saurayin kawata ne ko babu komai tsakaninka da
Hajara (I HATE) Maza masu irin halinka Please kama gabanka.
Yusuf ya matso ya nemi kama hannuna na game na ce kai
ba nason iskanci. Kawai sai na watsa masa ruwan lemon hannuna a
fuskarsa na ce ba ka da lafiya go to hell na bar gun.
Mamaki da bakin ciki su suka rufa ma Yusuf baki, hakika
tun da yake bai taba cin karo da 'ya macen da ta wulakantashi ba
kamar ni haka. Ya cigaba da zama a gun fuskarsa na ta kyallin
ruwan lemo.
Ummi ta karaso ta gurin da ta barni, ta ga Yusuf, ina
kallon ta amma bana son na yi mata magana ya ji. Ta ce "A'a
Yusuf, kai lafiya? Ina ka ga Wahiddahh ta yi?
26
Ya kalle ta ya ce don Allah Ummi zauna, kin ga abin da
kawarki ta yi 'min, ta kyauta. Don na nuna ina son ta shi ne ta juyen
ruwan lemo a fuskata, Ummi kalli jikina, yaya zanyi na shıga cikın
mutane.?
Ummi ta kalli Yusuf ta ga yadda jikinsa ya baci ta dan
tausaya masa ta ce "Yusuf Wahiddahh mace ce muskila mai
tsautstsauran ra'ayi, don Allah ka yi hakuri."
No ba wai hakan da ta yi min bane ya batan rai, illah ta ki
yadda da batun son da ke mata, wallahi Ummi ina son Wahiddahh
da zuciya daya."
Ummi ta ce shauran 'yan matan ka fa, ka yi yaya da su?
Oh Ummi, wallahi ganina da Wahiddahh ya sa na yi watsi da su,
yardarta kawai nake nema.
Ba zai yiwu ba, Yusuf ka so fa shakikiyar kawarmu,
kuma yaya za'a yi yanzu ka ce kana son Wahiddahh?
Ummi ba za ku gane ba, tun farko ban ce ina san Hajara
ba, ita ke sona. Please wallahi in na rasa Wahiddahh na rasa kaina
gaba daya. Ya fada a galabaice.
Ummi ta ce "To ka bata lokaci tukunna mu gani may be
mu samu mu ciwo kanta. Da gaske ki ke Ummi? Ta dago kai
insha Allahu, duk da na san ba abu ne mai sauki ba, amma zan
kokarta. Bara na je ka ga tana faman harara ta, ya kalle ni na kau da kaina.
Ummi ta karaso guna ta ce me ya sa za ki yi masa haka,
haba Wahiddahh. Kin ga yadda duk jikinsa ya 6aci? Bai gama
komai ba kin ji fa ca ya yi wai yana so na, don ba shi da hankali da tunani.
Ki yi a hankali, saurayi ne fa mai tsada. To ke me ye don
ya ce yana sonki? Ummi kin şan abin da ki ke cewa? Na sani
mana.
Wahiddahh kin sanfa tun farko da ma bai ce yana son Hajara ba, ita take wahalarta....saboda ni kuma sai na so shi tunda
ya cen yana sona ko? Ka katse mata hanzari.
Ta yi shiru. Na ce don Allah.manta da wani Yusuf, Jamila
ta zo ta zauna kusa da mu tana ba mu hakuri dalilin rashin zuwanta
gun mu.
27
Muka ce ba komai ta sa hannun ta muna cin abincin tare
muka jiyo ihun Yusuf muka waiwaya da sauri muka ga wasu
dakwalen 'yan mata yake ma masifa na ce ku kyale ni ko so dole
ne ni ma ina da nawa lalurar don Allah ku sararan ko ni kadai ne
saurayi a nan for God sake.
Duka falon ya yi dif hatta Music din da ka saka shima ya
yi shiru kasancewar ya kare. Cikin jin kunya'yan matan suka zame
a hankali suka bar gun Jama'a suka bi su da kallo.
Yusuf ya zaro sigari ya kyatta mata ashana ya fada kujera
yana zuka a hankali ni ko naja tsaki na ci gaba da cin abincina
Jamila ta ce ban taba ganin Yusuf cikin wannan halin ba sai yau.
