Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 6
nata ya canza, tun a lokacin ya fara dasa ma zuciyarshi kaunarta, lokacin ta gama karatun sakandire tana shirin ci gaba da karatu. Wayewarta da komi sun karu, don haka bai ji shakkar fadi mata sirrin zuciyarshi ba, a wani dare da suka kawo masu ziyara tare da mahaifiyarta, lokacin yana shirye-shiryen komawa, kuma bai samu matsala ba, Farida ta amince da bukatarshi, a take suka daukar ma kansu alkawurra da dama. Satinshi uku da zuwa, ya tarkata ya koma London, ya ci gaba da karatunshi, da farko yakan dan samu matsala wajen rashin jin komi daga gare ta, amma da wayar hannu ta yawaita sai ya samu sauki yana hira da ita koda yaushe yana sane da komi nata, kuma itama Farida ta rike alkawari, duk irin gwagwarmayar da take yi a makaranta ba ta yarda ta yada alkawari ba, ta tsaya kan Daddy dinta bata sauraren samari, matsalarta daya 46 miahaifinshiatana karkashi ta haka ne suka san juna ita dida Mummy suna mutunci sosai, idan tazo gidansu tare didå Farida da kannensu yama janta wasa, sabodá lokacin didaataná karama ta yi kyau sosai ga baki tana da yawan surutukdon hakaatakel da farin jini wajen mutanc, duk wanda yazauna da ita cikin dan lokacisaieta shiga ranshil da irin haka ne suka saba da ita cikin fan lokaci ssaistaishiga ranshil daririn haka ne suka saba da Daddy, ididantsuka zo gidan koda yaushe tana wajenshi yana ishalawar abubuwanata Iokuta da dama idan suka zo ba ata atafiya sai ta yi kwana biyu a gidan, Hajiya ma na sonta, yauda gobe da ta yi girma ne ta rage zuwa gidan, amma dole da haka akwai fahimtar juna tsakanin zuri'ar biyu, mahaifinta matukin jirgin sama ne. Lokacin da girma ya farfa zo ma Farida ne ta fara muna jink kunyar Daddy shik kuma hakan yaddauki hhankalinshi ya fara nuna ra'ayinshi akanta, Hajiya na lura datshi da ta tsare shi tana tambayarshi bai ji kunya iba, ya fito fili ya sanar da ita da gaske yana sonta, kuma cin Allah ya yarda ita ce matar. Hajiya dariya ta rinka yi, saboda tana ganin abin har da yarinta, amma a hankali yau da gobe sai ga soyayya ta fara kafuwa tsakaninsu, to gaskiya lokacin ta tsorata ganin cewa su duka basu kaiwwani matsayihba da/za'a ce tsun maidak kaioga soyayya irin haka don haka ta gargadi Daddy da ya bi a sannu saboda Farida yarinya ce, a kalla su duka akwai karati gabansu, bai dace ace sun tsaya wata soyayya ba, 445 to Daddy ba ya da taurin kai don haka ya bi umarnin mahaitiyarshi ya yi kokarin kauda abun a ranshi. Lokacin da yake shirin fita karatu duka Farida na aji daya na babbar sakandire SS1, don haka basu tsaida wata kwakkwarar magana ba, ya tafi. Duk lokacin da suka yi magana da Hajiya yakan tambayi labarin Farida, Hajiya dauriya take yi ta ce tana nan lafiya lau." Shekararshi biyu da tafiya, Allah ya yi ma mahaifinsu rasuwa, sakamakon wani mummunan hadari da suka yi kan hanyar Katsina zuwa Abuja, to lokacin ne ya samu zuwa gida, ya yi mamaki kwarai da ya ga girman da Farida ta yi, komi nata ya canza, tun a lokacin ya fara dasa ma zuciyarshi kaunarta, lokacin ta gama karatun sakandire tana shirin ci gaba da karatu. Wayewarta da komi sun karu, don haka bai ji shakkar fadı mata sirrin zuciyarshi ba, a wani dare da suka kawo masu ziyara tare da mahaifiyarta, lokacin yana shirye-shiryen komawa, kuma bai samu