Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 6
ture mana arziki. ya faɗa yana gyara malin malin din sa. Talatu tace '' kayi min bayani yadda zan gani?.'' to yanzu nan ina zaune ƙuda nabin baki na saboda tsabar talauci da yake damuna hinin yau babu wanda yazo ya siya dabino ko sai wata bakar mota katowa fa wallahi fuskata tas sai da ta fito a jikin motar, ta tsaya wani hamshakin mutum ya zuge Glass da sauri na , nace mai alhaji kwano nawa za'a baka ? mutumin nan talatu sai yace '' gidan malam hadi yake nema.,, nanfa jiki na ya fara zikiri nace wanne wanne hadin bashi da inkiya yace mahaifin nimrah yar gidan malam Umaru sai nace me hadin yayi nayi haka ne naji idan wani abu ne tofa nace ban san sa ba , banci nanin ba nanin zata cine ne cikin zaƙuwa talatu tace '' kai sauri ka kara samin labarin ni dadi na da kai idan ka tashi bada labari komai sa ka faɗa. hmmm ke waya ke harkar tsiya, ki tsaya na zube miki ita a fefe yace '' zai bani dubu hamsin nanu mai gidan.,, sai nace to faduwa ta zo daidai da zama ni ne amma gaskiya na saka ran da dubu hamsin din nan ka bani ita tun safe babu wanda yazo ya tsaya min anan gurin da sunan yazo siyan dabino sai yace '' alhamdulillah za mu iya magana dakai.,, nace a'a bani kudi na sai ka faɗa min duk wata magana da zaka faɗa min mutumin nan talatu sai ya dauko rafar kudi ta yan dubu dubu guda uku ya biyu dubu dari cif na karaba ina godiya kin san wani abin takaici wai ashe auren nimrah yake nemawa ɗan sa Umaru yace a'a wai yafi karfin nimrah shi talaka ne Salati talatu ta saki tace '' kai ashe daman bashi da hankali ga arziki yazo mana yana ƙoƙarin ya saka kafa ya ture shi bara na sako hijabi mu tafi.,, tsaya tsaya mana dad'i na dake son kuɗin ki, yayi yawa wallahi sai nace mai ni ne wan umaru uwa daya uba daya bani sadakin ta gobe ka dawo a daura musu aure. Kinga miliyan daya ya bani da dubu dari biyar ya bani yanzu zuwa za muyi , gidan sa mu haɗa hannu da hannu mu taushe shi gobe ayi abin da za ayi kar ma makiya suji ni wallahi ace ina da yarinya bashi zanyi matsalar, kinga rafi'atu baka ce su kuma masu kudin nan suna son farar mace shi ya saka ma bance gata nan ba. ban da abin ka yaya hadi ga zulai nan ai da dan hasken ta. wani kallo yayi mata, yace '' kin ga bana son shir'man banza sako hijabin ki muje dole ya amshi sadakin nan wallahi yarinyar nan idan ta auri Alhaji saheer ai sai mun gaji da keta hazo idan har ba kaza bace ci ki goge baki nama amshi number sa ma.,, Wallahi kuwa ta faɗa tana saka hijabin ta , gaba yayi tana bin sa a baya tafiya suka yi me nisa sannan suka isa gidan su nimrah a soro suka ci karo da malam yana cin abinci washe baki yaya hadi yayi yace '' malam umaru dan uwana rabin raina abinci kake ci haka...?.,, mamaki ne ya kama malam yace '' yau kune a gidan nan Allah ya saka lafiya.,, haba kai ko kunya baka ji ba laifi ne dan ɗan uwa , ziyarci dan uwan'sa., suka faɗa suna zama a kan tabarma talatu tace '' yaya umaru magana ce ke tafe damu.,, Ke rufe min baki ni zan fara magana ya faɗa yana zaro kudi ya zube mai gaban sa , kallon mamaki Malam yake musu yace '' yaya talatu ina kuka samu kuɗin nan haka dariya hadi yayi ya hade gurin waje ɗaya yace '' naka ne sadakin yarinyar nan ne nimrah da Alhaji saheer dalhat '' kai ya hadi sadaki fa