Wahiddahh kin masa magana ko? Ummi ta ce ruwan lemo
ma ta juye masa don ya ce yana son ta shi ne fa hankalinsa ya tashi
yake ma jama'a hauka.
Allah nu nan Annabi tunda Yusuf ya koma na kirki, na
harareta akan me zai zama na kirki.? Wahiddahh ban taba jin
Yusuf ya so mace ba sai a kanki don Allah ki so shi.?
In yi me lallai Jamila Hajara fa dake mutuwar son s ainyi
yaya da it aalkawari na dauka sai na rama mata na mike na zari
jakata na fice ganin fitata Yusuf ya rufan baya magulmata suka
zuba mana ido.
Ko sauraransa ban yiba har na kai motat zan shiga ya tare
kofar idanunsa suka yi jajur don bacin rai ya ce "Wahiddahh don
Allah ki so ni kamar yadda nake sonki?"
Ta Harare shi duk da idanun Yusuf sun firgita ta amma sai
ta dage ta ce ba hali ta bude kofar motar ta ta shiga zata rufe Yusuf
ya rike rankwafo dai dai saitin fuskata ina jin saukar numfashin sa
da kamshin turarensa ya ce "Wahiddahh I love you"mayaudari
kawai me za'ayi da da namiji mai zara.?
Na daina duk saboda ke wallahi ba laifina bane laifin sune
da suke sona yaya zan yi maki ne ki gane?
Bana son bayaninka balle na gane go to hell kawai bakin
Yusuf naji akan nawa ya sumbace ni naji wani yar take raina ya
6aci na hankade shi na ce dan iska kawai.
28
Ya kallan ya ce alamun ina sonki ke nan, ban taba yiwa
wat diya mace hakaba sai ke ko yanzu nasan ni ne kadai namiji gunki. a
Na ce ka yi babban kuskure hakan da kayi bai min
komaiba illah kara kiyayya a tsakaninmu na ja motata ko sallama
banyi wa mai agdin mota tba ina hango Yusif ta madubin motata
har lokacin yabna tsaye na shiiga wassafa yadda mukayi da Yusif
har na kawo gida motocin da na gani harabar gidanmu ya tabbatar
min yaya Salima trazo mna saki murmushin dadi.
Rashida na tashi zanma Oga abin ci fa kinga biyar saura,
Rahida ta dan shamur ta ce "Wayyo Allah na lallai Wahiddda kin
cira tuta kuma yaban tausayi"
Na yi murmushi na ce Rashida baki ji komai ba a game da
soyayayyarmu da Yusuf kamar a Film. Ba ta kara cewa komai ba,
ta fada kicin ta bar Rashida a ta shiga shirya ma mijinnata abinci
suna da mai dahuwa illah Yusuf yanba kyamar cin abin kowa in
bana Wahiddahh ba, Rashida ta shiga kicin din ta taimakawa
Wahiddahh suka shirya dina.
Gidan ya gauraye da kamshi kori da farfesu bayan sun
agama sun shirya komai ka tebur Wahiddahh ta shiga wanka ta
kuwa kasha lokaci tana kalkale - kalkalen jikinta har sai da ta jiyo
karar hon din mai gaidan sannan ta hakura ta saka wasu fakistan
marasa nayuyi da kanwar baban Yusuf ta kawo mat tsaraba daga
garinsu sun kuwa yi matukar yi mata kyau haka Wahiddahh ta bar
gashin ta a sake ta fito da sauri n ta tarar maso yin nata.
Ganinta yasa Yusif yadda jakartasa ya rungume ta kamar
wta karamar yarinya ta kkuwa kalar masa jikinta ya sumbaci
kuncinta ya ce "I miss you."
Ta ce "Ni ma na yi miss dinka a lot ya" rike hannunta
suka nufi shashins asuna maanganunsu na masoya Rashida na kallonsu ta tagarta tana sha'awar rayuwarsu Wahiddahh.
