na gode Mr Right sai anjima na wuce abina bansan iya
lokacin da Yususf ya dauka a wajeba illah in ashiga nayi sa`a ba
kowa a falo dakina na shige.
Ta taga na hango Yusuf na bawa mai gadi sallahu ya
koma da de a gun kafin ya tafi. Na maida labulenan na kuma na
zauna kan kujera na shiga wassagf yadda zan kwatanta Yusuf a
raina hakika na yarda Yussuf na sona kuma ni ma ina sonsa illah
alkawari ne sai na ga iyakar son da Yusuf ya ke min.
Azababben ciwon kai ne da zazzabi suka rufe ni, duk akan
kucin da na shiga dalilin Hajara da Mustafa ga uwa uba son Yusuf
dake faman kwazzabata. Nań da nan na shiga rawar dari jikin
akamar ana kada min gangi ga shi na kasa motsi kuma babu wanda
ya san dawowa ta balle a zo aga lafiya har magariba ra yi Isha'i
shiru ban ji motsin ko waba.
Maganar Inna naji da mai gadi, Tanan gidan ga mutumin
can kofar gida yana jiranta Buzu Wahiidah bata gida bata dawoba.
Tana ciki Hajiya tun wajen Shida da rabi ta dawo Wahiddan kuwa
ka gani Buzu? Itac emana ian wajen ta shigo.
Inna ta ce da Salima daure ki dubanmin dakinta ko tana
nan? Maza Buzu leka kicin ka kira mana Hanne.
Ya runtuma don shi kam ya tabbata Wahiddah ya gani ba
awanaba tan atsamar fan wake ya ce fito Hajiya na kira maza
39
maza kai Buzu baka ganin abin da nake yi ne ganin nan fitowa ba
rana gama tsame na cikintukunya mana.
Kayya Habanyi tsammanin dan waken nan yafi aike n
da za'yi maki mahimammanci ba.
Lafiya ta dafa kirji.?
Ai Wahiddah ce ta bata. Ra yi me ta bazama da gudu falo
da ludayin tsamar dan wake a hannunta Hajiya wai Wahddah ce ta
bata? Inji wa? Ta kalli Buzu ga shi nan.
Ke rabu da shi leka shashin ta ki gani ko tanan nan da
wani shirme Buzu baka d akirki wà ya gaya maka ta baata.?
Yi hakuri Salima ai abunne da tsoro.
Ganin Hanne nayi hamdaala na ce Hanne kiramin Inna
zan Mutu, la'ila ha illallahu Muhammadur rasulillahi lafiya
Wahiddah? Hanne bani da lafiya na kasa atshi kiramin Inna da
gudu ta bazama falo da sallallami ai Hajiya ba lafiya Wahidddah
na kwanc erai hannun Allah Wahiddah ba lafiya.
ta Inna ke kan gba sai Yaya Salima sannan Hanne Inna
kun na fitila nan ta gano yadda jikina ke kadawa take Inna ta hau
salaati tana kiran Sunana.
Nan da nan kuwa na sume habawa nan fa gida ya dauki
koke koke Abba ya dawo daga masallaci ya tsinci labari gurin
buzu fadin ba`a tambaye kaba ana ta faman yayyafan ruwan na
dawo hayyacina Abba a rude yasa Hanne da Inna suka fito dani tun
I Manu ya gyara mota sai asibiti.
Sai me duka abin daakeyi a idon Mukhtar don shima yazo
ganina ya kuma gyan an rasa kan Yususf da gindinsa shi ne
Hajiyars ata sashi yazo ya rarrasheni kar ta rasa tilon dannata.
Babu laka a jikin sa ya koma yana wasafa me ke faruea
haka ya samu Yususf ana ta faman yi da shi yaci abinci ya kiya
kamar karaminyaro shi lallai sai na bashi amsar wasikar da ya aiko
Buzu.
Da gani na Hajiya Fanna mahaifiyar Yususf ta tare ni d
aya yia a kayi Mukhtari? Yac eHajiya suma ba lafiya gidan.
Me ya faru Mukhtari? Ta tambaye shi a razane, Hajiya
itama yarintar ba yadda take a gabana aka dauek ta ranga ranga
zuwa asibiti.