ka ce ? yaya da bakai gaggawar amsar wannan kudin ba wallahi ficikar sa bata burge ni duk da a yi a bincike da nayi da kuma nazari ba na gansa da wani mugun abu ba wallahi mutuncin ya'ta yafi min wannan kudin. kana kuwa da hankali umaru kalli gidan da kake ciki kuma gidan haya idan shekara tayi , wallahi Allah ni nasan baka da kudin da zaka biya na haya ba siyar da yarinyar ka , kayi ba aure haramun ne daman ai shi kowa yasan yana son talaka to Allah yayi daga gare mu fashewa yayi da kuka ya ci gaba da cewa mahaifiyar mu da zata mutu ni taba wa amanar ku a iya sani na , na kula daku shine yau zakai mana bakin ciki arziki ya zo kace a'a idan ka zauna da yarinyar nan Umaru ka faɗa min idan ta zauna zaman me za tayi maka ? Wallahi Allah yau dana tashi babu ko, kobo a guri na amma kanin mahaifin Alhaji dubu dari ya bani. Haba yaya mene na kuka ni da nimrah duk kana da iko da mu Amma ka duba abin da nake son ka gane wannan kudin kamar mun siyar da yar mu ne shi ya saka ma da yazo nace mai a'a Salati talatu ta saki tace '' yaya umaru kayi wa Allah da manzon sa ka amince da auren nan mu bishi da addu'a Allah ya saka ayi a saka Ubangiji ya kade fitina dan girman Allah ka amince.,, Malam shiru yayi yana sauraran su yace '' bawai ina ja da ku bane amma ni gaskiya ba zan siyar da ya'ta ba.,, Hadi yace '' to shikkenan ka zaɓi yar'ka akan mu ko ba komai Umaru ya faɗa yana dafa saitin zuciyar sa yana cewa talatu ki sheda idan na mutu dan uwana ne ya kashe ni. kuka ta saki jikin Malam ne yayi sanyi ganin halin da ya'ya hadi yake ciki bashi da sama dasu, su uku mahaifiyar su ta haifa sai kuma yan uban su , su wa'yannan zaman gaba suke yi tun da ran mahaifin su yaso ya sasanta abin Amma suka ki , da yake matsalar agurin su take mahaifiyar su fita tayi mahaifiyar su malam ta shigo shine suke ganin ita ta kore mahaifiyar su. zai yi addu'a inshallah komai zai zamo da sauki yace '' to shikkenan na amince amma kace wannan kudin yayi yawa.,, tsayawa hadi yayi ya a '' ban gane yayi yawa ba ? Kana da kudin da zakai mata kayan daki ne ? ..'' a'a ya faɗa yana kallon kudin. Hadi yace '' to kaga ke talatu ungo dubu daya ladan ganin ido kai kuma Umaru dauki wannan kudi ka ajiye duk abin da ya kamata sai ka dauka kayi dashi ka bar mata wani abu kar mu cinye mata sadakin mata duk ka .'' ba dan ransa ya so ma haka ya amsa Hadi lalubo wayar sa yayi ya dannawa saddam kira domin shi a tunaninsa kahun saheer ne yana dagawa yace '' kira ni bani da kudi.,, Malam girgiza kai kurum yayi domin shi be so suka ji wannan maganar ba Allah yayi musu son zuciya ga wauta yana tunanin NIMRAH su ta gado domin kusan halin su ɗaya. aikuwa ba jimawa ya kira Hadi yace '' to alhamdulillah komai ya tafi yadda ake so na bawa ma mahaifinta kudin gobe sai ku zo ayi abin da ya dace kar kaga ina yin magana da sauri kasan halin garin nan katin naira dari dakyar zai iya yi maka magana me yawa.,, Saddam yace '' to Allah ya kai mu baba zan fadawa ogan nawa yace ma wannan kudi a bar shi a matsayin kudin nagani ina so sa rana .,, To to masha Allah amma ina da tambaya Alhaji. saddam yace ''' to baba Allah ya saka na sani.,, amin ya Allah da man na ganka ba wani babba ba naji kuma kana cewa zaka fadawa ogan naka ka bani labarin abin da ya faru da farko kai ne wan mahaifin