Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 5
"To ni zan koma amma fa ki sanarr a gidanku cewar a satinnan zan aiko ayi maganar aurenmu domin da, domin da sassafe ake kama fara." 68 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA E 2 Zaro ido ta yi cike da mamaki da tsoro, amma sai ta kasa cewa komi kawai ta sunkyar da kanta. Alhaji ya dubeta da kulawa yace mata "Sadiya ko baki amince da aurena b ne? Gara ki sanar da ni kar nayi zurfi na zo na shiga wani hali sakamakon rasaki."cikin sanyin jiki yake maganar. Tausayinsa ne ta ji ya mamayeta, Kaunarsa ta karu cikin ranta ta dubi kudin da ke hannunta sannan ta tuno irin hidimar da ya yi mata daga haduwarsu zuwa yanzu don haka cikin sanyin murya ta ce masa "Ba wani abu, Allah yasa hakan ya zama alkahiri a garemu baki daya." Wani dadi ne ya cika zuciyarsa tamkar ya hadiyeta haka ya ji, cike da zumudi ya ce mata "Ina godiya matuka Sadiya bari na je sai munyi waya insha Allah." 87 AWIYYA WADA ISA. 'YAR ALJANNA CE2 Idanuwanta ta dago suka yi ido hudu, da ido ta amsa masa sallamar tasa, sannan ta juya ta nufi gida, tuni ta kashe masa jikinsa kasa motsi ya yi har sai da ta 6acewa ganinsa sannan ya lallaba ya shiga motar ya tadata ya tafi. Ita kuwa Sadiya tana shiga gida ta tadda Innarta tana zaune bisa tabarma a tsakar gida tana sauraron Radio, don haka ta nufeta da sauri ta fada bisa cinyarta cike da murna. Innar tata ta yi saurin dago ta tana fadin "Ke lafiya kika fado jikina haka me ya faru?" Cike da zumudi ta ce, mata "Inna ki kashe Radio nan don Allah ki ji labari mai dadi, wanda ya zarce na Radion da kike sauraro.1 Da sauri ta kashe Radion ta ce, mata "To me ya faru gaya mini mana. 88 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE 2 Bandir din kudi guda biyu ta dora mata bisa cinyarta tana zare ido ta dauki kudin tana juyawa, sannan ta ce mata "Ke waye ya baki wannan kudin haka tamkar a mafarki? Domin ni dai har zuwa yau ban taba rike irinsu ba, haka mahaifinki har ya bar duniya bai taba taba kamarsu ba." Dariya ce ta subuce mata sannan ta ce, "Inna Alhajin ne dai da yake zuwa yana bani kudinnan kina cewa ke hankalinki ya na kansa? To shine ya bani wannan makudan kudin, sannan kuma yace na fadi a gidanmu zai turo Iyayensa." Zaro idanuwa ta yi cike da mamaki hadi da murna ta ce, "Dagaske kike Sadiya? Wannan fa shine tsuntsu daga sama gashasshe, lallai Allah ya kashe ya bamu, shiyasa duk da bani da hali nake kokarin na tsara miki kwalliya domin kina da 89 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA СЕ- 2 kyawun sura, masu yi dani cewar ina yin abin da yafi karfina yanzu zasu gane inda na dosa, domin dama burina mu samu mu rabu da wannan talaucin da ya addabe mu tunda muka fara rayuwa." Hannunta ta daga sama tana fadin "Allah nagode maka da ka cika mini burina." Sadiya ce ta katseta da fadin "To Inna idan ya tambayeni maganar aikowa me zan ce masa?" Da sauri ta amsa da mata da cewar "Kice masa an bashi kawai, tana sake juya kudin." Da mamaki ta amsa mata da cewar "An bashi