40
Hajiya ra yi salati tac eoh ni Fatima me yasamu wadannan
yarane ai ga irin abin da nake gaya masa tuntuni ke nank ya nutsu
ya yi aure yaki to gashi abin daya jawowa kansa wallahi da na sani
da Uabnsa yazo wancan satin dana barsi ya tafi da dansa.
Ba haka bane Hajiya komai ai na Alllah ne nasan Yusuf
yanzu ya kintsu kuma na tabbaat itama Wahiddah tana sonsa illah
latsina mata.
Yana ina yanzu ? na samu ya shiga wanka bara ya fito
muji yadda za'ayi ni Fatima meye haka ne?
Mukhtar ya samu kujera ya zauna yac eba komai Hajiya
komai zai zam dai dai.
Allah ya sa dan nan ka ga ubansa ya zo kan maganar hada
shi aure da 'yar abokinsa Minat amma dannan yaki ya ce waishi
sai walida take ko wa?
Wahiddah sunan ta. TO ita kuma gashi yarinyar ma ba
wabni son sa ta ke ba. Hajiya ba son sa ne Wahiddah ba ra yi ba
a'a igta gaini take tacde amanar kawarta da yaso da.
To ba ya ce ra yi aure ba? Eh to shi ne kuma magana. Ni
sai na je gun yarinyar na roket amuddin dai zat asauraraw shi
asamo kansa.
Ba sai kinje ba insha Allahu-komai zai zama dai dai Yusuf
ya fito har ya dan rame ya mikawa Mukhtar hannu su ka gaisa ya
ce yaya akayi? Yussuf Wahiddah ma ba lafiya tana asibiti.
Ya zame da ga kan kujera yac eme kace? Bata da lafya,
me ya faru da ita ne? ban sani ba mai gadin gidansu ne ke gayan
ina zuwa motarsu na bari a gun don kaita asibiti.
Wanne asibitin ne? wallahi ban sani ba, muje mu
tambayimai gadin sai ya gaya mana ka bari mabna gobe kwaje a
tsaneake.
Uhum Momi ba zan iya jira ba ki na jifa ance bata d
alafiya so sai ya kamata na je na gan ta ko zan iya yin wani abu
tuntda ni ma aikin nane.
Ka ga kwantar da hankalinka insha Allahu asibitin ka ak
akaita in abun ya wu cce sanin su za'a.... karar wayar falon ce ta
shiga ruri d agudu Yusuf ya rarumi kan wayar ya ce Hello Dr
Yusuf kan layi? Alhamdu lillahi, Dr an kwawo wata mara lafiya
41
asibitin mu munyi kokarin mu ganin zazabin ya sauka amma mnu
kasa We need you fast Dr Yusuf.
Okey ganin nan zuwa kuyi mata Anajin guda daya gani
nan nan d aminti goma yaya suna mara lafiyar? Sunanta Wahiddah
Maddo.
Gani nan zsuwa ya kife wayar.
Ita ce Momi sun rasa yadda zasu shawo matsalar ciwon
dole sai ni ta shi muje Mukhtar.
Kayi a hankali karka nuna masu damuwarka har su gane
ka jiko ka nutsu.
Kawai dai ya amsa mata ne. Mukhtar ke jan motar shi
kuam uban gayyar sai dada azalzzalars ayake suyi sauri ya raina
ma sauran nasa.
Rashida ta Wahidddah ta ceto ke yaya akayi kika san abin
da ya faru ga Yusuf?
Wahiddah ra yi murmushi kamar yadda ki ka tambaye ni
labarinahaka ni ma na tambayi Yusuf, kin ji yadda akayi na
fahimta don da yawa da ga cikinmasu rubuta irin Littafin nan na
hausa makaranta na yawan tambayar wai mutum na bada laabrijn
kansa yana kuma komawa na wani to rashin fahimta ne amma ni
gashi yanzu na gaya maki yadda naji laarin Yusuf da halin da ya
shiga.
Na gane kin san ni kamar lauya nake.
Ai naga alama gashi to na zama Justice.
