Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 6
ga kawai dabarar da zamu yi masa ba ta wuce in cire sauran Meat-pie din nan da ke cikin ledar in saka jakata a ledar ka dauka ka kai masa, ai dole' ya bude kofar. sai ka yi wuf ka fuzgo sa, mu kuma sai mu kai maka dauki tare da su Inspeetor Kabir. Take na amince da shawararta. Da isa ta Gate din na dago ledar na ee da shi "Wannan sako ne daga kakarta ita ta ce a kawo mata, domin Hajiyar ce ta bada sautin a sivo mata sakon." Ya kalle ni kamar bai yarda da maganata ba, yà ce "Ai tsammanina yar takarda ce ko wasika zaka bayar wacce zata iya shigowa ta 'yar wannan kafar sai ga shi unfotunately ka sani sakon ba zan iya karba ba." Na marairaice na ce "Haba, yanzun ka hana mu shiga sannan karkasa karbar sako? Don Allah ka daure ka karba ka ba ta." Komai ya tuno oho, sai ya mayar da 'yar kafar ya rufe, sannan na ji alamar bude sakatar karamar kofar da ke jikin Gate din. Na karasa, yana turo kai háde da miko hannu na danki hannun na fizgo sa waje. Habawa kafin ka će me tuni su Uzaifat sun fito sun yi kanmu 34 ganin abinda ke faruwa ya sanya su Inspector Kabir fitowa daga tasu motar, daya daga cikin mutanen Inspector ne ya rike wannan mutum da ya bufe mini Gate hade da danna masa ankwa. Da shigarmu harabar gidan, sauran masu gadin da ke zaune suna karta da ganin mu suka yi cikin gidan a guje, su Inspector suka bi bayansu. Daman na san takan gidan, dan haka sai na nufi falon kai tsaye, su Nafisa na mara mini baya. Da shigowata falon na ci karo da manyan arnan a falon yana zarya kamar ya san abinda ke faruwa. Muna hada ido ya tsaya cak! Cike da mamakin ganinmu, sannan fuskarsa fal fargaba. Can ya dake ya kalle mu daya bayan daya hannunsa a baya yayi goyo da su ya ce "Mе kuka zo nema nan?" Nayi murmushi na ce."Haba yaya, yanzu dan na zo gidanka har sai kayi mini tambaya? Ciki daya ai ta fi gaban wasa." Yayi tsaki ya ce "Na ce me kuke nema a nan?" Muryarsa a firgice take. Nayi dariya na ce "To ni dai abinda kake gudu ne ya kawo ni, wato karbar hakkina wanda a dalilin hakan ne kake ta wahalar da ni har izuwa wannan lokaci, in kuwa har aka ba ni shikenan sai ka fuskanci hukuma da laifi biyu na kisan kan mahaifinmu, da na mahaifiyar masoyiyata wanda duk ina da hujja mai karfi akan su." Duk maganar nan da nake yí jikinsa banda rawa babu abinda yake yi. Nafisa ta karba da "Ni kuma 'yar bola ina bukatar ka sanar da ni a bolar da kuka tsince ni, ko 35 Allah ya sa ina yi bangaren wajen na ci karo da iyayena." Tana fadi cikin takaici, wanda na san bakin ciki ne ya sanya ta fadin wadannan kalamai wanda ita kanta ta san ba za su yi mata amfaní ba. Ita ma Uzaifat ba a barta a baya ba, ta kalle shi ta ce "To ko ka san labarin 'yan kanzagin naka sun zo hannu, har daya ta mace a cikinsu? Ka ga kenan karyar kasa ta kare, saboda haka fuskanta hukunci ya tabbata a gare ka, amma kafin sannan ina son ka sanar da ní inda ka boye mahaifina, domin yaranka sun yi maka halacci tunda sun ki