kuma, kuma tun bai turo ba? Innar ta ce, "Bari ke dai Sadiya kice wallahi kudi ne suka rudani, ki ce ya turo da gaggawa.' Sadiya ta yi dariya ta ce, "Kai Inna ki kwantar da hankalinki ki samu nutsuwa, 90 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE-2 ceniada zan shiga gidansa ma gaba daya, ai kudi har sai kin gaji da rikesu. Insha Allah."SO іv в Dа sauri ta rungume Sadiya tana fadin"Allah kuwa Halimatu, haihuwar maierana shiyasa bahaushe ya ce ko kana igudu haifi ka yar, Allah ya nuna mini wannan rana Halimatu." so sy isSadiya ta amsa da "Amin Inna, sannan ta mike ta nufi cikin daki. Ita kuwa sbInnar nan ta zauna tana ta juya kudin tana al'ajabi ko kirgasu ma ta kasa yi oballantana ta san nawa ne, ita dai tasan sun samu kudin da dasu yanke musii talauci iss insy sb nereb i sls erianay аH зикs Tsugune yake a gabanta kansa na skasa yana sauraron hukuncin da ta yanke enmasa kan batun aurensa, bayan ya je ya sanar da ita cewar zai yi auren, cike da 919 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE 2 babbar murya take kara jaddada masa cewar. "Ina kara jaddada maka ban yarda ka yiwa Mero kishiya ba, har yaushe aka yi auren da har zaka fara jajibe-jajibе? Wato ąbin da nake gudun shi ke bibiyata ko? Shawarar abokai ita kafi fifitawa fiye da komi. Cike da ladabi ya girgiza kai ya ce "Ba haka bane Hajiya, mai daki shi yasan inda yake masa yoyo, ni nasan halin da nake ciki.... Da sauri ta katseshi da fadin "Yoyo? Ta ina dakin yake yoyo? Yarinya mai kirki mai girmama mu da kaunarmu, ita ce zaka ce tana bata maka? Har yaushe aka yi daren da gari zai waye?" Bude baki yayi zai yi magana, amma Hajiya ta hanashi da fadin "Bana son na 92 AWIYYA WADA ISA- 'YAR ALJANNА СЕ- 2 kara jin komi ni dai na riga na yanke hukunci kawai." Tana kaiwa nan ta mike ta bar shi a nan zaune, cike da kunar rai da nadama. Ya dauki lokaci a haka sannan ya mike ya fita jiki a sanyaye sam babu kuzari da kyar yake iya daga kafarsa ya fice waje, a soron gidan wayarsa ta hau kara ya duba Auwalu ne don haka ya daga wayar cikin rashin kuzari yace "Daga gurin Hajiya nake yanzu domin tuni na fuskanci an kai mata gulmar batun aurena don haka kawai na sanar da ita, amma ina gaya mata ta ce ita sam bata wannan zancen ba, in dai tana raye bata yarda na yiwa Mero kishiya ba. A firgice Auwalu yace masa "Haba dai, ita Hajiya bata san me ake ciki ba ne? Alhaji Sadik yace "Yaushe ta bari ma aka gaya mata halin da ake ciki, tana 93 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE-2 goyan bayan Mero, wai har ta zabi Mero fiye da dan da ta haifa. Kasan wani abu Auwalu? Wallahi in har ta hanani auren nan to sai na saki Mero kuma sai na hakura da aure a duniya har abada, ai ni na kawo Meron sannan har suka ganta suke sonta ko?" Cikin rashin jin dadi Auwalu yace "A'a abokina kar ka yi haka, ka dai lallaba har a samu ta amince ka san Iyaye abin lallabawa ne. Alhaji Sadik ya amsa masa da cewar "Auwalu ka kyaleni kawai na riga na kai makura a 6acin rai zaka jí labarin abin da zai faru." Yana