Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 6
ta riƙe hannun wani namiji shi kuma tare da yake da wani bakon sa da yazo kasar dan kadar Pakistan ne. ganin tunani na ne man yi mai yawa sai ya yi saurin kawar da wannan tunanin ya ci gaba da aikin sa cikin nutsuwa. wannan kenan. Ki bari zuwa gobe sai ki tafi cewar Hidaya. Bestie tace '' gaskiya gwara na yafi so nake gobe na hau jirgi na koma lagos.'' Hidaya tace '' okay ba damuwa karki manta da ki ƙara yi mata magana.'' Inshallahu , ta faɗa tana tashi tsaye hada kayan ta , tayi Hidaya tana ƙwance tana danna wayar ta. Bestie gama shiryawa tayi tace '' to sai mun'kara haduwa ni zan tafi.'' tashi tayi ta riƙe mata jaka tace '' muje na raka ki ko...?.'' No da kin zauna naga kina jin dadin kwanciyar da kika yi karna takura miki. Cewar bestie. bata rai tayi tace '' wanne takura ana zaune qalau muje na raka ki.'' ta faɗa tana riƙe hannun ta a hankali suka fara tafiya har suka fito harabar gidan Hidaya kallon katon gidan tayi ji tayi kan'ta ya ƙara yin girma duk ita kaɗai ce a cikin wannan gidan kuma ba macen da ta isa ta shigo shi idan ba ita ba. shi ya saka take tsula tsiyar ta son ranta, a bakin gate ta , tsaya tace '' sai mun yi waya.,, to shikkenan Allah ya sai an jima. ta faɗa tana karbar jakar hannun hidaya hidaya juyawa tayi ta fara tafiya, barka da fitowa Hajiya cewar me bawa shukoki ruwa. ko kallon inda yake ba tayi ba ta dauke kan'ta ta ci gaba da tafiya tana zuwa kofar da zata shiga part din ta sai ta bude da kan'ta shiga tayi tana kallon wajen kamar yau ba'a share shi ba duk furen bishiya ya bushe ga alamun duk kura akan tayar ɗin. da sauri ta fito tana kwalawa kai kai mai bawa shukokin ruwa zuwa yayi ya ɗurkusa a kasa yace '' ranki ya dade gani.'' Kira min duk wani ma'aikaci da yake cikin gidan nan da sauri yace '' to an gama ranki ya dade.,, Ya fadi haka jikin sa yana rawa a guje ya kirawo kowa , dukkan sune suka taru kowa yayi kasa da kansa Hidaya tace '' su wa'yancan raini ne ya saka suka ƙi zuwa ko yaya....?.'' ta faɗa tana nuna sojojin da suke kofar farko ta cikin gidan. kallon kallo aka shiga baba buzu yace '' ranki ya dade ni aikin gadi nake sauran kuma jami'an tsaro ne shi ya saka kika ga basu zo na basu da alaƙa da wannan maganar.'' What kai na saka kane a ciki da zaka faɗa min haka?.'' Baba buzu yace '' kiyi hakuri.,, hararar tsohon tayi sosai yake jin jina rashin kunyar Hidaya Alhaji saheer yana girmama shi, a yanzu kawai yana zama ne a cikin gidan yana biyan shi albashi maharazu ɗan sane ke komai shi yana zaune be dena bashi albashin shi ba , ya bashi ya bawa maharazu. Ran maharazu ne ya ɓaci amma sai danne Hidaya tace '' a cikin ku wa yake yin share share...?'' isa yace '' ni ne hajiya.'' daga yau na kore ka saboda baka san aikin ka ba ya za ayi kabar min waje duk datti saboda baka san darajar kanka ba , so kake cuta ta kama ni na mutu ko saboda kai jahili ne baka lura da abin da ya dace. HAJIYA Alhaji ne yace min nade na sharewa zai dauko wasu ma'aikatan ni iya kaci na harabar gidan nan sauran matan kuma gyaran bangaren ki da bayan gida. har akwai wanda zai zartar da hukunci ban sani ba ta faɗa tana kallon su. Isa yace '' Alhaji ne ya fada min haka.,, juyawa tayi ta bar gurin ranta duk a ɓace me saheer yake nufi wato ita kenan photo ce a cikin gidan dole ta ƙara jan ɗamara. tana shiga parlour ta , ta zauna tana