Suna shiga ta balle masa maballen rigarsa ta shadda ta taya shi cirewa haka takalma ta ce bara na hada maka ruwan
wanka ya kamota ya ce dama ke kika zama ruwan wankan da ya
fimin wankan ta shafi lallausan gashins ata ce zan zama amma sai anjima yanzu ka shiga wankan ka shirya ga abincinka nan na
29
jiranka a tebir nayi bakuwa fa. Daga ina yana kokarin faura
tawul? Daga Sokoto.
Ya ce wacece Yaya Salimace ko Yaya Naja? Ta сe a'a
Rashidace Kanwar matar yaya Najir. Ya ce lallai muna da fbakua
wait for me Yaya su Anas bani motsin suba ta ce suna gida fa.
Wanne gidan? Wajen Hajiyar ka dazu ta aiko aka debesu.
Ya ce kai Hajiya dai ba zata barmu da yaran nan ba to yaya za'ayi?
Ya dawo ya rankwafa kafadarta ya ce da yadda za'a yi ina
ga ya kamata ki samar mana Baby a wannan shekarar na gaji da
rigimar Hajiya.
Ta dan turbune ka san fa makaranta zan koma na karasa
shekara ta kanaga bazan wahala ba middin na samu ciki.?
Kin ga ban yadda da wani karatu ba me kika rasa ne ina
ga na gaya miki next month zamu koma Fakistan da zama baba ya
dame ni dana gida na kulal da kamfaninsa na ce masa in yana so na
koma to ya mayar da Hajiya ya kuma yadda da hakan ina so ki bari
idan muka je can sai ki cigaba amma gaskiya ina son da ko 'ya.
Ta binka can Kasar? kalle shi ta ce anya Yasif zan iya
Saboda me ba zaki iya bina ba? Gani nayi fa ni ba yaran kubace.
Ya yi murmushi kar ki ji komai, bara na shiga wankan ku
yi jiran nan da 'yan mintuna ya fada bandaki.
Wahiddahh ta fito masa da kayan da zai sa sannan ta fice
gun Rashida. Rashida dai ta ce nata abincin ta gama tana zaune
tana kallon C. N. N Wahiddahh ta ce "Sorry dear mun ajiye ki
ko?" ina so na gama da Yusuf ne gashi nan fitowa muci abinci sai
dai kuci amma ni na ci nawa don Allah kici min gaba kafin Yusuf
ya fito.
Kai Rashida ki bari mana gari ya waye ai bazan guduba.
"I know a little." Wahiddahh ta ce to ance ai bakonka Annabinka
ian ajiye motata na shiga gida da gudu wallahi tuni na manta da
Yusuf balle abin da ya faru fatana naga Yaya Salima.
Tana zaune kan kafet ra yi girma da yawa Inna na damun
fura Abba najin labarai na shigo da fara'a ta da tsalle Yaya Salima
oyoyo Baby oyoy ta gyara zamanta itama tana dariyar ta ce oh
Wahiddahh baki da dama tun yamma sai yanzu? Yi hakuri Yaya
30
bude kofa ta shiga ina jiyo kukan Hajara nasan ya yi Halin nasa na
ce cikin kunan rai kai wai don Allah me kake takama da shi ne har
da ake binka da magiya kana wani bijirewa?
Ya goge wani kyakykyawan tabarau dinsa ya manna a
idon sa ya kallan ya ce tanbayi kawarki ta san me nake da shi. Na ji kamar na kwada masa mari don haushi na ce uhm, lallai ma inda
su masu kankaline da basu 6ata ransu akan buzu ba, zuwayye
marasa takardar zama dankasa in ba kwadayin wannan kyalkyal banzanba, na kula yaji ciwon maganar ya ce na gode haka aka gani
ana so kiyiwa kawarki fada ba ni ba ita ya kada kai ya wuce na dan bishi na sha gabansa na ce ka rike a ranka ba dukka mata muka taru muka zama daya ba.
Ya dan dagan girarsa ya ce zan biya bil din Hajara My be baku da canji kar kiji komai zan kiyaye wannan narasa bakin
magana illa tsabar tsana da kiyayya kururu idona ya nunawa Yusuf
ya wuce ni yabarni kamar wacce ake kafa na kasa motsi don takaici.