kaiwa nan ya kashe wayar ya fice daga soron ya nufi motarsa ya tasheta, da karfi ya tada kura ya wuce. Ita kuwa Ramla tana labe a soron tana jin wayar da Sadik din ke yi don kala 94 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA СЕ-2 da gudu ta nufi cikin gidan gurin Hajiya ta isa, bisa kujera ta taddata. Hajiya ta yatsina fuska ta ce, "Ke kuma lafiya zaki shigo mini da gudu haka?" Ramla tana haki ta ce mata "Hajiya don Allah ki kyale Yaya Sadik ya yi aurensa, wallahi yanzu na ji shi a soro yana waya da abokinsa yana cewa "In har baki barshi ya yi auren nan ba to sai ya saki Anti Mero kuma ba zai kara auren ba. Ciki ne da ita Hajiya idan ya sake ta a haka ai ya cuceta. A rude Hajiya ta ce, "Saki kuma? Au wato bai ji abin da na gaya masa ba zai bula mini kasa a ido kenan ko? Abin da nake ji yana faruwa a gari nima shine zai faru a kaina kenan, yanda 'ya'ya ke bijirewa iyayensu akan mace, ni ma an jajibo mini wacce zata rabani da dana?" 95 AWIYYA WADA ISA. 'YAR ALJANNA CE- 2 Ramla ta ce mata "Hajiya ba haka ba ne, babu fa haramci a aure, ya kamata ki yi hakuri ki daure ki barshi ya auri wacce yake so, idan fa ya saki Mero za a fara yadamu a gari ne ana cewa muna auri saki. Sai da ta yi dogon tunani sannan ta nisa ta ce mata "Ni abin da ma yafi daga mini hankali kenan, ace dana ya yi saki, sannan kuma yace babu shi babu aure ai ya jawo mini abin fada a duniya." Ramla ta amshe da cewa "Kuma Hajiaya kin dai san halin Yaya Sadik, yana da biyayya sosai da hakuri amma fa idan aka kaishi bango to ko wanne hukunci ya ga damar dauka yyake yi don haka ki yi gaggawar nemo shi kar ya je ya saki 'yar mutane da ciki." A rude Hajiya ta ce, "To kiyi sauri ki kirawo shi mana." Ramla ta ce,"Hajiya ya riga ya shiga mota ya tafi, sai dai ki nemeshi waya. 96 AWIYYA WADA ISA- 'YAR ALJANNA СЕ 2 Da sauri ta lalubo wayarta ta mikawa Ramla ta na fadin "Ungo lalubo mini shi ki 99 ce maza ya zo yanzu ina nemansa. Ramla ta ce "Haba Hajiya wanne irin kina nemansa ai an sa lokaci, ki се وو kawai kin amsa maganar aurensa. Hajiyar ta ce, "Kirawo shi to mana. Sai da ta yi ringin ta katse bai daga ba, don haka ta kara kiransa ringing biyu ana uku ya daga, ta yi saurin mikawa Hajiyar ta се "Gashi ya daga." Da sauri ta karba ta ce masa "Kana ina ne?" bai iya ce mata koli ba illa shiru da yayi kawai. Bata ji haushin shirun nasa ba illa da sauri ta sake ce masa "Ba wani abu kar ka damu na amince da aurenka, Allah ya sa ya zame mana alkairi. Tamkar a mafarki yake ji haka ya I maganar Hajiyar tasu, sama ta ka, wani AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE- 2 dadi ya cikashi, bai san sanda ya ce mata "DaKI UI gaske Hajiya kin amince?" Bima Gashi kuwa na gaya maka? Ni dai fatana kada ka wulakanta uwargidanka." Da sauri ya ce mata “Hajiya nagode matuka, Insha Allah ba zan wulakanta Mero ba." Bai ko saurari me ta sake cewa ba, nob sd sai kawai ya kashe wayar, cikc da zumudi ya nufi gurin Auwalu domin su fara tsara, yanda komi zai kasance."egsb sy ules **** unine alii sd ilol