sauke ajiyar zuciya , da sauri ta , tashi ta shiga daki buɗe wardrobe ɗin'ta, tayi ta ciro doguwar rigar ta , da yake riga da wando en a jikin ta kuma hakan be dame ta ba ta da duk irin kallon da ma'aikatan gidan za suyi mata dora abayar tayi a saman kayan'ta, ta dauki katon glass ta saka mayafin'ta abayar ta saka akan ta kitson kari da aka yi mata ya zobo gadon bayan'ta jakar ta da key ta dauka zuge zip din jakar ta , tayi ta dauki wayar ta , ta saka wajen da take ajiye takalman ta , ta zuge glass din kalma ne da yawa iya lissafin'ka ba zaka iya zama ka kirga su ba sai kace shagon siyar da takalma daukan wanda ya dace da kayan'ta, tayi ta saka a hankali ta fara tafiya tana taunar chingum har yanzu bata kai matsayin matar sa ta farko ba saboda A'isha idan zata fita tamkar matar me muƙami haka motaci ke mata jiniya har da masu tsaron ta musamman ma ace zata wani taro ko bada tallafi, wannan abu shi yake ƙara bata haushi kamata yayi ace a yanzu da ta mutu komai na rayuwar Saheer ta san sa ya zamo ita ke mulki da komai sai tace ayi za ayi. inda tayi parking din motar ta , ta nufa ma'aikatan gidan binta sukai da kallo zuwa yanzu sun fahimci Allah ya haɗa saheer da bakar ƙaddara matar sa mace ta gari kullum cikin hijabi sai gashi ya auri wacce babu batun kunya a tare da ita , ita ba ma'aikaciya ba amma kullum cikin fita take yau wacce zasu gani dabam gobe wacce zata kawo dabam yawa shugabar Kungiyar kare hakkin mata ta kasa baki ɗaya... haka suka raya a cikin zuciyar su. buɗe motar, ta ' tayi ta shiga key tayi mata s hankali ta fara tafiya horn tayi wa mai gadi ya buɗe mata a guje ta fita daga cikin gidan babban rufin asirin da Ubangiji yayi musu babu ƙasa da yau tayi musu wanka da kasa. hawa kan titi tayi anan sai ta dai-dai ta tafiyar ta saboda cunkoson ababen hawa da ta samu. wayar tace tayi ringing tsaki taja ganin abbas ne buɗe jakar, ta tayi ta dauki wayar ta saka a handsfree tace '' Abbas gani nan zuwa ni dad'i na dakai gajan hakuri kamar wanda kayi shekara baka ganni ba.,, Abbas yace '' oh haka zaki ce kin san kuwa na saka samun nutsuwa babban buri'na na jini cikin jikin ki.'' cije lips ɗin'ta tayi tace '' okay gani nan amma ba dadewa zan yi ba zan je gida ne.,, kashe wayar , tayi tana fadar haka ci gaba tayi da tukin ta har ta isa gaban wani gida horn tayi me gadin ya buɗe shiga tayi parking din motar ta , tayi ta fito tana daukar jakar ta , rufe motar ta tayi ta , ta fara danne danne kara wayar tayi a kunne tace '' ya zaka barni ina jiran ka bayan na faɗa maka ba dadewa zan yi ba.,, kit taji alamar ya kashe kiran tsaki taja ta mai da wayar cikin jakar'ta ba zato ba tsammani ji tayi an rungume'ta ta da sauri ta juyo tana cewa haba Abbas wallahi na tsorata. riƙe hannun ta yayi yana sakar mata wani irin murmushi yace '' tunanin me kike har kika tsorata...?'' fari tayi da idon ta tace '' naka...'' Uhmmm ba gaskiya bane ko dai tunanin sabuwar budurwa da kikai ne ?.'' Cewar Abbas da sauri ta kalli abbas tace '' kai baka gajiya da zargi wallahi mu karasa ko ya faɗa yana kallon hantsar wandon sa .'' riƙe hannun'ta yayi suka fara tafiya yana cewa yau zan nuna miki zallar farin cikin da nake ciki hidaya kin zaɓi kuɗi, kin barni duk irin son da nake miki.'' ni wallahi idan kana yi min irin wannan zancen zan dena zuwa gurin ka ,kai baka da damuwa sai zancen miji na miji na haba ni wallahi Allah na