To bauan su Yusuf sun isa asibitin mai suna SAHEED
MEMORIAL HOSPITAL kai tsaye ya wuce room Number din
ima jansin tun daga ne sa Mukhtar ke gayama Yusuf ga iyaye na
nan.
Take ya kuma nutsuwa ya yi ma Mukhtar inkiyar ya koma
ofishin sa ya yi jiransa baya so su gane ma tare suke.
Wata siririyar Nos ce ta tare shi ta ce Dr Yusuf kai muke
jira suman yarinyar biyu.
Ya ce maz adaukon abin awona a ofis ta ruga ya kalli kаi
Abban aya tare shi a rude ya ce don Alllah likita ka taimakan kar
na rasa Wahiddah.
42
Yusuf ya cemn jiya yi kamar zuciyarsa shima zata fito
don tsorron don ca ya yi yafi Abba jjin ciwo na a kansa.
Ya yi murmushi yac eba komai Abba insa Allahu zany
kokari duk amma ina so ka kwantar da hankalinka ka sani mutuw
ad alafiya duk na Allah ne shi ya bayar kuma shi ne kadai zai iya
dauke wa insha Allahu zanyi iyaka r kodari nag ata samu lafiya ku
dai kuyi ra yi mata Addu'a ya shige dakin da nake.
Su Yaya Salima dai d alnna duk sunyi jugun - jugun har
sunyi kukan sun gaji Baba yaci gaba da basu bvaki.
Haka Yusuf da ragowa r nos din sa suka rufar min ahr ya
shawao kanmatsalar na kuma yin kyakykyawan bacci munfashi na
ya koma dai dai ya dai na sarkafewa.
Yusuf ya yi ajiyar zuciya ganin na dawo hayyacina at last
shima zai samu ‘yar nutsuwa Yusuf ya gano abin da ya haddasan
ciown yawan tunani ne mai zafi ya hargitsan kaina kuma an samu
zazzi9n ya sauka aka fito da ni zuwa dakin d aka bani gani na su
Inna suka yo kaia gaba daya.
Yusuf ya ce ku kwantar da hankalinku mun shawo kan
matsalar tana bacci yanzu ya kamata ku barta ta hta kuma kuje gıd
aku huta ba'a bukatar kowa a gunta a yau.
Inna ta sharae hawayenta ta shiga godema Yusuf tacf e
bazan iya tafiya na barta ba kar ta faka tan bukatar wani abu kuma
ba bu kowa a gunta.
Yusuf yac eMamam ki kwantar da hankalinki ki koma
gida kinga kema kina Bukatar hutu za'a kula d Wahidddah kuma
allurar baccin da akai mata ba zata saketa ba sai safiya mun riga
mun samata ruwa kuma zan rilke mata ciki baza ta Bukaci
komaiba.
Abba ya ce mun godae samari Allah ya yi maka albarka
yabaka zur'a masu amfani da albarka Salima muje kinga ke halın
da ki ke ciki mai hafari ne muje ki huta tund aan samu kanta
Safiya ki Hakura Insha Allahu taji sauki.
Haka Yusuf ya lallaba su Inna suka tafi kan sharadin da
sassafe za su zo Yusuf ya ce ba komai Allah ya nuna mana salen
43
Manu yaja motar sai da yusuf yag atafiyar su sannan ya
koma ofishinsa ya samu Mukhtar shima ya gaji da jira ya tafi sai
sako ya bar masa kan ya tafi saboda jamila sai gobe zaasu hadu.
Yusyf ya yi haka ne don yafi son ya yi jinyar gudar jinin
tasa da kansa ya kishingida akan kujerar ya lumshi idon saboda
tsabara galabaita da shim aya yi.
Nan salularsa ta shiiga zayyana masa nan son magana da
shi ikiin alamar gajiya wa ya dauak ya kara kunnensa ya ce Hello;
kai yaya jikin nata? Yusuf ya yi saurin amsaw amahaifiyar tasa da
sauki illah mun sha wahalar shawo matsala tata yanbzun tana
bacci. Alham lillahi me ya same ta ne? Momo kawi tsabar tunani
ne kuma da rashin hutu ga yunwa shaura kadan fa jinin ta ya hau
amma na shawo kan matsalar.