stem eс svi ind "Son ani iswsx ivBy sD Yana zaune a falonsa ne yana kallon FURA SD 1 50 TIBI, OETI Mero K taKSL shigo gU tana takawa a hankali sakamakon cikin da ke jikinta. A bisa kujera ta je ta zauna. BAEM Ta gefen ido ya dubeta sannan yace mata "Wato ke Mero ba da aiki sai kai Karata ko? To a wannan on dai hakanki 98 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE- 2 Da sauri ta lalubo wayarta ta mikawa Ramla ta na fadin "Ungo lalubo mini shi ki 99 ce maza ya zo yanzu ina nemansa. Ramla ta ce "Haba Hajiya wanne irin kina nemansa ai an sa lokaci, ki cсе kawai kin amsa maganar aurensa. Hajiyar ta ce, "Kirawo shi to mana. Sai da ta yi ringin ta katse bai daga ba, don haka ta kara kiransa ringing biyu ana uku ya daga, ta yi saurin mikawa Hajiyar ta ce "Gashi ya daga." Da sauri ta karba ta ce masa "Kana ina ne?" bai iya ce mata koli ba ilfa shiru da yayi kawai. Bata ji haushin shirun nasa ba illa da sauri ta sake ce masa "Ba wani abu kar ka damu na amince da aurenka, Allah ya sa ya zame mana alkairi." Tamkar a mafarki yake ji haka ya I maganar Hajiyar tasu, sama ta ka, wani 97 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE-2 dadi ya cikashi, bai san sanda ya ce mata "Da gaske Hajiya kin amince?" вістей Gashi kuwa na gaya maka? Ni dai fatana kada ka wulakanta uwargidanka." Da sauri ya ce mata "Hajiya nagode matuka, Insha Allah ba zan wulakanta Mero ba." Bai ko saurari me ta sake cewa ba, sai kawai ya kashe wayar, cike da zumudi ya nufi gurin Auwalu domin su fara tsara yanda komi zai kasance." **** Yana zaune a falonsa ne yana kallon TIBI, MeroKH taROL shigo tana takawa a hankali sakamakon 25 cikin da ke jikinta. A bisa kujera ta je ta zauna. Ta gefen ido ya dubeta sannan yace mata "Wato ke Mero ba. da aiki sai kai Karata ko? To a wannanon dai hakanki 98 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA СЕ- 2 bai cimma ruwa ba, domin aure sai na yi shi babu fashi." Nan take ranta ya baci ta yatsine fuska, cike da takaici ta ce masa "Ni kake gayawa aure ba fashi Alhaji? Wannan ai cin fuska ne ka dinga gaya mini azncen aurenka kiri-kiri." Dariya ce ta subuce masa sannan yace mata "Af to in ban gaya miki da kalmar ba wa zai gaya miki? Kuma menene ya yi kama da cin fuska a ciki? Ni da zan aikata halak ba haram ba. Kema da kike cin mutuncin aurenki, an hakura da ke, ballantana ni da babu sabon Ubangijina a tattare da abin da zai aikata." Cike da takaici Mero ta ce, "Af haka ma kace ? shi kenan ni kuma wallahi ba zanci gaba da zama da kai ba, in har zaka auro mini wata a gidannan, har yaushe ka auroni da har zaka ce zaka kawo mini wata? 99 AWIYYA WADA ISA- 'YAR ALJANNA CE-2 Tana gama fadin hakan ta fashe da kuka, shi kuwa Alhaji ko ajikinsa cewa ma ya yi mata "Ki je duk inda zaki je mana ga hanya nan mana ai a share tas babu kuma wanda ya hanaki tafiya tunda haka zaki zabarwa kanki." Kukan nata ne ya karu, ta mike ta nufi dakin baccinta. Bayan 'yan mintuna ne ta fito da mayafinta lilli6e bisa kanta hannunta rike da Trolly tana turawa ta zo