fadin inda yake duk kuwa bakar wahalar da suke ci," Uzaífat na idarwa yayi murmushi mai cike da rashin mutunci ya ce "Wato dai rashin kunya ne ya kawo ku ko? To ku sani duk cikinku babu wanda ya isa yayi mini tambaya yayi tsammanin zai samu amsa, sannan ina tabbatar muku da cewa kun kawo kanku inda zaku dade kuna nadama a rayuwarku in har ma kuna da sauranta." Take ya nufi kujerarsa Two Seater ya faga filonta da hannu da ke ajíyc a kai ya dauko ta uwa sabuwa fil tana shekl, ya auno mu da ita kan ka ce me, Uzaifat uwar taurin kai ta fito da tata Pistol din wanda ko ni da nake kusa da ita ba na ce ga yadda aka yi ta fidda ta ba, "Sai daí a yi mutuwar kasko." Ta fada. Aiko kan ta rufe baki tuni ya saki kunamar. Ihun da na ji shi ne ya shaída mini muryar wacce ta yi íhun. Shi da kansa jin ihun ne ya sanya ya kalli inda yayi harbin, sai lokaci guda ya saki Pistol din hade da 36 zubewa kasa. Moda kuwa tuni ta fada kan mahaifiyarta tana ihu tana jiujjigata. Saboda tsananin razana da nake ciki, dukkan jikina rawa yake yi a haka na nufi inda Hajiya take zube a kasa na kalli inda harsashin ya samu matsuguni a kirjinta, banda hayaki da bakin jini babu abinda yake fita daga kafar. Inspector Kabir ya fafa falon kamar an ingizo shi, da shigowarsa ya tsaya yayi turus yana kallon mace kwańce da ciki. "Uzaifat wa yayi harbi? Ai ba tsayawa za a yi bata lokaci ba asibiti za a kaita." Hawaye na zuba a kuncina na kalli yayana wanda yake a durkushe yana kukan nadama yana sambatun da ba za su fisshe shi ba har abada. "Mijinta ne ya harbe ta, shi ne ya harbe ta." Na fada ina kuka. Inspector ya kalle sa kallon Allah wadai ya girgiza kai sannan ya nufe shi ya ce "Ahaji Yusuf you are under arrest." Gabaki dayanmu muka dauki Hajiya muka yi waje da ita, kowa na sharbar kuka zuciyoyinmu kuwa cike da addu'a ubangiji ya sa kar wani abu ya same ta ita da bebenta, domin in a yadda Nafisat ta sanar da ni watannin cikin Hajiya ne to wata na bakwai kenan take ciki. Inspector Kabir yayi min sallama hade da fatan Allah ya ba ta lafiya, domin a cewarsa za su tafi da Alhaji kar lokaci ya kure masu dare yayi. Na amsa da babu komai, a yayin da na shiga mota na ja. Duk wannan abu da ake yi babu wanda ya fito waje ballantana ya san abinda ke faruwa kasancewar unguwar G.R.A. ce. 37 sangilistian IRANAR KARSHE dа ub waannaverahrda ta ame mini ranar bakin loikintuka ataguwara. Ni da kaina'na tabbata cewa ba pizata 6karubiBilylidtshnanein wahala -da muka yi rkafinmugand bubbiiyasibirind jihar Abuja! ASibitin da olyal fikowannedsinid jihardkwurartüni likitocil Cikin ikon Allat, mukrogirldade ikr babban likitan asibitin Wandaina ginin abNigerid naai iya zanta na biyu Gangarlohrdwa iwajen Rirke tiki fare da bá đa magani ga duk wata cutar da ke addabar dan adam? 606752 1NGHaln drinukd riskoshi ia ya gama signing kenan dablmmae dlabya bardasibitin zai núfi Air Pört domn bubndkasut diddriakarWa HoHand/ Babu Shakka ganin hiwiwurjanjan Hafeda ganin condition din