matsala ba, Farida ta amince da bukatarshi, a take suka daukar ma kansu alkawurra da dama. Satinshi uku da zuwa, ya tarkata ya koma London, ya ci gaba da karatunshi, da farko yakan dan samu matsala wajen rashin jin komi daga gare ta, amma da wayar hannu ta yawaita sai ya samu sauki yana hira da ita koda yaushe yana sane da komi nata, kuma itama Farida ta rike alkawari, duk irin gwagwarmayar da take yi a makaranta ba ta yarda ta yada alkawari ba, ta tsaya kan Daddy dinta bata sauraren samari, matsalarta daya 46 cc da ta biye ma kawaye tana shafe-shafen mayuyyuka na bleching da suka canza ma ta fuska baki daya, haka nan 6angaren sutura ma wani dinkin har da na banza ta kara gashin kanti babu kwaba nan kawai take da matsala wanda ita Mummy take ganin har da laifin iyayenta. Gwagwarmaya cikin kawaye ta sanya idanuwanta suka bude, wayewar har ta yi yawa, da yawa dabi'o'inta na Turawa ne, Ibada kanta ba ta dami Farida ba, sai ta yini zaune ba ta yi Sallah ba, kuma ko ajikinta, lokacin da Daddy ya dawo, Hajiya ta zuba ido taga matakin da zaya dauka kan yarinyar, amma sai taga ya rufe ido, sun fada kogin soyayya ba-ji ba gani, da bakinshi yasha fadi mata Farida kadai yake so, kuma ita za ya aura, abun da daure kai, duk wani abubuwa da take gani ba masu kyau ba ne, sai taga shima su yake so suke kara daukar mashi hankali. Ya rikice akan Farida. Da ta yi mashi magana, sai ya ce "Babu komi Mummy ni dai ina sonta haka." Yarda taga ya rikice ta yi imanin komi zata yi ba zata iya raba su ba, sai taga kara ta rabu dasu ayi ya fiye mata alkairi, kada su dauko mata abin fadi a gari, amma 'yan'uwanshi kansu, A'isha da Fatima ba su yi na'am da yarinyar ba, don dai Hajiya ta ce su yi hakuri su rabu da shi. Ita kau abin da take dubawa duk cikin irin mutanen da mijinta ya yi hulda dasu ita kadai ke biye su ta damu dasu, bai dace ta yi mata haka ba. Duk da cewa ta hakura akwai wasu halayen Farida da ta tsana a ranta, wadanda ba al'adunmu ba ne, 47 Hausa Fulani, rashin kunyarta da rashin kawaici yana damunta, lokuta da dama ita ke zuwa wajen Daddyn ba wai shi ke zuwa ba, idan tazo sai ta yini kuma cikin falo suna hira, bata jin kunyar nuna mashi so ko gaban waye, dole sai dai Hajiya ta shiga daki ta bar masu falon. To ire-iren abubuwan da. suka sanya ya fara tsanar yarinyar kenan, yanzu kuma da ta ke zaune da Naja'atu tana lura da takunta da halin dattaku, sai take ganin irin macen da ta dace ta zamo surukarta kenan ba wai Farida ba, ko ba komi Na'ajatu akwai asali da halin kwarai, haka nan idan ma biyayyar aure ce yarda zata bi shi, Faridar ba zata yi mashi ba, don haka ta fara addu'ar Allah yasa hankalinshi ya karkato kan Naja'atun, ta yi tuwona maina, zata fi samun kwanciyar hankali da natsuwa, to gashi shi kuma ya watsa mata kasa a ido, yaya zata yi kenan?. Kwana biyu tsakani, ranar asabar Hajiya ta wayi gari bata jin dadi, da Naja'atu ta fito ta kwankwasa kofar dakinta, sai ta murda ta shiga, tana gaida Hajiya ta amsa da kyar, Naja'atu ta tsaya tana mamaki, ta ce "Mummy lafiya.?" Ta ce, "Wallahi bani jin dadi Naja'atu, na kira wayarki tun dazu ki zo ki shafa mani magani a kafata wayar a rufe." Naja'atu cikin damuwa ta ce, "Sannu ban bude wayar ba ne." Ta iso in da Hajiyar take ta ce, "kafafuwan ne kadai ke ciwo." Tа ce, "Har da zazzabi, dauko