ta wuce ta gabansa ta fice. Shi kuwa bai ki tanka mata ba, illa cikin zuciyarsa da yace "Ki je duniya zata koya miki hankali." Kai tsaye gidansu ta wuce ta shiga da sallama tana janye da Trolly, a tsakar gida ta iske mahaifanta zaune bisa tabarma, a gefensu kuma kyandir ne ke haskaka tsakar gidan sakamakon rashin wutar da ake fama da shi. 100 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE 2 Ta yi musu sallama suka amsa mata sanyaye, itama sam babu kuzari a jikinta ta samu guri ta rakuбе. Baba Kande ce cikin mamaki ta се "Ke lafiya kika zo mana da wannan daren kuma har da akwati? Sannan baki ce komi ba kin samu guri kawai kin zauna. Cikin shasshekar kuka take fadin "Shi shine...ya ce..wai na taho gida.! A rude Baba Kande ta ce "Ki tahi gida kuma ina shedar fadin hakan?" Baba Idi ya katseta da sauri yace "Dakata Kande kada ki rude, muna sauraronki me ya faru ya ce ki taho gida, ko'sakinki ya yi ko kuwa?" "A 'a wai aure zai yi shine yace' ni na taho gidanmu." Cikin kamannin rashin gaskiya take maganar. Baba Idi ya kara cewa "Sai ya baki takarda yace ya sake ki?" 101 AWIYYA WADA ISA- 'YAR ALJANNA CE- 2 "A'a bai bani takarda ba, bai ce ya sake ni ba." Baba Idi yayi murmushin yake yace "Towo na gane, kishi ne ya sanya kika ga ba zaki iya zama a gidan ba sabida za a auro wata shine kika fito daga dakinki ko?" A tsorace ta ce, "A'a Baba wallahi ni ba haja ba....... A fusace Baba Idi ya ce mata "Rufe mini baki munafuka, kina nufin bamu san duk wainar da kike toyawa ba ne a gidan naki, idan kin boye mana wani ai wani abin muna sane da shi, amma abin da yasa muka sanya miki ido mun san akwai ranar da zaki yi gangancin cewa ba ba ri ki baro dakinki gashi kuwa tazo, to ina tabbatar miki wallahi ba a gidana ba." Yana kaiwa nan ya mike a fusace ya dauko muciya ya nufi inda take. Da gudu ta tashi ta nufi waje tana kuka, da sauri ya 102 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE 2 bita har waje ya korata sannan ya jefe mata trolly dinta yana fadin "Idan na sake ganin kafarki a gidannan wallahi sai na nakasta ki, ya juyoo kofar gidansa ya rufe. Baba Kande ce ta zo ta iske shi tana fadin "Maigida wai korarta ka yi? A fusace Baba Idi ya ce mata "korarta na yi mana, haba Kande, ki duba kiga halin da muke ciki a gidannan, in an samu abin da za aci yau gobe haka za a wuni, tunda Allah yasa suka yi aure da yaron nan shi kenan muka yi sallama da wannan Kaka ni ka yin, shine kuma yanzu kwatsam sai ta dauko jiki ta taho gida, ta zo ta zauna mu koma 'yar gidan jiya." Baba Kande ra rangwadar da kai ta ce, "To ai maigida wai sabida dare da an وو barta ta kwana gobe sai a mai da ta." e A fusace yace mata "A gidana? Allah ya tsareni da kwana da mai yaji a gidana, wacce irin nasiha ce ban yiwa 103 AWIYYA WADA ISA- 'YAR ALJANNA CE- 2 t yarinyar nan ba, lokacin da za a kaita, amma duk ta saka kafa ta shure, to wallahi ba zan haifi da yafi karfina ba, ta je bayan duniya ma karewa amma ba a gidana ba." Haka nan dole Baba Kande ta hakura ta kyaleshi domin ta san ita kanta idan ta matsa akan maganar zai iya saba mata, don haka dole tabi shi kan hukuncin da ya yanke amma cikin ranta tana jimamin halin r. da diyar tata zata shiga cikin wannan daren d duk da dai tasan Meron bata kyauta ba, n kuma tasan halin mahaifin nata. a n d Haka ta kwanta cike da jimami har sai da bacci barawo ya zo ya dauke ta. d m di ta Kai tsaye gidansu Salama ta wuce, gidan ya kasance gidan haya ne mai dakuna rututu da mutane rututu. 