Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 6
komawa. Bayan sun tafi washegari Nafisat ta tarkata komatsanta, na dauke ta sai gidansu. A kofar gida muka ci karo da Inspector Kabir. Nayi mamakin ganinsa matuka. Bayan na tambaye shi dalilin rashin saduwarmu kwana biyu ne ya sanar da ni cewa yayi 'yar tafiya ne. Daga nan na sanar da ni cewa zuwansa kenan, kuma nan ne gidan iyayensa. Take anan ni da Nafisat muka fahimci cewa shi ne Kabirun da Hajiya Mai-Duka ta sanar da mu cewa shi ne babban dan Hajiya: Ubaida wato shi ne babba a gidan. Bayan mun rankaya mun shiga gidan ne ya tambaye mu abinda muka zo yi gidansu. Kafin in sanar da shi, gida ya rude da ihun murnar zuwansa. Bayan ya huta ne su Ahmed suke sanar da shi labarin Nafisat. Shi ma yayi murna kwarai, sannan ya hada da cewa "Ai nina san cewa biri yayi kama da mutum, domin nauyin baki kawai nayi a ranar da aka kama su T.j. idan baku manta ba na kura wa wuyanta ido wanda kuma ba komai ne ya sa ni yin haka ba sai tsagun da na gain a wuyanta wanda babu marabar tsinke da namu." Take na lura da na shi wuyan, inda na ga wadannan tsagu. Bayan mun yi 'yar hira nayi sallama da su nayi nufin tafiya gida. Hankalina ya tashi kwarai da na lura Nafisat na zubda hawaye. Ni da kaina ban so muka rabu ba sai don ya m a B S 68 zama dole, domin an ce kyan 'ya mace idan har ba aure ta yi ba'ta KasanUe gatah iydyent dud tabuds В dodee Lore Kdawar Nafisal fidarda kwatia biyu londi fat iturman thyi măna Kaurá ta koma wajen mähdifanti4lukadzaliká ita ma na ga mugun tashin hankali kafinmubu daital Mon rabu akan zah dinga ziyartar ta ko du. yaushe ina:Ma a duk Iskacin da ta samu dama zata dinga zuwí wajenm st ro suttBkpkuiha mun ziyarci Zariye bdyan shtindaya, anan ma mur gaggaisa da dangin ialraitan Moda,isairkuma MURd VOdEEdaidar wannani tikaci eiyilwe Moda canjin atki zuwt hatr garih Hamu: Bahukwhnaiidu bamukayi haramal gawewa gidal San daakal Mouaunyiraidaritá akat thihta Bubi MAyRksariata ita üUn'sahanin kaunar datiko il um neanse elosрку tin a muka dawolrdagnd Zamyabnatard isu Uzarfat k ba ni shawarár yaddá zán juya wanmin dukiyata sale da'ta banki Sun bachi shawarh cowa Rhdanmayiswaвана taßa kudin banki n bab sfeantlaroi amniu kadin dhukee safe sun bar slawarar cewa na bikde kanfaninda äke ganin Zai-taimukawa tülakawa niatukasmakenagardshawarar su, bayan haka sai da muka je dukkanin bunkumary da yayaria Vakeajiya kudwBubátshákka nh rażdnataha biliyoyin kudin da ya tara. Bayan mun koma gidasdadshigal dakinsa a BAcsanignenas t kito ida takárdar cak dinsa na bankonan darakerdjiyär kunmede namon sb ulede ii an biyu da yinishwalamiinta"na samu ih i uhguwa gada na siyld Bada jimasdal ha "blikilo suka farä aikinsu. Bayan hákd-sai da naidadagiyan anfadd nasuaka yiahtai kamfanin saidamotogi: Mr. Klink ne ya faure mini gindi gurin samun hanya shigoida ababbinfola sandrdannidowrd vikih wata mai 69 shisters agob slan 30 /JWa 7a:kanın da suke JAPAN domin ark mi sh motoci