maganin gaya can ki shafa mani a kafafuwan." Naja'atu ta dauko maganin Cream ne ta tsugunna tana shafa ma ta tana murzawa yana 48 shiga, Hajiya ta rumtse ido tana jin maganin yana shigarta, sai da ya bi sosai, ta dan ji sauki sai ta ce ta bari haka nan taje ta kirawo Daddy ya sawo mata maganin da zata sha. Ta fito da sauri ta isa kofar dakinshi ta dan kwankwasa ya ce "Waye?" ta ce, "Naja'atu ce." Ya ce "Bude shigo." Ta murda kyauren ta shiga, taga dakin ya tsaru, yana kwance kan gado, da allon kwamfuta gabanshi ga alama akwai abin da yake yi saboda ga takardu nan zube kusa da shi." Ya zuba mata ido yana sauraren abin da zata ce, ta ce "Ina kwana.?" Ya ce, "Lafiya lau Naja'atu, lafiya dai ko.?" Ta ce "Lafiya lau, Mummy bata jin dadi, ita ta ce in kira ka ka sawo mata magani." ya ci gaba da kallonta, ya се "Mе ke damunta.?" ta ce "Kafafuwanta dai take kuka dasu, to ta ce har da zazzabi." Ya jinjina kai ya ce, "Shi kenan gani na fitowa." Ta juyo ta fito ta koma dakin Mummy ta sanar da ita yana zuwa. To sai Hajiyar ta ce, ta ci gaba da murza mata kafafuwan, don haka ta koma ta tsugunna tana danna mata a hankali. Ya murda kofar ya shigo, idanuwanshi na kan Hajiya ya ce "Mummy baki jin dadi.?" Ta ce, "Wallahi kuwa Daddy jiya ban yi barci ba, ciwon kafar nan ne ya dawo, sai dandaka suke yi ga zazzabi, kuma ina jin jiri." ya ce, "Sannu Allah ya sauwake, to amma Mummy ba kara muje asibiti ba.?" Ya zuba mashi ido ta ce, "Yanzu.?" ya cc, "Eh, kara muje tunda rana ta yi, ya fi ace aita magani haka nan." Hajiya ta ce, "Shi 49 kenan." Ya cc, "To ku shirya, bari in duba motar." Ya fan kalli Naja'atu yayin da ita kuma ta mike ta bude wardrof ta fiddo ma Hajiya kaya, sannan ta dawo tana taimaka ma Hajiyar zata tashi. Sai ya yi murmushi yana jin dadin yarda yaga tana nuna damuwarta da kulawa ga Hajiya. Naja'atu na rike da Hajiya, suka shiga kewaye ta yi brush, sannan suka fito ta taimaka mata ta shirya, sannan ta barta nan ta shiga dakinta ta sanya hijab dan Karami fari, ta fita waje ta samu Daddy, ta ce "Ka gama mu fito.?" Ya ce, "Eh." Sai ta dawo ta kamo Hajiyar kafar nayi mata ciwo sosai, don haka da kyar take takawa, Naja'atu ta rinka lallabata har suka- fito waje, Daddy ya bude motar sannan ya taimaka mata ta zauna cikin motar, ya rufe ita kuma Naja'atu ta zauna gaba gefenshi yaja suka tafi. Asibitin da suke zuwa ya kai ta, ya shigar da katinta aka fiddo fayil din ba babba sannan suka bi layin Likita, da yake sun fito da sauri basu yi zama sosai ba, layi yazo kan Hajiya shi da Naja'atu suka kama ta suka shiga, Likitan fan kabilar Igbo ne, ya saba da Hajiya, ya san matsalarta, don haka bai tsaya wasu tambaye-tambaye ba, ya shiga duba ta. Sai dai da ta sanar da shi matsalar da take samu ta jiri, sai ya gwada jininta nan ya samu ya hau sosai, ya yi mamaki tunda yasan Hajiya bata da matsalar hauhawan jini, ya san dai yakan dan yi sama amma ba wai na matsala ba irin haka. 50 Ya rinka yi mata tambayoyi yana son ya ji dalilin hawan jinin nata, shima Daddy mamaki yake yi, ya zuba mata ido cike da mamaki, ya cc, "Mummy me ke damunki haka, baki sanar da ni ba, har gashi za ki samu matsala?." Ta girgiza kai ta cc, "Babu wani abu da nake 6oyc maka Daddy, matsalar hawan jini yanzu ta zama ruwan dare, kananan yara ma yanzu jininsu hawa yake