Na waiwaya a fusace idanu na sunyi ja don bacin rai na hange shi da wasu gungun 'yan mata watsartsu kamarsa sun rufa
masa baya na ce wallahi sai naa saka a cikin kangin so da kaunata
sai na ramawa Hajara da sauran Mata yan uwana marasa kishi, abin da kayi musu nayi alkawarin cusamaka kwandon barkono a
idon ka naso da kaunata sai kayi kuka da idonkad kamar yadda kasa 'ya'yan Jama'a.
Na share hawayen da suka zubo min na shiga dakin da Hajara take hankalina a tashe na shiga rarrashinta da kuma yi mata alkawarin sai Yusuf ya dawo gareta. Tani ki kula da ita zani gida na kawo muku abinci.
Na rankwafa na ce me ki ke son ci na kawo maki inna
koma gida? Kin ga ba kya zauna haka ba kina ta faman kuka. Kina nufin ya damu da lafiyarki ki ke ta fama n wahalar da kanki akan
mutumin da baisan ciwon kansa ba balle yasan na na wani. Hajara ta share hawayen ta ta ce ca ya yi inna warke zamu tattauna akan wannan matsalar ya kamata mu bashi lokan ko Kamar yadda ya се.?
17
Ke don Allah Hajara kina nufin duk banji maganganun da
kuke yi ba ke kike tilasta masa ya soki wai Hajara kin mata da
darajar mune ta 'ya'ya mata mu banu jama maza ajiba su zą su
jama na Please try and Understand this man for ciod sake.
Okey na ji ki kawo min dafadukar taliya da dan lemon
zaki abin da nake bukata ke nan. Na danji dadi dana ga ta saki
ranta na ce Talatu ki kula da ita don Allah zani na dawo na saba
jakata.
Ba komai Wahiddah na gode Allah ya bar zumunci, ba
don ke ba wallahi ban san yadda zan yi ba da Hajara.
Na yi mata murmushi na ce ba komai Talatu Allah na
bayan mai gaskiya na fice duk raina a bace wai mu zaima rainawa
hankali da cewa ko nawane bil mu fada zai biya wannan ma ai
rashin mutuncine.
Na isa gida duk raina a jagule Inna ta fuskanci hakan
amma bata kula ni ba sai da na fada kujera tukunna na kwalama
Kande kira bata amsaba na kuma kiranta a fusace na ja tsaki na ce
wai Kande tana ji ana kiranta sai ta yi ma mutum kunnen shanu.
Inna dai ba ta tanka min ba don ta san duk yadda aka yi
raina ba shi da dadi. Hanne ta iso gani Anti Wahiddah ina bandaki
ne shi yasa ban amsaba ice ko lafiya.?
Na dan saki raina maza don Allah yimin tafadukan taliya,
taji nama da kashi kuma karki cika gishiri ayita da dan ruwa ruwa
don Allah ki kuma hadamin kunun zaki asibiti zan kai.
To an gama sai dai ba kori ya kare tun jiya, bawa manu ya
je ya sayo nasa hannu na dauko jaka na zaro dari na bata.
Ke waye bai da lafiya? Inna ta tambaya na dan saki
gashina na ce Hajara ce wallahi tana asibiti a kwance me ya sameta
haka har ya kai da keanciya ba jiya ta zo gidan nan ba garau?
Sha'anin Allah ke nan Inna yankewa ra yi da gilashi duka
hannayenta, Oh ni Safiya ice ko da sauki ta fadacikin alamar
kulawa kasancewar ganin yadda na damu da Hajara.
Da sauki ina gama su sallameta nan da sati kulawa take
bukata kuma asibitin bayajidda ne.
Eh to da akwai kulawar na je gobe in dubata, ga abincin ki
nan ki je kici kar ya huce.
18
dole tasani fita ba don haka ba ni ce wacce zan riga kowa tararki Abba barka da gida.?
Ya yi murmushi ya ce yauwa 'yar Aba yaya Fatin? Abba komaı lafiya Inna yaya gida? Ke da na ce ki dawo tun Takwas gashi har da rabi shi ya sa ba na son barin ki fita.