da Hajiyavkelidiki vallfireiea shiokwarai háfe da ba shi aušayi Cikih hanzari ukadakintiyata da ita, Dr. Aimana na tsaye a yayin da wata Sister (Nas) ta muna miteshis citkin hanzaritana fadin Ga babban likitan scan! karizhanzori kana adudda Shi. domin ba shi da Avanisaufan lokter nal yawa alnan.nn sakamakon tafiyar ulalzaryba yatíl/ rbb m nnob aepep a a As nn Daigi kaatsai bákthtad bai taya Batad tokači ba nahufi wujhsantdhkalatashe Bay an musabalar da müka yi ne miarSh ili da müke ciki. Su Uzaifat íkdIso vdjer iu Koviece idaniwanta sun kada sun yibjidur: Modi ta kalli Dr. Ainmaná ta 'ee da shi Please Dderor 1 4sted your horatty help "please Pánagana fainhakan saiuie fashe da kuka! lokаст guda kuma ta fadi Kasa tana dukan Kasa da hannayenta Τε 38 Ni da kaina ban san lokacin da hawaye ya fara gangaro mini ba. Dr. Aimana da kansa ya nuna tausayawarsa a gare mu. Ba tare da Bata lokaci ba ya cire kwot din da ke sanye a jikinsa ya saura shat mai ruwan forawa. Ba tare da ya ce da mu uffan ba. ya juya ya shiga ofis dinsa. Cikin 'yan dakiku ya fito sanye da korayen kaya na Operation. "Be patient" Ya ce da mu yana mai kallon Moda wacce su Uzaifat ke kokarin ta da ita daga faduwar da ta yi, "Ba komai InshaAllahu zamu yi kokari." Idonsa kur akan Moda 'a yayin da yake wannan magana. Take ya nufi kofar da tayi hagu ya shiga. Sai da na ga shigarsa sannan na daga idona sama na kalli rubutun da ke jikin bangon da aka rubuta da manyan haruffa "(Theater)" zuciyata ta karanta mini sannan nayi wani bagwarin ajiyar zuciya. Dukanmu muna tsaye babu wanda ya dora duwawunsa akan kujera da sunan zama tun sa'adda Dr. Aimana ya shiga tiyata Ward, kusan awa daya da minti talatin da bakwai kenan. Da a zatona ina kyautata tsammanin cewa za a samu nasara, sai ya zamanto gashi har na fara fidda rai da ita, da yake dama masu iya magana na cewa maso rai wawa, ai ko da ganin Hajiya ka san sai abinda Allah yayi kawai. "Rabbana takabbal minna innaka antassami'ul alim, watubu alaina innaka antattawabu rahim, bi rahamatuka ya arhamar rahimin, ya rabbal alameen." Moda ta fada a cikin matsanancin hali wanda ya kunshi matsanancin kuka kai ai ya zama dole ka tausaya mata. idan har kana da zuciyar Musulunci. 39 Gabaki dayanmu muka doshe shi yayin da ya fito daga fakin tiyata, awa biyu da minti goma sha tara kenan da shigarsa fakin. Na fauke idona daga kallon agogon a daidai lokacin da muka Karasa gare shi. Ya sa hannu ya yarfar da gumin da ke tsattsafowa daga goshinsa zuwa fuskarsa, yayi kokarin ya ga yayi mana murmuashi amma hakan ya faskara. Da ganin haka Moda ta sa hannunta na dama ta rufe bakinta a yayin da wasu hawaye ke gangaro mata. Ta fara kuka à cikin sauti sanyayye. Ni da kaina jikina yayi sanyi matuka wanda hakan ya sa su Uzaifat karaya. Dr. Aimana yayi shiru gaba daya ya kasa fadin ma abinda yake shirin fadi. "Dr..... Me ya faru ne....? don Allah kayi mana magana mana." Na daure na fafa a yayin da nake hada titi. Yayi ajiyar zuciya hade