sababbın amturt, dan haka na ware makulan kudi na tura ta bankinsa na can domin ni ma na amu wadanda zan bude kamfanina da shi. duk wannan abu da nake yi su Uzaifat ba su da masaniya Wata na zagayowa Mr. Klink ya buge mini waya ya sanar da ni cewa motoci sun iso. Da ma ya zo a daidai lokacin da na kammala wannan kamfanin, taken na ce a zarce mini da su can ni ma ina tafe ba da jimawa ba Take na dauki Moda tare da bebi Maryam muka nufi gurin aikin Uzaifat ba tare da ta san abinda ke faruwa ba Mun risketa zaune a ofis dinta, bayan na sanar da ita cewa ina son ta raka mu unguwa ne, ta kinkintsa takardun da ke gabanta sannan muka fito muka rankaya gidansu Nafisat, ita ma ba tare da mun bata lokaci ba muka baro gidansu. Ba mu zame a ko'ina ba sai a BEB MARYAM & CO. INT. LMT sunan kamfanin kenan. Muna fita daga mota su Uzaifat suka tsaya cirko-cirko suna kallon sarautar Allah. "Yaya me zan gani?" Nafisat ta tambaya. Bayan sun karanta sunan kafanin ne suka gane dalilin zuwansu wajen. "Kai yaya, shi ne kawai ka yi mana bazata?" Nafisat ta kara fadin haka. "A'a ba wai bazata nayi ne kawai kada ku ce na ishcku da neman shawara." Na fada ina dariya. "Uzaif Allah ya kara budi kuma ya sa anyi a sala. Allah ya sa bebi Maryam ta amfane shi, kai ma kuma ka amfane shi." Ta amshi bebi Maryam a hannun Moda. "Allah ya raya mana ke kin ji." Ta fada a yayin da idanuwanta suka yi raurau. Moda-kuwa kasa fadin komai tayi hawaye ne ke zuba daga fuskarta. 70 Da haka muka Karasa cikin kamfanin. Mun sadu da Mr. Klink a farfajiyar kamfanin yana yiwa motócin kallon tsaf, Motocin sama da saba in sun yi reras suna kelli. Bayan na gaisa da Mr. Klink su ma su Uzaifat suka gaisa da shi. Take ya ba ni Container din mukullen motocin yayi mini sallama ya tafi. Yayin da muka kammala dudduba kamfanin, sai nayi wa su Uzaifat tayin mota. Da farko sun yi mamaki amma daga baya suka tuna cewa sun fi karfin hakan a wajena, bayan na ce su fauki motoci daya daya ne. Nafisat ta kella ido ta hangi B.M.W. 500 xl ta nufi wajenta tana tsalle tana murna. Yayin ne Moda ta nufi wajen LAND CRUISER ita ma tana murna. Gimbiyar kuwa ni ta barwa zabi. Bayan 'yan dube-dube da nayi ne na hangi MAXIMA JEEP wanda da gani kowa zata yi matukar dacewa da ita. Na dudduba makullensu na ba su. Daga nan kowacce ta tashi motar sai gida. Da isarmu gida suka yanke shawarar ayi 'yar kwarya-kwaryar fati. Take muka sake shiga cikin gari muka siyi I.V. da sauran abubuwan da ake bukata. Muna dawowa kowacce ta bugawa saurayinta waya tana gayyatarsa. Cikin kwana biyu muka kammala rabon I.V. Ana gobe za a yi fatin Dr. Aimana da Engineer Ukasha suka diro mana. Ranar fatin kuwa gayu da ciku sun hade sosai. Sannan kuma an saki sauti sosai, a yayin da samari da 'yan mata suke cashewa. Lallai EXCELLENT HOTEL ta debi kayayyaki. BAYAN SHEKARA DAYA Bebi Maryam ta taho a guje ta fado kan ruwan cikina a yayin da nake kwance akan kilishin falon. Gaba daya muka tuntsire da dariya da ita. "Waye