gani ni ba karuwa ba ka zamar dani karuwa.'' Abbas yace '' hmmm Hidaya a ina muka haɗu? kawai dai a rufa da fatar akuya.'' banza tayi mai ta shiga dakin zama tayi akan kujera tana sauke ajiyar zuciya abbas cire jean din sa yayi ya zauna daga shi sai boxer daman babu riga a jikin sa. hararar'sa tayi tace '' ai ka bari na huta ko?.'' dariya yayi ya fito da abar'sa yana shafawa yace '' kalli ki ga yunwa take ji please ki temaka mata.,, Kawo min ruwa na sha ƙishirwa nake ji. ta faɗa tana dauke ido daga kan'sa. tashi yayi ya buɗe fridge ya dauko mata robar ruwa da glass cup rufewa yayi ya buɗe mata ya tsiyaya mata ya miƙo mata. amsa tayi tana kai wa bakin ta , tas ta shanye tace '' Allah ya saka baka saka min pills ba domin yau ba zama ya kawo ni ba kai idan baka yiwa mace mugun ci ba , baka sanin ka ci mace.'' a'a akan me zan saka miki magani wancan karan ma gardama kikai min Hidaya ban san saboda me kika zaɓi mata zuji dad'i dake ba tun kafin mu rabu na gane haka ban tabbatar da zargina ba sai ranar da na ga kin saka jamcy a status din ki , Allah yayi miki diri me kyau. da sauri Hidaya tace '' mu rufe wannan chapter ya isa haka bana son maganar nan .'' zama yayi a kusa da ita yana ƙoƙarin cire rigar jikin ta temaka mai tayi ta cire har shirt din da take jikin ta a hankali ya furta wow nayi missing din wa'yannan kyakkyawan breast din ki ya ƙara she maganar sa yana shafa wa , Hidaya tace '' minti goma na baka.'' haɗe rai yayi yana zura hannu a ramin cibiyar ta yace '' gaskiya yayi min kadan idan wancan mutumin baya nan , ki kwana mana mu sha soyayya.'' ya faɗa yana kashe mata ido ɗaya. daure fuska tayi tace '' serious wallahi ba jimawa zan yi ba ,, to shikkenan ya na iya tun da kin riga kin zama sai dai gani daga nisa kin gwammace ki budewa mace kafar ki ta kaƙule'ki tas iya son ran'ta bakya son jela. kaga abbas ni wallahi sauri nake idan zance zaka tsaya to ka kira ni, Jikin abbas ne yayi sanyi yace '' Hidaya kin canza min ba kamar da ba wai me yake faruwa idan laifi nayi miki dan Allah kiyi hakuri wallahi bana jin daɗin abin da kike min...?.'' rungume shi tayi tace '' Abbas dole na damu ina zargin yaron miji na , yana bibiyata kai kuma baka daga min kafa idan aure na ya mutu ban san ya zan yi ba .'' da sauri ya cire ta daga kirjin 'sa yace '' idan ya sake ki sai me ? rasa manema kika yi ne ? basai a mayar mana da auren mu ba ni wallahi a yanzu ko S.D RICE ba gani sai nayi ball da ita na tsane shi bana kaunar ganin sa naso wallahi da aka ce a kwanaki an kai mai hari dama kashe shege suka yi komawa ya huta., Salati ta saki tace '' haba Abbas me yayi maka ?.'' Kinga Hidaya karki bata min rai bayan nasan asiri kikai min na sake ki wallahi Allah kin cuce ni gashi nan kin jefa mu cikin halaka abin da ban yi ba ina yaro sai gashi da girma na ina yin ta , ko da kin san iya kaci na a sha love bana zina. Hidaya ganin yana shirin yin tone tone da sauri ta haɗe bakin su guri ɗaya wani irin kiss take mai duk abin abbas sai da ta goge mai hadda shi ya saka yake son ta, ta iya sarrafa mutum. sai da ta tabbatar ta , jikin sa yayi sanyi babu abin da yake buƙata sama da ya zura gugar sa , a hankali ta zare jikin ta , tana cewa lokaci yayi abbas zan tafi. da sauri ya riko hannun ta yana cewa dan girman Allah kiyi hakuri karki barni a cikin wannan halin rintsai idon ta , tayi ta rasa dalili ita yanzu sam namiji