Inna yi hakuri na auke Ummi ne a gida. Yaya salima ta ta
boni ta ce ke auta yaushe za'ayi bikin naki ne? kinfa girma auta
kuma Inna kun jzuba mata ido? Abba ya ce ke anyi maki kole ne? Yaya ta ce ai Abba lokacin ban yi girman Wahiddah ba fa, Ina wani girman yake inji Inna kawai dia gari nn jiki ne da I ta.
Haka mukaci gaba d ahira har sha biy una dare muak kai sannan
Abba ya ce kowa yaje ya kwanta.
Da safemuna karya kumallo Manu ya shigo da ambulan a
hannunsa tana da girma ya ce ga shi in ji wani ya ce abaki cikinmamaki na karbi ambulan din na ce waye wani? Ban san
shiba Buzu ya bawa shi ne ya bani yac ena baki, Yaya Salima ta ce
to meye lallai kingta wanda ya baki ki buda mana ki ganı.
Ban mata musu ba. illah na ajiye muka ci gaba da cin
abincin mu bayan mun gma muka koma kan kujera muka zauna lokacin na buda ambulan din rantsatstsun katuna ne a ciki madu
bala'in kyau da ado kala kala sunfi goma na shiga mamakin da g
ain a suka fito Yaya Salima ta kallan ra yı murmushi.
Ban ce mata komai b illah na shiga bubbuda katunan
zancen soyayyane masu da d t gardi ko wanne manne da hoton Yusuf mamaki da tsoro suka kamai
Yaya Salima ta kula da hakan cikın zafin nama ta karbi
wasu tana gani, fuskarta na nuna alamun burgewa Waye wannan? Ta tambaye ni, na yi shiru. Inna ta ce meye ne ake kallo kamar anga dodo? Nan Yaya Salima ta nunawa Inna ta ce amma yaron ba ba haushe bano ko? Yaya Salma ta ce ma ga ruwa biyu ne, na zaro takardar da Yusuf ya rubatan kamar haka
THE ANGEL OF THE WATER.
Za ki yi mamakin ganın sako na domın nasan bahva
maraba d ashi amma ni a gurina ya zama dole na ci gabna da hakuri da halin Kuncin da nake cıki a kanki duk dalılin sonkı bany
31
tushuba jarabawa ce ta uabangiji yadaa wasu suka mato akain ato
gashu m ma a ato akan wacce batasan ina yiba duk akan wata
Kawartya
Ba zan daina son ki ba, ba kuma zna hakura ba har sai
ranar da kika amsa kina sona.
Wallahi Wahiddahh kin hanani sakat na kasa komai dana
saba don jin jdadin rayuwatra kar kiyi mamakin gaya maki tn jiya
da magariba rabon da nasa abinci a bakina Wahiddah sonki ya
hanani ko da bacci inda naga rana haka naga dare don Allah a
tausayaminmu hadu a gidan Makhtar gobe nakii a kullum.
Yusuf Saheed.
Yaya Salima ta ce yaya kuke da shi ice ko kina son sa? Na
jijjiga kai na ce sam bana sonsa.
Saboda me suka hada baki da Inna har suka ban dariya na
ce saboda saurayin Hajara ne. Nan na kwashe labari na gaya masu.
Yaya Salima ra yi tsaki ta ce to ai bai zama saurayinta tun da bai
furta mata so ba hasalima iyayenta sunyikiransa ya gaya musu
gaskıya meye abin ki? Yaya ba ki gane ba, Hajara za ta ga kamar
fa kuma ni ina fd wanda nake so. na ci amanar la ne
Waye shi Inna ta fada a fusace? Mustafa abokin Yawyaw
Najir ian ga zaku so shı akan wannan ko? Yaya Salima taja tsaki
ta ce wannan kike jua lallai kin kama kafar wala yau ake bikins
ada kawar taki a Yola
Ji na yr yawun bakına ya kafe na ce me ki ke cewa Yaya
Salima kin san iyayen ita abokan sunane da I;yayen Mustafan to
can kwanaki iyayebn Hajaran sunje maiduguri tare da lokacin kin
aSokoto to lokacinaka daura auren su da Mustafa bata dai gaya
makii bane kama r yadda bai gaya makiba ra yi maki karya zat
aYola to bikinsu ake.