ya koro ki haka?" Na tambaye ta. 71 "Wannan." Ta fada tana yi mini nuni da hanyar dakin Moda. "Rabu da ita sai mun yi mata duka ko?" Na fada ina dariya "Eh." Ta amsa tana dariya ita ma. Ba zaka ta6a ganin Bebi Maryam ka ce shekararta daya da wata hudu ba, don tsananin wayo da surutu. Moda ta fito tana fadin "Au nan kika gudo? Ai da kin tsaya ma ba dukanki zan yi ba marar jin magana kawai." "Me tayi ne ake yi mata balbali bala'i?" Ta kwashe da dariya sannan ta ce "Ji'ita man shafawa ta kwáshe ta zubar akan Kafet sannan ta zazzagar da hodar ta. Moda ta fada tana kallon ta. Ai dai babu laifi tunda nata ne a siyo wani." Na fada ina shafa kanta. "Au- haka ma zaka се?" "To me kike so na ce ko so kike ni ma na ruda ta da fada?" Ta tintsire da dariya sannan ta koma cikin daki. Yau saura kwana biyar a daura mana aure gaba ki dayanmu. -Domin kuwa iyayenmu wato mahaifiyar Uzaifat da mahaifan Nafisat da kakar Moda duk sun ba mu hadin kai a bisa soyayyarmu. Kuma ba tare da 6ata lokaci ba suka bukaci su Doctor Aimana da Engineer Ukasha da su toro magabatansu. Bayan 'yan kwanaki suka turo aka sa ranar daurin aure bayan iyayen sun ce ba sa bukatar komai sai sadaki, don haká muka yanke shawarar siyan makeken fili domin gina gida. Mun sami filin a can G.R.A. inda muka yi tagwayc.da ganbonsu a cikin haraba daya. A yanzun haka ma mun kammala komai na game da kayan masarufi. Sannan kuma mun kammala komai ma game da fatinan da zamu yiyyi da irin ankon da mu maza zamu yi, da kuma 72 wanda mata za su yi, yanzun haka kuwa babu abinda muke jira sai ranar farin ciki. Mun yi da su Doctor Aimana sai ana sauran kwana biyu daura aure za su duro da danginsu 'yan biki baki daya. Sannan an yanke shawara cewa dukkan amaren a gidansu Nafisat za su tare har a kammala biki kowacce ta tare a gidanta. Sannan a ranar dfaurin aure za a yi Launching din kamfanin garin masarar da na bude dan talakawa. Daurin aure saura kwana biyu Uzaifat ta ziyarce ni. Bayan mun gaisa ne ta ce da ni "Uzaif har yanzu baka tambaye ni yadda aka yi na kubuta daga hannun su T.j. ba, ko ka manta da alkawarinmu ne?" Na nisa na ce "Ina sane Uzaifat kin san harkokin ne suka yi mini yawa sosai, amma in babu damuwa kya iya ba ni yanzun." "To ba laifi, wai shin ina bebe Maryam ne?" Ta tambaya. "Sun tafi Zariya da Moda amma gobe za su dawo." "Allah ya dawo da su lafiya." "Amin" Na amsa. "To in fada maka bayan mun hau sama da kanmu mun tarar da Momi a kwance cikin maliyar jinni, kawai daga sama sai na ji wani abu yayi mini dum akaina. Gaba daya ban san lokacin da idona ya rufe ba. Kwatsam sai ganina nayi a cikin wani faki bakikkirin da shi. Bana.raba daya biyu ba na san cewa aikinsu T.j. ne. Take Momi ta fado mini a rai banda kuka babu abinda nake sarba. Ina cikin kukan ne na ji an bude kofar. Tsaye a kaina T.j. ne da Sussy suna dariyar na zo hannu, sai dai mutuwa cc kawai ta rage mini. T.j. ya zo daidai inda nake ya tsuguna ya kama habata kamar zai yi kiss dina kawai sai ya