104 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE- 2 bita har waje ya korata sannan ya jefe mata trolly dinta yana fadin "Idan na sake ganin kafarki a gidannan wallahi sai na nakasta ki, ya juyoo kofar gidansa ya rufe. Baba Kande ce ta zo ta iske shi tana fadin "Maigida wai korarta ka yi?" A fusace Baba Idi ya ce mata "korarta na yi mana, haba Kande, ki duba kiga halin da muke ciki a gidannan, in an samu, abin da za aci yau gobe haka za a wuni, tunda Allah yasa suka yi aure da yaron nan shi kenan muka yi sallama da wannan. Kaka ni ka yin, shine kuma yanzu kwatsam sai ta dauko jiki ta taho gida, ta zo ta zauna mu koma 'yar gidan jiya. Baba Kande ra rangwadar da kai ta ce, "To ai maigida wai sabida dare da an barta ta kwana gobe sai a mai da ta." A fusace yace mata "A gidana? Allah ya tsareni da kwana da mai yaji a gidana, wacce irin nasiha ce ban yiwa 103 AWIYYA WADA ISA- 'YAR ALJANNA CE2 yarinyar nan ba, lokacin da za a kaita, amma duk ta saka kafa ta shure, to wallahi ba zan haifi da yafi karfina ba, ta je bayan duniya ma karewa amma ba a gidana ba." Haka nan dole Baba Kande ta hakura ta kyaleshi domin ta san ita kanta idan ta matsa akan maganar zai iya saba mata, don haka dole tabi shi kan hukuncin da ya yanke amma cikin ranta tana jimamin halin da diyar tata zata shiga cikin wannan daren duk da dai tasan Meron bata kyauta ba, kuma tasan halin mahaifin nata. Haka ta kwanta cike da jimami har sai da bacci barawo ya zo ya dauke ta. **** Kai tsaye gidansu Salama ta wuce, gidan ya kasance gidan haya ne mai dakuna rututu da mutane rututu. 104 AWIYYA WA ISA- ‘YAR ALJANNA CE 2 Datsdama ta shiga, sannan ta nufi kofar dakn Salama. A zaune ta taddata バイ bisa tabarn tana sauraron Radio, ta kunna aci bal bal wacce ta sanyata a gefen inda take zaune Та сазо da sauri cike da mamaki ta ce, "Kamaf muryar Mero nake ji da wannan daren?" Cikin sanyin jiki da rashin kuzari Mero ta ce Nice Salama.' Da sauri ta gyara zamanta ta ce, "Lafiya Mero kike tafe yanzu me kuma ya faru? Bata iva ce mata komi ba illa kukan da ta sake fashewa da shi, sai da ta numfasa sanman ta ce, "Wai Alhaji ne zai yi aure, shine nace ni ba zan zauna da kishiya ba, shine yace to na tafi duk inda zani, naje gida Baba ya koroni." Kuka ya kara dawo mata. 105 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE- 2 Wani dadi ta ji cikin ranta, farin ciki ya mamayeta amma a fili sai ta nuna damuwarta matuka, rungumeta ta yi tana rarrashinta tana fadin "Bana so ki dinga bata hawayenki Mero, yanzu akan wannan kike kuka? Ki kwantar da hakalin in dai dani a