yi. Su meye matsalar su.?" Daddy ya zuba mata ido, shi kam ya shiga damuwa, baya son yå ji an ce wani abu yana damun Hajiyarshi, to ganin haka ya sanya Likitan da kanshi ya rinka kokarin kwantar mashi da hankali, ya ce, "Kada ya samu damuwa, yawan shekaru ma yana -janyo hauhawan jini, kuma ba wai ya kai matsayin da ba za a iya magance shi ba ne, idan dai za'a kiyaye ka'idoji to zata komo normal, don haka zaya kwantar da ita ta samu a kalla awa ashirin da hudu tare da su, tana samun kulawa insha Allahu zata warware. Sai lokacin ya dan samu kwanciyar hankali, ya zuba ma Naja'atu ido, itama hankalinta ya tashi tana kallon Hajiyar cike da damuwa, da ta dube shi sai suka yi murmushi. Likitan ya danna kararrawa, Nas ta shigo, ya bata umarnin ta taimaka Naja'atu su shiga da Hajiya daki, yayin da Daddy ya tsaya yana jiran a ba shi takardar sayen magani. Lafiyayyen daki aka basu mai kyau, gado biyu da kujeru uku ciki, sai talabijin da firij ga kewaye a cikin dakin, ko'ina fes-fes babu kazanta, Hajiya ta kwanta kan gado Naja'atu nayi mata sannu, suna nan sai ga 51 Daddyn ya shigo da magunguna ya sawo. Naja'atu ta ce "Amma fa bata yi kalaci ba." Ya ce, "Ko.?" Ta daga mashi kai, ya сe, "To yanzu yaya za'ayi.?" Naja'atu ta zuba mashi ido, tana jiran taji abin da zaya ce, sai ya ciro waya daga cikin aljihu ya kira Aisha, yana yi mata bayanin halin da suke ciki, yace ta taho da ruwan zafi da kayan tea, ta fara shan ko tea ne." Ta cc, "Su jira ta tana nan isowa yanzu." Don haka suka ci gaba da zama tare da Hajiya, Naja'atu na danna mata kafar yayin da kuma Daddy yake zaune bisa kujera, idanuwanshi kan Hajiya cike da damuwa. Lokaci-lokaci ya kan kira A'isha ya sanar da ita suna jira, to ita ma iya bakin kokarinta take yi, ta tabbatar mashi cewa tana bisa hanya. Da ta iso ta kira shi ta waya, ya fita ya same ta cikin mota sai ta dauki danta karami Yazid, ita kuma ta dauko kayan tana tambayar shi, abin da ke damun Hajiya. Ya ce, "Ciwon kafar nan ne dai, to wai kuma yanzu mun zo da Likitan ya auna jininta sai ya ce ya hau ban san me ya janyo hakan ba." Cikin damuwa Aisha ta ce, "kasan halin Mummy, abu kadan sai ya dame ta, kuma bata yin magana sai ta barshi a cikinta." ya ce, "To amma Aisha, menene zaya damu Hajiya wanda ba za ta iya fadi mani ba?" Da haka suka iso cikin dakin, Aisha ta aje kayan ta isa tana yi ma Hajiyar sannu. Ta dubi Naja'atu ta ce "Sannu Naja." Suka gaisa tana tambayarta jikin Hajiyar, Naja'atu, ta ce "Da sauki." yayin da ta tashi 52 taje tana hada ma Hajiya tea, da ta kawo Aisha, ta amsa ta mike sannan ta zubo dankali ta kawo mata, tana ci su duka kowa yana nuna kulawarshi ga Hajiya, sai ta rinka jin tausayinsu, sun damu kwarai. Da ta koshi ta ce "Ya isa." Sai Daddy yaje ya kirawo Likitan ya nuna masu yarda za'ayi amfani da magungunan. Naja'atu ta amshi na shafawar tana shafa mata, yayin da A'isha ta rinka bata na shan. Cikin dan lokaci kadan, barci ya fara dibarta, ba'a jima ba ta samu barci. Daddy ya dubi Naja'atu yacc "kinyi kalaci kuwa.?" Sai ta yi murmushi ya ce, "Matso mana da shi muyi, nima yunwar nake ji, don haka suka zauna suna kalacin har da A'isha, itama ta ce tashinta kenan taji wayar Daddy. Karfe daya yace zaya je gida ya yi wanka ya dawo. To itama Aishar sai ta ce zata je gidan yara sun kusa tasowa