kwashe ni da mari. 73 Haushin marin da na ji ne ya sa na aikata abinda na gwammace da ban aikata hakan ba. Yawu na tofa masa a fuska. Ai fa take ya sa kafarsa mai sanye da wani kwankwamemen takalmi ya dinga dukana da shi yana haurina, amma don tsananin taurin kai na ki bude baki na ba shi hakuri har ya gaji ya daina da ya tabbatar na sume. Ban ankara ba na ji wani irin sanyi ya ratsa ni fiye da yadda kake zato. Ina cikin tunanin halin da kake ciki ne na sake ji an bude kofa an shigo Sussy ce dauke da wake da shinkafa babu ko manja bare man kuli akai. Ta turo mini gabana kamar wata dabba, sannan ta ajiye mini ruwa a cikin wani kazamin kofi tayi gaba tana zagina da turanci "Stupit girl, idiot." Ta mayar da kofar garam! Ta rufe hade da kullewa da makulli. Ban so cin abincin ba amma ganin ban san ko kwana nawa zan yi kafin su kashe ni ba ya sa na ci don ban taba zaton zan kubuta ba. Lokacin da na gama cin abincin sai na ji takun sawu, sannan kuma aka tsaya a daidai bakin kofar dakin. An fi minti goma sha biyar ba a shigo ba, kai har ta kai na fara jin sautin murya tana tashi kadan-kadan, don haka haka sai na ja gindi har zuwa bakin kofar. Tabbas na ji muryar yayanka yana magana ya ce "Well done, kun yi matukar kokari, ar daman na san cewa in har zaku bi abin da na sanar da ku zaku yi maganin dan iskan, yana can yana shan bakar wahala, so nake yi sai na rataye shi sannan ita-ma ku gama da ita, saboda haka kada ku sake ku bar ta ta kubuta. Shi ma wancen shegen kuna lura da shi sosai ko?" "Sosai ma kuwa." Suka amsa. Ban taba sanin da mahaifina yake ba sai daga bayan nan da ka kubuto daga wajen yayan naka ya 6oye shi. Kar in kaika da nisa a haka na ci gaba da zama cikin wahala da kunci, sannan ga dan karen azabar da T.j. ke gana mini ta 74 shorking dfin electric. Allah bai taba sa na kawo kubuta a rayuwata ba, sai a ranar da zan kubutan, sai ranar na kawo aka cewa tunda ba wai sun daure ni ba ne, me zai hana in jarraba ganin ko zan yi dace. Na fadi haka a zuciyata ne a 6oye, amma na san cewa a zihiri wasa nake yi, sai kuma Allah ya sa a ranar na dada sauraren hirarsu da yayanka in da yayi musu aike mai nisa. Na ji dadin wannan aiken su da yayi matuka. Don haka bayan tafiyarsu da kamar awa daya, sai na mike tsaye na fara bin bangon dankin ina shafawa. A haka na dinga bi kusurwakusurwa, 6angare-Gangare ina neman makunnin wuta ban samu ba. Na yi matukar jin haushin haka wanda hakan ya sa na koma na zauna. Bayan 'yan mintina kadan sai nayi tunani cewa ai ba za a rasa taga a dakin ba. Dan haka sai na sake mikewa a karo na biyu na fara bin bango ina shafawa, ban ankara ba kawai sai na ji na taßa katako, wanda hakan ya sanar da ni cewa taga ce, nayi farin ciki matuka wanda ya sa ba tare da 6ata lokaci ba na shafa dan na ji wajen budewa. Take kuwa hannuna ya ci karo da sakata. Ban tsaya 6ata lokaci ba na bude tagar, na leka tagar banda manyan bishiyoyin da ke dajin ba ka ganin komai. Sai da fakin ya waye da haske