duniya ba zaki tozarta ba Mero, ki zo mu zauna anan dama su Inna sun tafi kauye, insha Allah da kansa zai zo yana magiya akan ki koma gidansa kina ja masa aji. Ta hau share hawayen da ke bin idonta, cikin muryar kuka ta ce, "Alhaji ba zai zo ba Salama, ba irin mazan da kike nufi ba ne." Salama ta ce mata "To ki sa ido mana ki gani, ai mu kowa yaci tuwo damu miya ya sha, wallahi namiji bai isa ya wulakanta mu ba komin taurin kansa ko a mutanen farko ya fito." 106 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE 2 Mero ta hau murza idanuwa da alamun gamsuwa da maganar Salama sannan ta ce, "Nagode Salama Allah ya kara zumunci." Dariya kawai ta yi sannan ta ce, "Ai ba komi Mero ciwon 'ya mace ai na 'ya mace ne, taso mu shiga ciki. Ba tare da ta ce komi ba ta bi bayanta. Ta daukar mata Trolly din kayanta ta shigo mata da ita dakin. Sai me? Tana ganin cikin dakin gabanta ya fadi domin ba komi a ciki sai shimfidar tabarma sai 'yan kayan amfaninsu gefe guda kuma jakar Ghana must go ce inda suke zuba kayansu na sakawa. A zatonta ta zaci izuwa yanzu Salama yanzu ta gyara dakin nasu domin ta dauki tsayin lokaci bata zo gidansu Salama ba, ashe yana nan a yanda yake. 107 1 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNА СЕ 2 Sai da ta ajiye akwatin sannan ta 3 gyara shimfidar tabarmar ta dauko wani C yagulallen zanin gado ta shimfida mata I "Ga shimfida nan na yi miki Mero sai ki E 1 kwanta anan don ni a waje nake kwana saboda zafi." Gabanta ya sake faduwa ta kalli C 2 i a 1 2 n n n W n C shimfidar ta sake duban dakin cikin ranta ta ce, "Yan zu nan zan kwana? Tuni tunaninta yayi nisan kiwo ya dawo mata da hoton lafiyayyen dakinta da lintsimemen gadonta, ba zafi ba duhu balle sauro domin ko ba wuta Alhaji ka'ida ne zai kunna inji..." Sallama ce ta katseta daga dogon tunanin ta ce, "wai har yanzu tunani ki ke yi ne?" Mero ta gyada kai ta ce, "A'a ba tunani nake yi ba na dai gaji ne kawai." Salama ta ce "To ki kwanta ki huta mana Allah ya bamu alkairi." 108 AWIYYA WADA 18A 'YAR ALJANNA CE2 Bata tsaya ta sake sauraronta ba ta fice ta nnufi makwancinta. Ita kuwa Mero kasa bacci ta yi sam, domin ji ta yi kamar akan Raya take kwance jikinta duka ciwo yake yi domin ta manta iyakar shekarun rabon da ta kwanta a kasa, ga sauro tamkar kuda ga kuma zafi gumi sai kwaranya yake a jikinta kamar an kwara mata ruwa. Ta shi kawai ta yi ta zauna tana hawaye domin sam baccin ba zai tabа yiwuwa ba. Haka ta kwana tana kuka da takaicin rabuwa da dakinta sai da asuba ta yi sannan ta samu ta dan runtsa sakamakon sanyin asuba da ya dan busa, shimma ba wani baccin kirki ta yi ba, kwaramniyar gidan ta tashe ta, domin sarakan sammako ne matuka. Shi kwa bangaren Alhaji Sadik hidimar aurensa ce kawai a gaban sa, suna 109 AWIYYA WADA ISA. 