da kallon Moda kamar ya san cewa ita ce zuciyar hajiyar, cikin karfin hali ya kale mu daya bayan daya sannan ya ce "Mu je Ofis dina tukunna." "Haba Dr. ka sananr da mu mana, ka sanar da mu ta mutu ko?" Moda ta fada cikin sanyayyar murya tana mai sanya hannayenta duka biyun wajen rufe fuskarta. "A'a ba haka ba ne, kada ku karaya mana, shin me ya gagari ubangijinmu ne?" Shakka babu wannan kalamai nasa sun sa zuciyarmu ta dan yi sanyi Kalilan. Don haka sai yayi gaba muna biye da shi har cikin ofishin na shi. Bayan zamanmu na 'yan dakiku, sai ya nisa ya ce da mu "A 40 gaskiva ban taßa aikin da ya wahalar-da ni matuka kamar wanaan ba A duk duniya ban taba tunani daidai da rana faya cewa akwai wani aikin da zai wahalar da ni ba, sat ga shi cikin ikon ubangiji na sadu da shi a wannan rana wacce a duk duniya na sa rai da in taimaka taimako na hakika, amma sai ga shi hakan ya kuskure mini, sai dai a yi operating dinta. a Na fahimci hankalinsa a tashe yake gaba daya idan har zaka yi la'akari da jijiyoyin.da suka yi sahu goshinsa. Shisshikar kukan da Moda ke yi ne ya zama sanadiyyar bugun zuciyata gaf-gaf ba ko sassautawa. "Wayyo Allahna na shiga uku." Ne kalaman da ke fitowa daga bakinta. "Dr. kawa Allah ka, fada mini a halin da take ciki." Tana dadin haka tana, mai zubar da hawaye. Tsam Uzaifat ta mike ta nufi bango ta kafa kanta ga bangon ofis din tana mai fadin wasu maganganu wanda babu mai jin abin da take fadi. "Eh babu sakka domin kuwa dama jira nake yi a ba ta daki tunda har yanzun numfashinta na kai-komo, kasancewar cikin bai isa haihuwa ba sai an bi a hankali." Yana gama fadin haka aka murda mabudin ofis fin aka shigo. Wata Nas ce wacce bą na ya fasalta kamanninta, fuskarta da dan annuri. "Doctor, bavan fitowarka daga dakin, tiyata, Dr. Emma ya iso, ina kyautata zaton cewa ya sami labarin marar lafiyar tun daga Risefshan. to yanzu haka daj yayi nasa kokarin," Ta dan yi jim kadan sannan ta ci gaba "An samu ya mace. 41 "What." Muka hada baki gaba daya. sannan muka fara kallon junanmu muna murmushi. "Ita kuma ya condition dinta?" Na tambaya ina mai fatan jin amsa ta gari. Nas din ta dan bata rai sannan ta ce "Ba ta san inda take ba, amma heart dinta na beating." Muna ganin Doctor Aimana ya mike sai mu ma muka mike. Mun ga beben din ba ka ce bakwaini ba ce domin su da kan su Doctors din sun yi mamakin girmanta. Dakin yayi shiru banda Dr. Emma da wasu Nas babu kowa a dakin. Mun tarar da shi yana gyara mata gurin allurar da za a saka mata a hannu domin Kara mata jini. Ya gyara ya fi sau nawa amma kumburin sai dada habaka yake yi. Jinin da ake kara mata ma gaba daya ya ki diga bare ya shiga cikin jikin nata. Hankalin likitocin ya tashi kwarai ganin wannan hali da ke faruwa. Cikin sauri Uzaifat ta matsa kusa da su sannan ta ce da su "Ya kamata a cire domin kar ya cutar da ita. in ya so sai a nemi wata jijiyar. Ba tare da yin musu ba aka zare allurar daga jijiyar. Ai kuwa da faruwar hakan sai suka nemi jijiyar sama da kasa suka rasa. take gangar jikinta ya fara karkarwa kaf-kaf babu sassautawa. Cikin ikon Allah bakinta ya fara motsi. banda addu'a babu abinda ke kwarara a birnin zuciyata. Addu'a ta ta katse a daidai lokacin da Moda ta matsa kusa da mahaifiyarta ta rike hannunta gam! Kamar ba zata sake ta ba "Mama bude ido mana, ga ni na zo ganinki. Mama ni ce Nafisa.... 