sosai, sannan na fahimci ba komai a dakin sai wata 'yar guduma sai kuma tsani wanda duk gara ta cinye shi. Ba tare da 6ata lokaci ba na nufi wajen da tsanin yake na dauka na nufi taga da shi. Bayan na zura tsanin da kyar, sai na daka tsalle na dane tagar, take na fara takawa tsanin ina sauka. Kafin na karasa sauka tuni tsanin ya karye biyu wanda hakan ya sa na fada cikin wani tulin kara da aka tara. Na fi minti biyar ban tashi ba, don tsananin tsami da jikina yayi. Da kyar dai na kokarta na tashi na nufi daji kuje ba tarc da na san inda na dosa ba. a 75 Allah cikin ikonsa ya sa na lura da hanyar da motarsu tayi sati don kai komon da suke yi. Da taimakon Allah da taimakon wannan shaida na samu na fito har bakin titi, inda na tsayar da wani dan tasi ya ki tsayawa. Wani dan Асаба та na tsayar da shi, da har ya tsaya amma da ya lura da ni sai ya kara gaba a guje. Haka dai nayi ta tsayar da motoci da 'yan acaбa amma suka ki daukata, sai wani yaro mai keke ne na samu na tsayar da shi ya dauke ni shi ma da kyar ya yarda sai da ya ga wahala ce ta mayar da ni haka sannan. To ka ji yadda Allah ya sa na kubuta daga hannun su T.j." Bayan da ta dakata, sai na ce "Lallai kin yi matukar kokari, kuma Allah ya so ki da har bai hada ki da su T.j. ba a yayin da kike kokarin gudu." Ina gama magana su Moda suka iso ita da kakarta. Murna ta hana ni ikon sanar da Uzaifat sauran labarina. Daga bisani Magariba ta gabato daga nan Uzaifat tayi haramar komawa gida, tayi sallama da kakar Moda. Bayan na rakata inda tayi fakin din motarta Maxima a nan ma sai da muka Bata lokaci sosai sannan muka yi sallama, sai da na ga kulewarta sannan na koma cikin gida. Ina zaune akan kujerar falo ina tunanin yadda zamu gudanar da soyayyarmu ni da Uzaifat idan mun yi aure nan da kwańa biyu, sai karar Phone ta katse mini tunanina. Na mike na nufi gurin na dauki Phone din "Hello." Na fada ina gyara tsayiwuta. "Uzaif ne?" Aka tambaya. "Eh shi ne, wake magana?" Dr. Idris ne ke magana daga NAGARTA, ana bukatarka kayi maza ka zo." Yana magana cikin sauri da garaje "kayi maza ka zo yanzun.."Ya sake maimaitawa. "Lafiya? Me ya ...." Ban karasa ba ya ajiye kan wayar. 76 Ina tsaye jikina yayi sanyi, hankalina ya tashi, ina tunanin neman da ake yi mini. Ni dai na san cewa mahaifin Uzaifat ya samu sauki sarai, kuma ya murmure, sannan kuma Uzaifat yanzun ta bar nan, to neman me ake mini? Na tambayi kaina. Ina cikin tunanin ne ta bankado kofa ta shigo ta facd kasa tana ihu tana kururuwa. "Nafisat me ya faru ne?" Na tambaya Maimakon ta ba ni amsa, sai wani ihunta saka, har ta sa bebi Maryam da ke kwance akan kujerar ta farka daga barcin da take yi. Take Moda ita ma ta fito tana magágin barci. mana. "Haba Nafisat isanar da ni mana ko mene ne." Ito It ina Moda ta sa baki "Mene ne Nafisat? Ki fada Cikin matsanancin ha!i ta bude baki kamar zata yi magana amma ina! Abin ya gagara. "Wai yanzun mene ne amfanin haka ne? Shin ba zaki sanar da ni ba?" Na fada ina mai daka