sa ko wani ne ko kai wakili ne...?.'' gaban malam ne ya faɗi jin maganar da wan nasa yake ki yi malam yace '' yaya kai da baka ai be ƙara sa ba ya rufe mai baki yana cewa kai shiru mana idan ana magana da me kuɗi ba'a magana sai ya gama. ya faɗa yana sakin speaker wayar da yake dan newa yayi yace '' Alhaji ina jin ka.,, saddam yace '' ni yaron nasa to inshallahu gobe yan uwansa za su zo dashi sai ayi abin da ya dace.,, to to dan samari ni daman wallahi kai na ya kalle nace kaga tsoho da jikin yara. dariya saddam yayi sukai sallama. talatu tace '' ni fa ban gane ba ya naga ana ƙoƙarin gama komai ban ga nawa kason ba wannan dubu dayar daka miko min ita almajiri zan bawa ko wa...?.'' sakar baki Hadi yayi yace '' a'a uban almajiri zaki bawa talatu ki, kiyaye ni wallahi idan bakya so bani ai naga ni ne babba kuma ba karan ki ne ya kama ba da kin san da wannan din da zan baki, ki rai na...? karki nemi ki batan rai Alhaji umaru kana ji na ko. ya faɗa yana wata iriyar dariya. Malam yace '' yaya kar fa muzo muna dana sani...?'' a'a inshallahu sai dai muga ci gaba ba wannan kudin ba sadaki bane kudin na gani ina so ne da yan sauran hidin dimu irin na al'ada sai ka ƙara bani wani kason ka cirarwa talatu dubu hudu ta sha pure water au na manta na masara fa take nema kara mata hudu su zama takwas. ya faɗa yana kai lomar abinci bakin sa. idan na yarda na mutu dole sai kun kara min kudi ni wallahi dad'i na dakai son kanka yayi maka yawa aikuwa ni ne wanda zan dora ruwan wanke gawar ki ke wallahi mamaki kike bani ki uban me zaki da kudi duk idan ki yabi ya rufe ke ba marayu kika ajiye ba ke ba wata matsala ce dake ba. malam cirar dubu hamsin yayi yace '' ungo.,, amsa tayi tana kirgawa Hadi yace '' bani na kirga miki kar kije kiyi lissafin ba dai-dai ba .'' banza tayi masa ta ci gaba da kirga kudin ta hafsatu shigowa tayi da yake bata nan ganin su ba ƙaramin mamaki tayi ba tace '' kai ka kai yau gidan namu haka yayi albarka.,, Talatu tace '' uhmm ta ci gaba da kirga kudin ta hadi yace '' ya zaki zo ki tsartsare mu ki tsaya kina kallon mu? ki shiga daga ciki mana ,, Allah ya baka hakuri ta faɗa tana shiga cikin gidan tas ta gama kirgawa sannan suka yi wa malam sallama. daukan kudin nan yayi ya saka aleda ya zura cikin hular sa ya shiga ciki yana cewa Halifa zo ka dauke tabarma da kwanan da naci abinci. to yace mai Kallon nimrah yayi da ta zuba uban ta gumi, so take ta karbo takardun ta , to bata sani ba ko ma yanzu basa nan wata kila sun zuba a shara tun da ta lura ba sanin darajar dan adam suka yi ba malam yace ''' NIMRAH lafiya kika zuba ta gumi?.'' Malam babu komai. buɗe kofar dakin sa yayi yace '' Allah ya saka haka.,, Amin tace Wannan kenan Shiru yayi yana sauraren saddam yace '' okay yanzu zan sanar'wa da kahu.,, mutumin nan ba ƙaramin son kudi yake ba kaga abin da kuwa yake faɗa?.'' cire medical glass din sa yayi yace '' wai me saka Mutanan yanzu basa soyayyar gaskiya kudi shi ne gaba da komai wallahi da naji abin da Mahaifin yarinyar nan ya faɗa sai naji ya kwanta min arai sai dai be yi sa'ar yarinya ba wallahi ina mamaki har ta iya shirya wannan dramar ta shigo Company domin ta , ɓata min sunana wata kila ma idan kaji ba wani kudi ya bata , ba amma ta saka kan'ta a cikin wannan harkallar.'' Saddam yace '' wallahi kuwa a wannan zamanin samun soyayyar gaskiya sai anyi da gaske duk wanda ya matso kusa dakai ya nuna maka so idan ka bincika son cutar dakai yake yi bawai son gaskiya bane. cije lips ɗin'sa yayi yace '' kun magana Ahmad ne ?.'' a'a nadai ajiye mai sako ta e-mail ina ga be buɗa datar sa ba , ya dai cemin jiya sun gwada mai komai kayan masu kyau ne zai tawo dasu domin su daura injinan.'' saheer yace '' okay ba damuwa.'' sallama suka yi, ya kashe wayar sa ya ɗaga wata wayar. A bangaren Hidaya kuwa rasa ina zata saka kan'ta tayi amrah ta kirawo har ta katsai bata dauka ba ta mai da hannu zata danna mata kira, kiran amrah ya shigo wayar ta , dauka tayi tana cewa amrah dan Allah kizo wallahi ina cikin wani hali ke kaɗai zan gani raina yayi sanyi. Amrah tace '' Hajiya yau ina period kuma bansan karyar da zan yi ba a bar n na fita wallahi ina tsoro kishiyar maman mu so take ta tona min asiri wallahi nasan randa Maman mu taji wannan maganar mutuwa za tayi.,, Hidaya tace '' amrah dan girman Allah ki ne maka min ai ba wai da yawa zan yi ba kawai in jiki a jiki na zan ji sanyi a raina kiyi hakuri ki zo, nayi miki alƙawari zan chanza miki wayar ki, wallahi Allah ba karya nake ba ko wancan karan da kika ga fasa bata min rai kika yi,, Amrah tace '' Hajiya na faɗa miki wallahi a gida ba za'a bar ni ba yau kin ga Alhamis da ace asabar ne zan iya cewa na tafi makaranta yau kin ga babu makaranta.,, hidaya tace '' please sweet heart ki temaka min ki zo wallahi marata har kulle wa take ki temaka min.,, Amrah tace '' ya Allah Hajiya kin kasa fahimta ta nifa ba kin zuwa nayi ba.,, Hidaya tace '' shikkenan karki zo kin san akwai video da na dauka muna tare dakai kinsan ina da number wanki da ta auntyn ku wallahi Allah zan tura musu ni mutuwar aure bata gama ba karki zo. ta faɗa tana kashe wayar ta Amrah sara inda zata saka kan'ta tayi gaba ki ɗaya sai taji ta kasa tsayuwa tasan sarai Hidaya zata iya aikata haka tun da bawai son mijin ta , take ba ta balle ta ce tana tsoran karya sake ta shiga uku. tamkar wacce kwai ya fashewa a ciki haka ta fito parlour shiga dakin mahaifiyar ta , tayi tana zaune tana karatun Alkur'ani mai girma. a gefe ta tsuguna suka shafa a tare da yake a lokacin ta idar da karatun da take yi maman su tace '' amrah lafiya na ganki a haka?.'' Wallahi maman mu kin tuna wacce ta zo gidan nan da baki da lafiya har ta kawo miki fruit. Maman su tace '' na tuna ta yarinyar arziki ,, to wallahi yanzun nan maman su ta kira bata da Lafiya yau satin ta uku a asibiti to ina so yanzu naje ni wallahi ban sani ba. Maman su tace '' Allah sarki Ubangiji Allah ya bata lafiya amrah ki dena wannan shashancin naki daga yanzu idan kin kwana biyu baki ga mutum ko a online bane kira shi lafiya yarinyar nan tana ji banu da lafiya ta wanke kafar ta , ta tawo ki dauki kudi ki siya lemo ki kai mata kice ina mata sannu Ubangiji Allah ya bata lafiya.,, inshallahu zan gyara amin ya Allah maman mu. ta faɗa tana tashi tsaye. Maman su tace '' Allah ya saka haka.,, fita tayi tana shiga dakin su , ta doka tsalle dauko hijabin ta , tayi ta saka ta dauki kudin da tace ta dauka. fitowa tayi tana cewa maman mu na tafi. tace '' Ubangiji Allah ya kiyaye hanya.,, Amin ya Allah tace tana fita daga cikin gidan. ba ƙaramin farin ciki taji