42 Mama dan Alah ki yi mini magana......" Ba ta Karasa ba ta fashe da kuka ciki sauti mai ban tausayi. Da kyar su Nafisa suka Banbare hannunta daga na mahaifiyarta. Sona masu bata hakuri a yayin da suma suke kuza kuka. Ita kuwa Hajiya ba ta ma san halin da take ciki ba. Ni da kaina nayi matukar mamaki ganın yadda har yanzun Hajiya ke numfashi, domin a sanina ba za a taba harbar mutum a kirji ya kai daidai da minti goma a raye ba. Tunanina ya yanke a daidai lokacin da na ga kamar aamafarki bakinta ya fara motsi ba tare da ta bude ido ba. Cikin hanzari na nufi ta a yayi da likitocin suke tsaye kamar mutum-mutumi suka bi ni da kallo idanuwansu cike da tausayi. Da isa ta wajen ban. san lokacin da na rike hannunta ba ina fadin "Hajiya-mene ne? Me kike so? Yi magana mana. Idona yayi rau-rau sai hawaye. Ru..wa. ru...wa .ruwa." Wannan ne kadai abin da ke fitowa daga bakinta. ruwan. Da jin haka Moda ta nufi kofa domin samo mata Dr. Aimana yayi saurin dakatar da ita "Kada a ba ta ruwa, domin yana iya hafar mata da wani azabar tunda Operate dinta aka yi yayin ganin 'yarta ta rayu. Moda ta kalle shi hade da ban hakuri "Haba Dr. da Allah ka bari a ba ta koda kadan ne mana. Duk idonta sun kada sunyi jawur. Kafin ya ce wani abu tuni Uzaifat ta dauka "A'a Moda kiyi hakuri mana, in an wa mutum tiyata da farkawarsa ba a ba shi ruwa Sannan Moda ta hakura. 43 "Sal Na Da ta dnn Wit,)e ba da Modit tr ke ba da Shabeat tike, doe d take kirantt da n kenan A daidat wamnan fokacr Natisa ta mate ta ta tsaya a banparen pannnta na lcapo "Hajiya pani nan." Hawaye na kwaranyn daga idonh Wannan Joknei ne wata Nas ta slugo dakm hannunta rike da jinjirar. Ban yi zaton akwai wanda yayi marmarin daukar jinjirar cikinmu ba, a sakamakon ganin da nayi babu wanda yayi Kokarin karbarta. Amana. "Doctor ana nemanka Emargeney" Ta ce da Dr. Manmakon ya je sai yayi wa Dr. Emma magana a turançe. Take ya fita cikin sauri, ita ma Nas din ta juva da jinjirar ta bi sa a baya. Nayi mamakin kwaras ganin yadda Dr. Aimana yayi ruwa yayi tsaki akan matsalar. da kuma yadda ya ja ya tsaya ba ya ko san motsawa zuwa nan da can, sa'annan duk jikinsa yayi sanyi gaba daya kamar wasu "yan'uwansa. Nishín da na ji mai karfi wanda ban taba jin irińsarba a rayuwata shi ya yanke mini tunanina. Take nayi kanta a sakamakon yanda ta tashi, muka fita cikin kamanninmu gaba daya. Tuni Dr. Aimana ya hanzarta fito da abin ma auninsa ya karasa wajenta. Yana dorawa a kirjinta ta bude baki "Na...fi forowar daki...bakar leda... a cikin...." Ba ta Karasa ba sannan komai na jikinta yayi lakwas!! Uzaifat na ganin haka tayi salati ta