makaranta, zuwa anjima zata dawo, tare suke fita aka bar Naja'atu tana kula da Hajiya, to har zuwa lokacin barci take yi cikin kwanciyar hankali saboda maganin data sha akwai mai sanya barci.. Da ya. dawo da yamma Hajiya ta tashi kuma akwai alamar sauki kafar ma ta ce da sauki, zaune take suna hira, hankalinsu ya dan kwanta, Daddy ya rinka lallaßata, bai son ciwon Hajiya ko kadan. Wayarshi ta yi kira, Farida ce ta dauka suka gaisa yana yi mata bayanin cewa yana asibiti ne, Mummy bata jin dadi ta jajanta mashi ta ce zata fito ta duba ta ya gaida ta. Da ya rufe wayar ya juya yana sanar da Hajiya sakon 53 Farida. Ta yi murmushi ta ce, "Ina amsawa." A hankali ya sauke kwayar idonshi akan Naja'atu, yanayin ta ya dan canza, amma ta rinka kokarin sakin ranta, bai се mata komi ba, ya jefa wayar cikin aljihu, suka ci gaba da hira. Da daddare Farida tare da Kawarta Zainab da Kanneta biyu suka zo cikin matar Mamansu, ita ke jan motar. ta kawo ma Hajiya kayan ci da lemuna iri-iri. Tunda suka shiga taga Naja'atu, sai ta dauke kanta, ko kallon sashin da take bata yi ba, kai tsaye ta nufi wajen Hajiya tana gaida ta tare da tambayar jikinta. To ita Naja'atu, ta iya jan ajinta, sai ta share ta suka gaisa da Zainab, bata sake kula su ba suka ci gaba da magana ita da Ibrahim, amma cikin zuciyarta mamaki take yi sosai, bata san daukar da yarinyar ta yi mata ba, ko kishiyarta ce sai haka ta cika nuna jin zafi da tsana akanta, to kuma sai aka yi dace tun farko dama itama bata ra'ayinta. 'Yan mintuna kadan suna cikin dakin da taga ba tafiya zasu yi ba, sai ta yi ma Ibrahim magana suka fito daga cikin daki, suka zauna cikin wani dan falofalo, suna hirarsu, amma fa ta ji zafin abin da Faridar ta yi mata, tunda tana ganinta sai da kalle ta tsab cikin ido sannan ta dauke kanta, ai ko ba komi tunda ita tazo inda take ita ce ya dace ta fara yi mata magana ba wai ita ta yi mata ba, sannan wani abu da ya dan taba mata zuciya, shi ne yarda ta lura Daddy na rawar jiki akanta, ita kam bata ga abin so ba kila har da haka ya sanya 54 take yi mata kallon banza, ta tabc baki ta danja tsoki." Ibrahim ya zuba ma ta ido ya ce, ke da wa Anty Naja? Ta ce "Waccan sakaryar Faridar, sai tai ta daga ma mutane kai sai ka ce tafi wani, jaba fa yanzu ta shigo ta same mu, amma ba zata yi ma mutane magana ba, tana tsammanin mu zamu fara yi mata.?" Ibrahim ya yi murmushi ya ce, "Share da wannan Anty Naja, ni dama ko ta yi mani magana tasan ko kallo bata ishe ni ba, kila fushina ne ya shafe ki." Naja'atu ta yi murmushi, amma ita tasan dalilin wannan fushin da take yi, tsammani take yi Daddy zaya iya cewa yana sonta, ba komi ne matsalarta ba, illa zafin kishin kuma taji da abinta. Suna nan zaune sai gasu sun fito har da Daddyn, Farida ta dauke kanta, sai Zainab се ta yi masu sallama, to wani karin haushi shi Daddyn sai ya tsaya yana kallon Naja'atun, ya ce, "Wai nan ku ka dawo.?" Ta kalle shi kawai, ya juya yana kallon Faridar dake tafiya ko juyowa ba ta yi ba, bai yi mata magana ba, ya ce ma Naja'atu, zo muje ki raka ni ayi masu rakiya." Ta dube shi cikin sigar nuna kin jinin abu, ta ce, "Daddy na gaji da yawa, kaje kawai sai ka dawo." Ya zuba mata ido bai yi magana ba, ya tafi. Sai da suka fita sannan su Naja'atu suka koma cikin dakin. Karfe tara da Likita ya dawo ya duba