To kazo gida mana ka hut? A'a Momi bazan taho ba sai
da safe don duk nas aiyayenta sun tafi don sun wahala ga yayarta
ma naganta da tsohon ciki shi ne nayi masu dabara suka tafi
wallahi Momi baki ga iayyen nata mutanen kir ki sai ma dada
hımın albarka sukae.
Ka gaya masu kan kane? A'a bana so su sani ta fuskata
sai dai ko ita in Allah ya bata lafiya ta gaya masu.
To dama nima so nake naji halin d atake tund akace
komai ya dai dai ta kudahafis Yusuf ya yi murmushi ya сe
"Kudahafis" Momi yana ajeye wayar dakina ya nufo har lokacin
ina ta sharara bacci nana Yusuf yasamup damar janyo kujera ya
auna ya zuban ido ya karema halittata kallo gashi ba dan kwali
kaina iska sai faman daukarsa take bisa matashin kai.
Yusuf yaa doguwar ajiyar zuciya har na dan bude idon
akadan kadan naga Yusuf kamar a mafarki sai dai baccin da ya
kom adaukata bai barrni nayi magana ba.
\nan Yusuf aya kwana kan kujera kusa dani ciki n
ida fargaba na bude idona tangaran nayi salati na sanar da
ubrnahi navi kokarin tashi amma na kas amamaki nake aydda
akayı Yusuf yaz o guna me ya kawoni ani kaina nan kuma ga
Yusuf ko ya sato nı ne? nan na shiga kuka.
a
44
Jin kuka na yasa Yusuf saurın tashi ya ce ke lafiya kike kuka yi a hankali ba'a son mara lafiya na yawan damuwa kiyi hakuri.
Na kallleshi a razane na ce ian Inna ta? Ya ce "Cold downsunje gid ayanzu zaki gansu yazu kwantar da hankalinki a
asibiti ki ke ba sato ki nayi ba yi fada cikin sigar dariya. Naji kunya ta dan kamani na ce to kai me ya kawo ka nan guna? Ya kalle ni ya ce ni ne likitan da kike hannuna.
Likita! Dama kai likita ne? ya lumshe min idanunsa ya bude a hankali ya ce ni likitane amma ba likitan 'yan mata ba. Na kau da kaina, ya ce yaya jikin naki? Na ce ya yi minnauyi kuma kaina yana sarawa kadan'- kadan ya nufoni da niyyar taba kaina na matsa can jikn garu na makur e ya ce ba abin da zanyi maki zanji yaya ki ke ne?
Na dan saki raina kadan ya karaso ya tattaba kaina ya budan idanuwa naji wani sihirtaccen snayi da so da kaunar Yusuf ta ziyarci zuciyat ahaka kawai na samu kaina da jin kunyar mutumin da na tsana fiye da kowa a duniya. Ya ce "Well bara na turo Nos ta baki abinci kasha magunguna da allura ko kina tsoron allaur a ne? ya tambayeni fuskar sa cike da murmushi ni dai ban tamka amsa ba illah kawai cuciya ta dake ta faman wassafan irin soyayyare d azan nunama Yusuf da zarar aya kuma firtamin zancen zso to zan amince msa. Kamar ya karanci zuciiyata kawai ya yi gyaran murya ya ce tunanin ya isa haka ki kuma rage yins and shi ne yake sa mutum cuta kamar yadda kika zafa fama kanki har rya kwantar da ke anan.
Ban tan kamas aab ya ganma 'yan aune - aunen sa ya dauki wata takar da dake jikin fayel ya yi 'yan rubuce rubucensasyaxce to Wahiddah zani gida na huta sai da yamma ko d
adaddare ya fada cikin nnuna alamun bai damu ba. Banyi mamaki ba mace masa Allah ya kaimu nima na share dan halin namiji mai zara wauyane da shi muddin na nuna mas azuciya ta to na shiga uku.
45
Ya gyara kwalar rigarsa ayce na tafi sai ganai na biyu na
ce Allah ya nuna mana an god e ban kuma cewa komaina nai
kwanciya shima bai kuma maganaba ya yi ta fiyarsa.