Kuka wi wi na ringa yi. Inna ta shiga rarrashina nayijifa
da hotunan da Yusuf ya kawo minda wasilkar na nufi dakina na
kulle ina faman zubda hawaye.
Hotonmu da Hajara na rataye na sungumo shi nayi jifa
dashi jıkın garu ya ratattake na ci gaba da kuka na
"Mustafa! Mustafa! Hajara' Na kna su a kulafuce, na ce
ina Allah ya yarda sai kun yi nadamar cin amanata da kuka yi na
32
zare tsanannen zoben da yabani nayi jifa da shi cin mutuncin d ana
yiwa Tyusuf ya daw ominna runtse idona da haka bacci ya sace
ni.Yusuf ya fito vaee Madan yaya naga kamar ranki a bace any
thing happan"
Tana Kokarin share kwallar da ta zubo mat ta ce ba komai
illah mun gaji da jıranka har Rashıda ta ci nata.
Oh Rashida ki yi hakurı ku mu je muci. Na rike hannunsa
na ce ai ta ci nata sai dai mu mu ci namu, Yusuf yac ekı fa vaten
Rashida ta ce ba komai ina jiranku.
Yusuf ya kallabn ya ce Wahiddahh kina boyen wanı abu
me ya faru ki ke kuka?
Ta yi dariya ta ce kai Yusuf da tambayar kwakawa kake
na ce maka ba komai ko. Ya tsare ni da ido ya ajiye cokalin ya ce
in baki gayan ba ba zan ci abincin ba.
Ganin yadda ya damu ya kuma tsare gida yasa dole na
gaya masa ya shafi gefen fuskar ta ya ce to meye na damuwar
yanzu waye yake da riba ke ko su? Ta ce ni ce.
Ya ce"That is my wife muci abi nci yau ab hıra anan
bacci nake so muyimuci hirarmu a daki." Ta yi dariya ta ce kal
Yusif baka girma, gırma fa ki ka ce haba Hindu shekara arba'in
din ne girma kariga ka zama cus.
Haba wa Gibiya ai yau zan nuna makii steel ian nan
kamar da ban yarda ba. Shi kenan zaki gani suka ci gaba da cin
abincinsu bayan sun gama ya ce akwai Ice cream kuwa? Kasan
tun da su Salwa basanan ban soyaba me ki ka bawa bakuwar taki?
Ba komai, amma baki kyauta ba.
Ya zari Hand Set dinsa ya daddanna fuskarsa na
kallonfuskar matar tasa suna murmushi bayan layin ya shiga ya ce
don Alllah ian son a yi min odar Ice da Farm Fresh Yoghurt hadi
da coco nut Bread da Cake kowanne na dnbu dai dai dn Allah a
kawo da sauri No 21 Sarkin Yaki rosd Katsina ya ajiye wayar
sannan ya fauki tolifaifa ya gofge bakins ayac ebara naje gun
Manu na bashi in an kawo asi ya shigo dasu "Please Honet dauko
min jakata ko da yake bana sai kin fauko ba Just give me 5,000
(Dubu bityar) a ciki.
33
Nan da nan Wahiddahh ta mike ta nufi dakin mai gidan
nata da sauri ya bita da kallo shi kam har gobe bai rage son matar
tasa ba hakika ya yt da ceya girgiza kai ya nufi daya daga cikin
kujerun talon kmasu numfashi ya kame ya kalli Rashid aya ce
"Malama Rashıda yaya mutanen Sokoto yaya su yayan?
la yi murmushi ta ce lafiyarsu kalau suma suan gaisheku
mu na amsawa ice ko kina jin dadin zaman gidan namu? kwarai da
gaske ta fada cikinfara dai dai lokacin da Wahiddahh ta dawo;
hannunta rike da sakon kjmijin nata ta dankaw masa ya karba ya
ce bara naje na baiwa Manu ian zsuaw.
Ba komai in ji Rashida ya wuce waje fitarsa ke da wiya
Rashdá ta mikawa Wahiddahh hannu suka tafa ta ce lallai na yarda
wallahi na Yusuf mutuwar sonki Allah nima ya bani mai sona
kamar wanna.