sannar da ubangiji, sannan kuka ya biyo baya. Da ganin haka mu ma ba tare da raba faya biyu ba muka tabbatar wa da kanmu cewa ta cika. Dr. Aimana bai tsaya Bata lokaci ba yayi waje yana share fuskarsa, a zahiri na san kuka 44 yake yi. Tabbas na ji tausayin Moda, sannan na tansayawa Hajiya ganin yadda ta amsa kiran ubangiji ba tare da ta koda ga jinjirar da ta haifa na sakon daya ba. Kadan daga lamarin ubangiji kenan, Allah ya jikanta. Da kyar muka fitar da su Moda daga dakin. Dr. Aimana yayi mana kokari sosai, domin gidansu ma ya sa mota da gawar Hajiya muka nufa. Da zuwanmu ya sa aka yi ciki da gawa, kuma ya umarei sti Nafisat da su shiga ciki wajen kakarsa. Kasancewar mun isa unguwar tasu ana sallar La'asar sai ya umarce ni da mu je muyi sallah, in ya so da an idar sai ya sanar da limamin masallacin domin a kai gawar kushewarta, haka kuwa aka yi, bayan an sanar da limamin ne shi ma liman din ya sanar a cikin lasifika ya kuma umarci jama'ar Annabi da cewa duk wanda ya sami iko to ya ziyarci jana'izar. Da shigar mu gidan muka tarar an fara yiwa gawar wanka, kakar Dr. Aimana tayi mini gaisuwa tare da yiwa Hajiya addu'ar samun rahamar ubangiji. Dr. Aimana ya koma masallaci ya karbo. likkafani cikin wanda ake siya a ajiye saboda karba in anyi mutuwa. Aka hada Hajiya muka dauketa sai kushewarta. An ciką - sosai wajen jana izar domin zaka yi tsammanin limanin garin ne ya mutu saboda yawan jama'a. Babu wanda ya sake bi ta kan Beby sai da daddare muka je asibiti muka dauko ta. Dr. Aimana kuwa adalilinmu ya fasa tafiyarsa a ranar, ina jin yana yiwa kamfanin jirgin da zai bi waya cewar ya faga tafiyarsa sai washegari, suka amsa masa da jirginsu ba zai tashi ba washegari sai bayan kwana biyu, ya amince, bayan kuma karin kudi 45 da suka yi masa na daga tafiyarsa, shi ma ya amince zai biya. Washegari tunda safe muka shirya muka je gidan yayana muka bincike dakunansa kaf domin neman sakon Hajiya. Daga karshe dai a cikin kabar da ke jikin bango a manne muka dauko sakon a cikin durowar da ke saman kwabar. Kasancewar tafiyar da zamu yi ba ta wuce minti arba'in zuwa awa daya ba. ya sanya muka zauna muka ci gaba da karbar ta'aziyyar Hajiya, saboda duk yawancin jama'a idan, suka ji cewa gidansu Doctor ne aka yi rasuwa to sai su shigo suyi ta'aziyya. Dan wannan zama da muka yi a gidan na dan wannan lokaci muka fuskanci cewa gidansu Dr. Aimana gidan mutunci ne da karamci, domin sun karrama mu yadda ba mu yi tsammani ba, sai dai mu yi masu fatan Allah ya saka da alheri. Misalin karfe uku muka gama kintsawa bayan mun yi sallama da lya kamar yadda Dr. Aimana ke kiran kakarsa, muka fito waje Dr.. Aimana ya karbi address dinmu hade da dau kar mana alkawarin cewa in har ya dawo daga tafiyarsa ta Holland zai ziyarce mu. Muka yi masa sallama muka shiga motarmu fuskarsa cike da nuna so da Kaunar Moda. A gaskiya na ji dadi kwarai da bebi tayi kama da Hajiya, domin a ganina ma rinka tuna wa da ita a duk sanda muka kalli bebi. Muna hawa kan Express tunanina ya zo daidai da yadda zamu riski yayana. Shi da kansa ya san cewa ba zata rayu ba, dan haka yayi kokarin harbin kansa a yayin da ya ga al'amarin ya afku. Tabbas na san cewa yana can a cikin mummunan 46 tsaro. Ina tunanin ina mai kallon bebin da ke rike а hannun Moda wacce ta kafa mata ido kamar zata hadiye ta. Bebin tayi wata budurwar dariya wacce ta kara fito då kamanninta a daidai lokacin da muka sha kwana. 