jikin Hajiyar sai yaga jininta ya sauka sosai, don haka ya ce zasu iya tafiya gida amma ta kula da shan magani bisa ka'ida, haka nan ta rage cin gishiri, ta kuma cire damuwa a ranta. Hajiya ta 55 ce, ita ba wani abu da ta sanya cikin zuciyarta, ya ce shi kenan Allah ya kara sauki, bayan kwana biyu zata iya dawowa ta duba jikin. Bayan ya fita, Naja'atu ta shiga hada 'yan kayan da suka aje, amma ko kallon ledar da Farida ta kawo bata yi ba, Daddy na lura da ita sai ya yi murmushi ya girgiza kai ya rasa matsalar yaran kö kadan Farida bata son Naja'atu, har fadi mashi ta yi tana kishin ta ko yanzu da suka fita sai da ta yi mashi korafi akanta, to ya lura ita kanta Najar ba damuwata yi da Faridar ba, kamar dama da azazjiya tsakaninsu. Shi ya dauki ledar ya ce, "Naja'atu ta dauko sauran kayan suka suka kai cikin mata, sannan ta dawo ita da Ibrahim suka kuma Hajiya, suka tafi. Kwana biyu suna jinyarta, Naja'atu ta yi tsayin daka kan kula da ita, magani akan kari bata bari lokaci ya wuce, haka nan na shafawa koda yaushe cikin hidimarta take, idan Aisha ta zo duba Hajiya tana yabawa kwarai saboda wani abu ne da ya dace ace ita zata yi shi, Naja'atun ta dauke mata gaskiya tana jin dadi sosai kuma, tana gode mata, to shi kanshi, Daddyn sai ya ji yarinyar ta kara shiga ranshi ta nuna tana da wayau, yana lura da ita damuwarta har ta fito fili, ko zama suka yi falo ba'a dadewa zata tashi ta shiga cikin daki, ta duba ta sannan ta dawo ta zauna. Irc-iren abubuwan da take yi suka sa ma mata matsugunni cikin zuciyarshi, yanzu kam ya amince yana kaunar Naja'atu, matsalar dai kawai ba zaya iya barin Farida ba saboda 56 ita kaunar Farida daban ce, cikin zuciyarshi ta ratsa duk wani sassan jikinshi kai shige ni ma yake yi ba zaya iya yin gamsasshiyar rayuwa ba idan ba dda ita ba, don haka dai ya yi tsayin daka akanta. Ranar Litinin da ya fita aiki, sai yamma ya dawo, kamar kullum ya shigo gidan shiru bai ji motsin kowa ba, ya rinka sallama bai ji an amsa ba sai ya zauna falon yana hutawa, aikin su ya cika tsanani, babu hutu sai zuwa can Hajiya ta fito daga cikin daki ta ce, "Daddy ka dawo?" Ya ce "Wallahi kuwa, ina ta sallama shiru, Naja'atu fita tayi ne.?" Hajiya ta cc, "Naja'atu na daki kwance ba lafiya." Ya dubi Hajiyar da sauri ya ce "Me yake damunta.?" Hajiya ta ce, "Zazzabi ne tun dazu amai take yi don haka ta galabaita sosai, na cc ta fito direba ya kaita asibiti ta kiya, wai bata son allura." Sai ya jinjina kai ya tashi yaje ya kwankwansa kofar sannan ya shiga yayin da Hajiyar ke biye da shi, suka tsaya kanta ta kudundune tana rawar dari, Hajiya ta dan bude jikinta ta ji ya yi zafi sosai, su duka suka rinka yi mata sannu. Daddy ya ce, "Sannu Naja'atu shirya sai mujc asibiti ba zani bari ayi maki allura ba." Ta dube shi a sanyayc idanuwanta sun kada sun yi jajir, sai ya ji tausayinta ya rinka yi mata sannu, shi da Hajiya suka hadu suna lallashinta akan ta yarda su tafi asibiti, to gaskiya ganin yarda Hajiya ta damu ne ya sanya ta yarda, ta tashi zaune Hajiya ta kama ta zuwa bayi, amma ta kasa taba ruwa sai da ta zuba ruwan dumi, 57 sannan ta wanke fuskarta ta fito Hajiya ta bata tafkekiyar suwaita ta sanya suka fita tare da Daddy. Cikin motar ma baya ta kwanta, sanyi ya rinka kada ta, don haka ya Kara sauri suka isa asibitin, Likitan da