ba , bata taɓa zaton mahaifiyar ta , za tayi saurin amincewa haka ba. tarar mai napep tayi a kofar gidan su da yake a bakin titi suke ta faɗa mai inda zai kai ta , yace to shiga tayi tana kallon titi har suka isa kofar gidan Hidaya. kudin sa ta miƙa mai ta fito knocking gate din gidan Hidaya ta fara yi. buɗe mata , mai gadi yayi yana kallon ta ganin kanwar hajiya ce sai ya bata hanya ta shiga cikin gidan. cikin sauri ta kara sa part din Hidaya a kulle ta gansa wayar ta , ta ciro a jaka ta danna mata kira bata dauka ba sai gani tayi ta buɗe mata kofa shiga tayi ta mai da kofar ta rufe tana haɗe ran'ta tace '' da kika ce bakya ji....?.'' amrah tace '' Hajiya dan girman Allah ki dena yi min barazana kina daukar alhaki na wallahi.,,, uhmmm huce mu shiga. amrah bata da zabi da ya huce tabi bayan Hidaya shiga daki suka yi ta mai da kofa ta rufe amrah zama tayi akan gado tana zuba ta gumi. Hidaya zama tayi tace '' ya maganar auren ki?.'' Amrah tace '' a shekaran jiyan sun kawo kudin.,, Hidaya tace '' okay anya kuwa kina son kwanciyar hankali?.'' Kallon rashin fahimta take mata sai dai bata da bakin magana Hidaya tace '' kinsan ina da hanyoyin da zanbi na hana auren ki ko? to idan kina son ki tsira da mutuncin ki dole ki fasa auren nan me bana baki wanne farin ciki ne bana baki da har zaki zabi wani akai na ,, Kiyi wa Allah da Manzonsa karki cutar dani... Hmmm tace tana kokarin cire hijabi amrah tas ta cire mata shi amrah hawaye wani na bin wani ko a jikin Hidaya tace '' makaryaciya mu gani a ina kike period din..?.'' Amrah tashi tayi ta cire doguwar rigar ta , pad ta gani tace au to zo na rage zafi ta fada tana janyo ta jikin ta fadowa tayi da yake ita tana kan gado hannu ta saka akan breast ɗin'ta tana sakin wani irin nishi tare da saka bakin ta akan nipples din amrah wata iriyar kara amrah ta saki sakamakon tsotsar maman'ta da Hidaya tayi dayan kuwa na hannun ta. gaba ki ɗaya ji tayi bata Duniyar nan bakin cikin da take ciki ta neme shi ta rasa. Amrah kamo harshen Hidaya tayi ta fara kiss ɗin'ta tana matsa bombom ɗin Hidaya da yake towel ne a jikin ta tuni ta cire shi ta wullar duk da ba a cikin kwanciyar hankali take ba sau da yawa a wani lokacin ta na yin dana sanin halin da take ciki. Yau gashi tana so tabar sa amma babu dama Hidaya ta riga da ta samo lagwanta. a hankali ta cire bakin ta , ta mayar dashi prevent din Hidaya harshen ta , ta zura tana wasa da gurin Hidaya riƙe kanta tayi tana tura kanta ciki tare da sakin ihu tamkar wacce bata cikin hayyacin ta. Cewa take amrah karki bari ci-gaba da yimin haka amrah dan Allah karki cire kanki wayyo Allah na. a hankali ta cire bakin ta duk sperm din Hidaya ya ɓata mata fuska rungume'ta ta , tayi tana a tare suka sauke ajiyar zuciya Hidaya shafa bayan amrah tayi tace '' baby na dan Allah karki bar ni...,, amrah shiru tayi a hankali take matsa kan nipples din Hidaya wash ta saki wata ƙara tace '' baby na baki koshi ba ne?.'' nan ma shiru tayi mata , Hidaya ta saka hannu ta juyo da kan'ta ya zamana suna facing din juna tace '' wallahi ji nake kamar na mayar da ke ciki wutar sha'awar ki ƙara ruruwa take a cikin zuciya ta.,, Mu haɗu a book 2 Amina alhasan Muhammad opay 1k special group 1,500 8141785374 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 6 of 6