'YAR ALJANNA CE-2 1 t t 1 3 1 i t t 6) zaund a falo shida Auwalu suna tattaunawa ga saitinan akwantina a gabansu guda ugoma sha biyu. Auwalu ne ya dubeshi cikeda 5J mamaki yace, "gaskiya mutumina ka hbirgeni ka tabbata namiji, gwarzo ma kuwa, wato duk wannan rikicin bai sa ka s kaja da baya ba ko ka saurara, wannan irin kaya da ka shirgo na alfarma haka? Kana ji Gruda Sadiyar nan gaskiya. söst isx Alhaji Sadik ya yi dariya ya ce masa "To kai da me kake nufi? UWIY micisist Nace na fasa? Ai me hanani wannan iv auren sai ubangijin da ya halicceni.uds пожвтDariya ya yi sannan ya ce masa sd Amma dai ka yi hakuri ka je bikon Mero, 16yko don albarkar juna biyun da take dauke olida shi."s Da sauri ya girgiza kai gami da 6ata ibfuska ya ce "Ni naje? Sai dai idan wani snaka sake mai irin sunana amma ba dai ni n 110 AWIYYA WADA ISA- 'YAR ALJANNA CE 2 ba, ai dain an je biko na kara bata lasisin ci gaba da abin da take yi, amma yanzu idan ta dandana zaman gidansu sai ta banbance tsakanin gidansu da gidan aurenta wanne ne yafi? Ni bata san tafiyar ta ma kamar an yaye mini takaici ba, musamman idan ina tareda Sadiya ina kallon kyakkyawar surarta, ba abin da nake doki illa na ga an kawo mini Sadiya cikin gidana." Girgiza kai kawai ya yi domin abin ya girmameshi, cike da sallama yace "lallai abokina ka yi nisa na kula akan fushinka kake har yanzu don haka zanje na samu Hajiya in yaso da yawunta sai ni naje bikon." Da sauri ya katseshi gami da nuna shi da yatsa "A'a kar ma ka soma abokina domin a gidan namu ma nayi kashedin cewa kada a sake a je bikon Mero, duk kuwa wanda ya je to in ta dawo zata zauna 111 AWITYA WADA ISA- YAR ALJANNA CE2 a karkashinsa amma ba dai ni ba, a kyaleta sai saida ta horu da kanta ta dawo." Auwalu ya gyada kai cikin sanyin jiki ya ce "To shi kenan Allah ya zaba abin da yafi alkairi, yanzu wannan kayan yaushe za a kaisu?" Da sauri ya amsa "Gobe ne fa, na gaya mata, dama abin da yasa na dan ja lokaci sabida itama Meron zan yi mata kayan lefen kuma banyi niyyar banbanta komi a tsakaninsu ba, to sai Allah ya hutar dani ta tafi gidansu." Alhaji Sadik cike da fara'a ya amsa da ameen, sannan ya mike yana fadin "Yanzu tasowa za ka yi mu dauki kayan mi kaisu gidan Hajiya, abin da babu mu bata kudi su karasa kasan mata da bidi'a to kaga mun huta sai gobe kawai mu basu motoci su tafi." 112 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE 2 Bai ce komi ba illa mikewa da ya yi ya fara daukar akwatunan shima din Sadik din dauka ya yi suka nufi mota. Sai da suka kwashesu tas sannan ya rufe gidan ya tada motar suka fice. A bangaren Mero kuwa izuwa yanzu ta samu kwanaki a gidansu Salama, ita kadai ta san irin azabtuwar da take yi a gidan har ma ta fara sabawa. Wata safiya ce ta tashi fa sassafe domin izuwa yanzu itama ta fara sabawa da sammakon da mutanen gidan suke yi, abinka da mai ciki fitsari ne ya cika mata mara ya kulleta kamar ya zubo don haka da sauri ta dauki buta ta nufi bandaki, sai me? 113 AWIYYA WADA ISA- ‘YAR ALJANNA CE- 2 Layine dogo wajen mutum goma tsaye maza da mata kowa na jira a zo kansa ya shiga. Nan take hankalinta ya tashi, ga shi ta matsu matuka, ta rasa yanda zata yi don haka ta koma daki tana matse-matse. A dakin ta tadda Salama tana yatsina saboda matsuwar

Chapter 4 of 5