suka samu Bahaushe ne dan asalin jihar Kano, Dr. Musa ya amshe su hannu bibbiyu duk abin da ya dace ayi mata yayi, sai dai Naja'atu ta kafe kan cewa bata son allura, don haka Likitan ya maida duka, magani ban da allura to sai dai da ya lura da yanayinta, jikinta ya yi laushi sosai saboda aman da ta yi, sai yace ta yi hakuri sai an kara mata ruwa. Naja'atu duk tabi ta damu, Likitan da Daddy suka taru suna bata hakuri, amma ta kafe sam bata so lallai tana tsoron allura har hawaye ta rinka yi masu. Daddy ya dubu Likitan ya ce, "Doctor ka janye maganar karin ruwan shi kenan, tunda bata so." Likitan ya yi murmushi ya ce, "Ba ka son uwargida ta wahala ko.?" Daddy ya lumshe ido yana murmushi, sai ya sauke kwayar idonshi akan Naja'atu, ita kuma ta daurc fuska ta dauke kanta yayin da Likitan ya ci gaba da cewa, "Hakuri zaku yi idan da na san karin ruwan ba dole ba nc, tun farko ba zani fara rubuta shi ba, to nasan ko na bi son ranku na barku kun tafi to fa zaku dawo ne, matukar tana so ta smau karfin jikinta." Daddy ya jinjina kai yana kallon Naja'atu, sai ya ciro waya ya kira Hajiya yana yi mata bayani. Hajiyar ta cc, "A bata Naja'atun." Ya mika mata wayar ya ce "Ga Hajiya." Sai ta amsa, amma kafin tayi magana ta fara shesshekar 58 fi kuka. Hajiya ta ce, "Naja'atu ba ki son lafiyarki ko? Kin son kiyi ta fama da ciwo, ta ce "A'a" Ta ce, "To kiyi hakuri duka awa nawa nc za'ayi a gama.?" Та се "Amma fa ni Mummy ba znai kwana asibiti ba." Hajiya ta yi dariya ta ce "Ba za ki kwana ba, yau za ki dawo." Ta ce "Shi kenan." Sai ta mika ma Daddy wayar tana kallon Likitan a tsorace, su duka suka rinka yi mata dariya. Ta daure fuska sosai haushin Likitan take ji. An sanya mata ledar farko, Daddy ya ce, zaya jc gida ya dawo ta ce, "Babu matsala ya je." Yana fita ta kara ruwan yana shiga da sauri bata son dare ya yi ace ta kwana asibitin. Bai fi awa daya ba, ledar farko ta kare, don haka aka sanya mata ta biyu. Nas din ta rinka yi mata fada, akan budewar da tayi yana shiga da sauri, don haka yanzu da ta sanya ta biyun sai ta zauna tana kula da ita. Har aka yi sallar magariba Daddy bai dawo ba, to bata ga laifinshi ba, tasan ko abinci bai ci ba, ga kuma lokacin sallah ya yi. Ta kwanta shiru ita daya zazzabin ya fara sauka, yanzu zufa ke ta barko mata don haka ta yi ma Nas din magana ta kunna mata fanka tana yi a hankali. Likitan ya shigo, dogo ne sosai, fari yana da bille a gefen fuskarshi yana da sakin fuska babu laifi ya duba yarda ruwan yake tafiya, yana tsokanarta ya ce, "Saura allura ko.?" Naja'atu ta daure fuska ba ta son ta ji anyi maganar allura. Sai ya jawo kujera ya zauna gaban gadon ya ce "Mutumin da ku ka zo tare yayanki ne ko 59 maigidanki.?" Ta zuba mashi ido tana son ta ji dalilin wannan tambayar, sai ta girgiza mashi kai ta cc. "Yayana ne." A hankali ya sauke kwayar idonshi akanta yana murmushi ya ce, "Har kin sanya hankalina ya kwanta." Naja'atu ta ji zuciyarta na bugawa da sauri "Me mutumin nan yake nufi.?" Ta zuba mashi ido ta cс "Da aka yi mc.?" Ya ce mc kila nine zani zama maigidan idna dai kin yarda." A hankali ta sauke Kwayar idonta kasa, sai ta lumshe ido tana wani tunani, anya kaunar Daddy zata barta taso wani da namiji а rayuwarta." Ba ta ce komi ba yayin da Likitan ya mikc yana shirin tafiya, ya ce

Chapter 4 of 6