8 Kwananmu biyu kenan da ziyartar kotu, a inda kotu ta karbi hujjojina tayi masu nazari a tsanake. Bayan hakan ne ta tambayi yayana wanda a halin yanzu ba zaka taba gane shi ba in ba har an tabbatar maka da cewa shi ne ba, ta yi amsa tambaya ne kan shin ya amsa laifukansa? Shakka babu bai yi musu ba a yayin da ya amsa laifukansa. Bayan gajeren nazari da alkalin yayi ya yanke hukunci akansa wanda bai kunshi komai ba sai kisa (Hanging), tare da su T.j. da Chico. Duk da irin halin kuntata da wahala da yayana ya jefa ni sai da nayi masa kuka ba na wasa ba, kai ba ma ni kafai ba har su Nafisat ma ba a bar su a baya ba tun ba ma da ya bukaci ganin bebinsa ba. Take alkali ya bukaci ya ji ko ina ya 6oye mahaifin Uzaifat? Ba tare da bata lokaci ba ya sanar da su maßoyar. Daga nan kotu ta watse. Take na fara tunanin yadda al'amura za su kasance gobe, domin gobe za a rada sunan bebin ta mu. Ina cikin tunanin ne na ji kukanta hade da takun sawu a bangaren su Nafisat. 47 An Moda geidaukerdulita hanmuntadantkl Pamper zaif kai kadaine a:falow.i Da fada a didin lokacin da tzaub ade Audiikagaing wallahin Naramsamaya aidard lokacin da na muskuta ina mai kallon bebinmu.02 "Ina su Nafisan? Ta tambava a yayin da take Rokarin sanyawa bebin Pampers. "Eh to ita Uzaifat ta tafi wajen aiki dazu. sannan Nafisa ta riga ta fita zn gidan mahaifiyar Hajiya domin dauko ta." Na ja nayi shiru sannan na ci gaba Kin sanmuikinigabe sdi danoani bábbánd kílsá domn kusuy aasmai mmuka ismiNalRare maganata dá taumboyaild в аба воуаy ivор st on naksp ! al nasilkaranidan takasthishmius Babban Bri Kutta ta yarnıkyautakeihaltarkuvdritet eis ig ead on ile hwos Bysh dNamika hanmrmikrbsbin alokacinr da H Fadin iA guskiyanumunedaina on yalddce rda td tsaya ina nafgyárai nh anto rshawarefhi daruka nann a ciki. "Allahoiga thya laryab satlayiwo halin mai sunauta. ib.cledew nb st lad mu s клD d indAmin Modal taltakfa daidai lokieni aa tik sharg hawayemadskartasn tss nалd ad isbsl in ыт ilnikinsbastaiHakurinsa Nafsat saka sigo de Hajiya, ita naJdaikaninsbebjrå fasherilá kukTAs 9) 18vods Best and d islot sal sta Da yamma ranar ná shirya kenan da nüYKB siyo ragunanmsitnanillar naifitousaiaji Rararvaya, nutes and gumn wayar da zawana dau Kan War "Helkwabaanagaiall Nanambayau en oitann slaro s 48 Take na gane muryar mai magana, don haka sai na hanzarta tambayarsa "Lafiya kuwa Inspector?" "Lafiyar kenan." Ya fada a gaggauce, sannan ya ci gaba "yanzun nan muka dawo daga maboyar tasu, don haka sai ku hanzarta zuwa domin mun zarce da А. Sule