Wahiddahh ra yimurmushi ta ce Amin. Hakananna suka ci
gaba da hira har Yusuf ya dawo da ledoji a hannunsa Wahiddah ta
tar shi ta ce "Oh dear yaya ba ka bawa Manu Lamir ya karba
ba?"
Ya ce ba komai just I want to do bu self ya sumbace ta ta
ce to Rashida here we are ga shi a yi ta sha, haka suka yi hirar su
da dan ciye ciyensu bayan sun gama Wahiddah tai kiran Delu mai
aiki to kwashe ragowar.
Sannan Rashida ra yi musu sallama ta tafi ta kwanta
kamar dama kiris yake jirea ya sungume ta matarsa suaka shige
nasu shashin zuciyarsu cike da da burin soyayya kala kala d akyar
Wahiddah ta samu ta tashi saboda gajiya ta kalli mijin nata dake
faman shara er bacci ta fada kansa ta ceAllla kaima tashi za kayi
tund aka hanamu bacci jiya saboda haka lokaci ya yi kaga bakwai
saura ko ba za`a ofis ba yau? Ya rungme ta ko dai ba zakiyikomaı
ba muyi kwanciyarmu har zuwa gobe ni sba zan gajiba ta kwacı
kanta da kyar ta ce haba yallabai Baban soyayva ai walllahi bazan
iya ba kaga shigata wanka.
Ya yi murmushi ya ce Hindutu kin abirgeni baа
akalleshiba ta wuce shashinta. Misalin takwas un kammala d.
Break fast Yusif ya kalli Wahiddahh ya ce yau bazan dawo da wur
ba muna da mıtın idan ban kamallah ba to saı goma za ki ganni.
34
Rashida yaushe "za ki koma gida? Ta ce gobe in Allah ya
kaimu ya ce okey Wahiddah da safe kwa je kasuwa kafin ta wuce
ko? Wahiddahh ra yi murmushi ta ce Allah ya kaimu don Allah ka
biya ka taho da syu Anas igdan Hajiya.
Ko ba ki fada ban na yi niyya har bakibn mota ta rakashi
sannan ta dawo fuskarta kunshe da murmushi.
Maza Rashida zo na karasa maiki don na foiso na kammal
amaki tunda Oga zai dare sai dawo. Haka na ci kukana hare na
hakura Allah Allah nake in ga zuwan Hajaera ko shi dayua
munafikin Inna taso ra yi min magana amma ganin yanayin fuskata
yasa ta hakura.
Na gaida su sannan na ce da Inna zawni gidan Jamila bata
habnaniba nan Yawya Salima taban sakonana sayo mata alawar
Gudi - Gudi har taban dariya na cekai yayakamar wat yarinya ki
ras a abin sha sai gudi-gudi.
Ta ce to yaya zan yi, ai dole ce ta sa na yi masu sallama
na fito yau ba'a motata na jeba motar haya bna shiga. Ina sanye da
riga da fsiket masuruwan madara na yane jikina da lufaya na is a
gidan Jamila da ke Unguwar C 1.2 a zuciya ta cike d atunanin
butulcin d aHajara ra yimani.
Bayan na sallami mai motar da na shiga gidan na
kwankwasa har sau biyu aka zo aka bude na shiga Jamila ta
ruingeni da murna nima na runguumeta na ce yaya nag kin kara
'yan kiba da haske anya Jamila?
Jamila ra yi murmushi ta ce sai kin yi aure zaki gane sirrin
na ce yaya naji gidan naku a cike haka naga motoci sama da
bakwai ko wani fatin ne? Ta ce kamar kin sani sai dai ian ga fatin
bana mu bane na kune ke da Yusuf ni da wa? Akan me ba za ku yi
IEngagement ba yau ta fada cikin mamaki ni ma mamaki nake na
ce lallai wannan yaron bashui da kyunya ko da yake rajinin hankali
ne to amma zan koya masd ahankali muje ciki Jamila.
Ta dan tare ni, don Allah karki wulakanta shi manta
manyan abokan sa ne da matayensu suka zo