ma ta tsawa. Kaina kuwa banda sarawa babu abinda yake yi. "Uzaifat ce tayi hatsari ta mutu." "Me?" Na tambaya da ihu "Uzaifat tayi me? Ва yanzun nan ta bar nan ba." Haba ai tuni kafafuwana suka kasa daukata ban san sanda na fadi kasa ina kuka ba. Take Phone ya sake ringing, a wannan karon kasa zuwa in dauka nayi, sai Moda ce ta dauka "Hello" Ta fafa a sanyaye "Eh nan ne lafiya?" "Daga asibiti ne." Aka amsa ta daya bangaren "Dr. Idris ne..... "What! Allah yayi mata rasuwa!" Take ta saki kan wayar tayi kasa. 77 A daidai wannan lokaci ne ni kuma cikina ya bada wani sauti wanda ban san abinda zan kamanta shi ba. Ban da kuka babu abin da nake yi, ina fadin "Wayyo Allahna shikenan Uzaifat kin tafi kin bar ni. Kai ban yarda ba Moda ba ita ba се." Take na mike nayi waje a guje na nufi motata. Su ma su Nafisat suka biyo ni a baya. Ba mu tsaya a ko ina ba sai NAGARTA. Muna isa muka ci karo da Dr. Idris tare da mahaifin Uzaifat shi ma idanuwansa sun kada sun yi jawur. Da ganin haka na saduda, na nemi izini gurin Dr. Idris ya bar ni in je in ganta, ya kuwa_amince. Muna shiga dakin na ci karo da gawarta kwance akan gado an rufe ta da zanin atamfar da ta daura ta zo waje na. Na nufi wajenta ina kuka, gaba daya na yaye mayafin na fara jijjigata ma fadin "Uzaifat kar kiyi mini haka mana, ki bude idonki." Da kyar aka fidda ni daga dakin. domin akaita Bayan an suturta ta aka fauke ta kushewarta, a lokacin na ga tashin hankalli domin ji nake yi kamar na kashe kaina na huta. Addu'a kawai nake ta kwararo mata, a lokacin da za a sanvata a cıkın kabarin zuciyata ta sake karaya take na yunkura don kokarin kama gawar wai kar a saka ta a cikin kabarin, jama'a suka rike ni suna tayi mini nasiha akan in dangana domin ubangiji yafi ni sonta kuma ya karbi ranta, saboda haka dai na hakura na koma gefe ina zubda hawaye. Mahaifinta da kansa bai karasa gurin ba, shi ma can gefe ya nema ya tsaya. "Allah ya jikanki masoyiyata." Na fada yayın da na fita daga cikin makabartar na nufi gida. Da ganin na shiga gidan mata suka kaure da kuka domin gidan cike yake da jamala: Sam ji nayi ba zan iya tsaya wa a wajen ba. don haka sai na fita na nufi gareji na zauna ina tunanin tun tarkon haduwata da ita. banda kuka babu abinda pakevi 78 "Ji wannan gayen har yanzun barci yake yi bai farka ba. Tashi ya isa haka barcin" Eng. Ukasha ya daka mini duka a bay a. Nayi firgigit na tashi ina fadin "Allah ya jikanki mdsoyiyata." Gaba dayansu suka yi kasake suna kallona "Wanene ta rasu kake yi imata addu'a har da su hawaye? Kai tashi dan Allah kayi wanka mu wuce, ka san fa da zuwanmu kai da ya kamata kayi sammako?" Dr. Aimana ya fada yana kallona. "Af dan Allah Uzaifat ba ta mutu ba?"" Suka tuntsire da dariya "Uzaifat din da muka gani yanzun ita da Nafisa zasu siyayya sagon Nasir mai Taba?" Take nayi hamdala hade da godiya ga Ubangiji. Na kwashe mafarkin da nayi na fada masu. Suka yi dariya. Dr. Aimana ya ce "Ka kara mata tsahon rai ne kamar yaddä na ji ana