izuwa NAGARTA HOSPITAL, amma an sanar da mu cewa Uzaifat ta dade da barin asibitin. Ya tsava. "Eh ta dawo tana nan ciki, in kira ta ko?" Na tambaye sa. "Eh ba sai ka kirawo mini ita ba, amma ku hanzarta zuwa asibitin domin ta duba lafiyarsa, bayan haka ku zarce kirikiri domin yayanka yana nân rai a hannun Allah, kuma ya bukaci ganinka maza-maza. Ba muyi wata kwakkwarar sallama ba na ajiye kan wayar hade da zabgawa su Uzaifat kira. Bayan sun fito a gigice na sanar da su sakon Inspector, take Moda ta mikawa Hajiya Inna Bebi, sannan muka yi waje baki daya. * ** * Mun fara isa NAGARTA HOSPITAL a inda wata Nas tayi mana jagora zuwa dakin da aka bawa mahaifin Uzaifat. Muna shiga muka ja muka tsaya turus, domin ba zaka taßa tsammanin mutum ne aka shimfide akan gadon asibitin ba. Banda uban kasusuwa babu abinda kake gani a jikinsa. Uzaifat ta fada kan mahaifinta hade da kuka mai cike da ban tausayi." Bayan mun shawo kanta da kyar ne muka yi mata sallama da zummar zamu dawo idan mun baro wajen yayana. Anan muka barta müka nufi farfajiyar 49 asibitin. Muna shiga motarmu KORALI Y muka nuti Kıri-kıri. Mun riske shi a dandanvar Kasa a kwaneyaa nishi dar-dat. Da ganm zuwanmu yayı Kokarın tashuP zauna amma abun ya gagara. Idan ka tuna da halın yayana a da zaka ga cewa lallat ba abinda zaka ji tausayinsa ba ne. sabanin yanzun don kuwa na tabbata da zaka gan-hi zaka tausaya masa matuka. Gaskivar masu iya magana da suka ce ba a raba hanta da nm de-min kuwa ina ganinsa a cikin wannan hali na j ga daya duk duniya kamar bai taba aikata mini komara sharri ba. Ba don Kofar Karfen da ke tsakamnmu ba, 1:d ga da na taimaka masa ya mike ya zauna. Amma duk а haka shi da kansa sai da ya ja ciki ya zo har wajen Kofar Karfen sannan ya daga idonsa sama lokac gudaa maido shi kasa. bayan ya kalle mu daya bayan da kawai sai hawaye ya fara kwaranyo masd Ya a hanmunsa na dama ya rike karten gam, sannan va baca Karfi wajen mikewa ya zauna. Dukkan ma muna tsaye muna kallonša ba tare da munce da shi kala ba Ya bude baki da kyar ya ee"t/! Na fauke kaina nayi kamar ban ji kiran da ya-i mini ba. Yayi murmushin bakin cikı hade da hawayen nadama, ya sake maimaita kirana. Gaba dava na ji cewa ba zan iya share shi ba, don haka sat na marda fuskata gare shi nayi kuri ina mai kallon hawaven da ke bakuntar kumatunsa. "Uzaif hakika na san cewa nayi maka abında ba 4 záka taba mantawa ba, amma duk da haka ina son ka daure ka yafe mini domin kuwa rashin y hakan azaba 50 ne a gare ni ka tuna ccwa zuciya shegiyat aba c. Wacce zata ya canja maka shawara da tunani a duk jokacin da kayr sake Yayi ajiyar zuciya mai nauvi sannan va ci zaba "Idan baka manta ba Allah kan Kyate ad avi ta vin duk abin da va ga dama a duk loxds ttt da yas to fa idan ya tashi kama sa ne ba kyau, fa ga sht yatu na ea Karshena kuma kun gani, saboda hhak ake von ka daure dan Mlah ka yafe mini duk abinda naysika hat da wanda nayi wa masoyiyarka ta hakika. dature ema mini gafara

Chapter 3 of 6