Nan na shiga wasi wasin ko ya gane manufata shiyasa ya
ke wani ciccira kai? To meye ma in ya gane ai ban fada amsa
zuciya ta ab balle ya wulakantani.
Aka turo kofar ka shigoa na na waiwaya a dan tsorace
don a zatona ko Yusuf din ne ya kuam dawowa sabanin haka Inna
ce da Baba da Yaya Salima nan na danyi kokarin tashi Inna ta
karaso da sauri cikn nuna yanayin damuwa tacde bari karki fadi ta
kama ni gyatta zamana ta fada tokaran filo a bayana dan naji dadin
kwanciya ta ai kuwa sai naji dadi.
SsAbba na kira sunansa a sanyaye cike da shagwaba ya
ajjiye carbinsa da yake ja kus ada kafata yac eyaya ki ka kara ji
Hindatu?.
Na ce da sauki Aba sai dai kaina nae yafi matsamin.
Ya ce karki damu shima zsan daina mun gamuda likita n
yanzu shi yake gaya mana komai ya fara zawm alafiya illah kanki
shima ya ce da zarar jiniki ya gama sauka zaki daina jin ciwon.
Na kalli Yaya Salima na ce yaya ina kwana?
Ta karaso ta kama hannuna ta ce lafiya kalau Wawhiddah
yaya jikin naki? Na ce d asauki yaya ai da kin sani kinyi zamaniki
hawa benen ne bashi d adadi.
Ta ce ai nafi son na ringa dan zagaye saboda kafafuna
kuma a jiyan ma in d ajikin ki ya n na banu iya bacci ba yaya
Saafiyanu na gaisheki kifan yfa karaso.
Wa ya gaya masa? Shi yayo waya jiya yana son dama
zaizo yau to shi ne ma ake gaya mas arashin lafiyar taki.
Nos din ta turo kofar ta shigo ta gaidasu Abba sannan ta
ce ga abincin nan kici zan yi maki allura likitane ay aiko ya cе
akawo maki daga gidansu.
Nayi shiru kawai iankallonta Inna ta ce Allah sarki kai
madallah an gode kiyi masa godiya da baima wahalar da kansa ba
haka kinga abincin ma mn taho da shi kiyi masa godiya yaron
kırki wallahi tun da Allah yasa yazo tun jiyan nan bai hutaba.
46
Nos dinra yi dariya ta ce alla nima mamaki nake da har ya
kwana a gunta don mu banu taba gani ba gaskiya ra yi sa'a babba
akuma ainsha Allahu in ya dawo Mama zan shida masa sakon
naki.
Na gode 'yan nan yaya sunan ki ne Inna ta tambaya
Redio with out waya don ni banga dalilin da zaisa ra yi ta
wannawn tambayaba donwallahi zuciya har bugawa take in ana
zance n Yusuf to Saratu tazo t akuma tayarmin da hankali wai anan
Yusuf ya kwana... Suanana Saratu ta fada. Inna ta ce Saratu ki ke
ashe ma tsohuwace kaomai ki ka yimin baki afdi ba sharanki
rankwashi.
Nos din ta da Abba suka yi dari ya sannan ta yimin allura
ta dauki dan farantin ta ra yi waje.
Nan yaya salima ta shiga zubamin abinci na ce tabarshi
zanci na wajen likitan kar ya ce an raina masa.
Duk suka yarda d ayake absu gane ko waye shiba
hadadden breaf Fast ne dankali n turawane ka soyashi d akwai a
jikin sa sannnan da wainar kwai tajihanta a ciki aka yanyanka
hantar kna kan ada tumatur da albasa.
Sai dan farfesun kaza yasha kayan akamshi kuma yai bai
yi yawaba sai Custard powder an damashi ya yi kyau da madaraa
da suakr I yaya Salima ta dibarmin a filat ta kuma zabu min
custard din a kof nasha nayi dam sannan Inan ta mikomin
maganina nasha.
Abba ya ce ni zan koma don ina jiran Alhaji lado mun yi
cinikin shanu ka ryazo karbar kudinbana gida ko kuma bukatar
wanu abu ne?
Inna