fada. Na ce "To Allah yasa hakan ne." Suka ce "Amin." Eng. Ukasha ya ce "Amma mu ma da namu matan. Allah ya bada zaman lafiya. A yau an daura auren mutum uku, Allah ya sa sai mutuwa ka raba." Wani maroki ne daga nesa yake wannan addu'a. Don tsananin jin dadin wannan addu'ar sai da na sa aka yi kiransa na sanar da shi na ba shi kujerar Makka. Daurin aure yayi albarka musamman idan aka yi la'akari da dimbin jama ar da suka ziyarci wajen kamar hawan arfa. Bayan an kammała ne muka zarce wajen Lauching inda muka yanka cake. Anyi fati ya kai kala uku hade da walima, sannan amare suka tare dakinsu. A ranar ne ma muka kai ruwa rana da Moda akan sai ta ba ni baby Maryanı amma sam ta ki, sai da na gaji na hakura na bar mata, hade da fatan Alla ya raya mana ita. Bayan mun yi sallah raka'a biyu ta neman zaman lafiya, Uzaifat ta koma kan gado ta zauna, ni ma na nemi gefenta na zauna. "Amarya kin sha kanhi." Na ce da ita ina dariya. Tayi murmushi ta ba ta ce komai ba. "To kina son na baki sauran labarina da su T.j.?" Na tambaye ta cikin tsokana. "A'a ba na so. "Saboda me?" Na tambayeta. "Saboda zai tuna da azabar da ka sha, ni kuma ba na son jin duk wani abu da żai daga maka hankali cos you are special to me. Na yi murmushi na ce "Haba?" Ta ce "Honestly." Tayi shiru, can kuma ta се "Kamata yayi ma daga daren' yau mu watsar da maganar su T.j. gaba daya daga rayuwaru, sakayya sai ga Ubangiji." Nayi ajiyar zuciyar na ce "Insha Allahu na daina daga yau. Tayi murmushi ta ce Thanks." Bayan na nemi guri na kwanta, sai na janyo bargo na lulluba "Taho nan ki ji wata magana mai zaki." "Sai ka ce wata zuma. Ta fada a sanyaye kunya ta hana ta motsi, har sai da na sanya hannu na janyo ta, ta zulle. Na mike na nufi har inda take a tsaye, kan kace me na ciccibo ta nayi kan gado da ita îna dariya, ita kuwa tana zillo. Na janyo bargo na lullube mu zuciyata cike da farin ciki. Karshe. Mu hadu a littafi na gaba KISHIYA TA CE. 80 "Wato duk abin da nake yi kana hura da ni, kuma kanabina a gindi a gindi ko? To ka sani cewa ba a ka kai labarı ba.” Ya yi huei tamkar wani rikakken kumurci, ya ei gaba, "Tun da kagagari su T.J. Aini ba za ka gagare ni ba, kuma ina tabbatar maka cewa idan na kası eku na kashe banza. Ina auне на кasa aiwatar da komai domin tsoro duk ya bi ya ishe ni, addu a kiwum na ke ta zubawa a zuciyatu, yayin da shi kuma yayana sai kokarin daidaita bindigarsa yake yi domin ya harbe 111. Nuifashina ya dauke a daidai lokacian da na tsinkayi bakin bindigar yayana na bavazarar saitin ruwan cikina... Babu shakka Malama Binta ba karamin kokari ta yi ba wajen ganin ta fitowa da al'umma dimbin basira a fannin rubutunm zube na harshen Hausa, ta kowane bangare, ta yi matukar taka rawa a ladon soyayya fa gaskiya, salannan kuma hannunksa mai sanda ne ga dukkan al'umma. А gaishe da Binta Agege. Reader Fagge Marubucin KOMLAI RINTSI AKARA CITY BOOKSHОР 08027614161 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This

Chapter 5 of 6