baya gaban'ta ko da gaske ne da ake cewa hakan yana daga cikin illar neman mata idan kuwa haka ne tofa akwai gagarumar matsala saheer yace yana ganin ya samu lafiya ya za tayi dashi tana cikin wannan tunanin ne. ya rungume ta itama bata da wani zaɓi da ya huce ta bishi sai da komai ya dai-dai ta sannan tayi wanka ta shirya tace '' ka ɓata min lokaci wallahi.,, Hmmm kawai yace domin shi mamakin lamarin, Hidaya yake yi. daukar jakar ta , tayi ta fara tafiya sai da taje bakin kofa sannan tace '' sai munyi waya.,, Abbas yace '' okay.,, da sauri ta fita har tana tuntube wayar tace tayi ringing zuge zip din jakar tayi ta fito da ita sunan saheer ne ya fara yawo a screen din wayar ta dauka tayi tana karawa a kunne tace '' hello.,, Assalamu alaiki muryar sa ta daki dodon kunnen ta ba karamin kwarji Muryar sa tayi mata ba duk abin ta , tana shakkar sa , ko wani abin zata faɗa mai sai ta yi ƙasa da idon ta bata iya faɗa mai ido cikin ido dai-dai ta nutsuwar'ta tayi tace '' barka da wannan lokaci.,, ba tare da ta amsa gaisuwar sa ba babban burin ta ya faɗa mata abin da ya saka ya kira ta. baya kiran ta ba tare da wani dalili ba. Saheer yace '' kina ina ?.'' Gidan mu ta bashi amsa Saheer yace '' mommy tana gida tana jiran ki.,, yana kai wa wannan ya kashe wayar sa , a hankali ta cire wayar daga kunnen ta , tamkar an zare mata laka haka ta dafa bango ta shiga uku shikkenan zargi zai ƙara shiga tsakanin su. daman akwai wata kullalliya a tsakanin su. kiran mommy ne ya shigo wayar ta gaban tane ya faɗi duk irin halin mommy bata kaunar wannan ɗabi'ar tata kasa ɗagawa tayi har kiran ya , yanke. Amina Alhasan Muhammad opay 1k special group 1,500 8141785374 ku turo da shedar biya ta wannan number 08141785374 free page ya kusan karewa. Episode 6 Dakyar ta iya daga kafar ta , ta fara tafiya motar ta ta buɗe ta shiga tana sauke ajiyar zuciya jikin ta duk ba dad'i tamkar an zare mata laka haka ta fara tuki horn tayi me gadi ya buɗe mata gate. fita tayi a hankali har yanzu ta kasa samun karyar da za tayi ta fitar da ita musamman idan saheer ya dawo gidan ya za tayi da wannan tunani ta isa gida horn tayi mai gadi ya buɗe mata shiga tayi ko dai-dai ta parking ba tayi ba ta fito daukar jakar'ta tayi ta fara tafiya miƙawa maharazu key tayi bece komai ba ya karɓa domin ya gane me take nufi. da sauri ta fara tafiya ta shiga part din ta , jin muryar mommy da sauri ta shiga tace '' mommy sannu da zuwa kin zo na tafi saloon.,, a fusace mommy ta , tashi ta mare ta , tace '' baki da hankali ko baki san ciwon kan ki ba ? hmmmm wallahi wallahi kin ban mamaki ga mijin ki can yana neman yin aure ki, kina nan a zaune babu abin da ya shafe ki , yawo kika tusa a gaba ba dole yayi aure ba Hidaya baki san cin sa ba balle shan sa baki san ki kula da shi ba ke dai mata kika rako duniya wallahi asiri ma idan kin ga yayi tasiri to akwai biyayya da iya kalamai ,bawan Allah nan dakyar muka samu ya aure ki baki ga irin kuɗaɗen da na ɓatar ba duk akan ki shine kika bada kofa shekara daya da wasu watanni zai miki kishiya dan uban ki haka kika tashi ko shara da yan gyare-gyaren gidan nan bakya yi , aini ban san haka kike zaune ba sai da samha ta faɗa min komai besan me lokacin da kike fita ba haduwa nayi dashi a harabar gidan nan ina ƙoƙarin tafiya ya ban hakuri na zauna da ya kira ki saboda ke kin iya karya kika ce kina gida dan uban ki, ina kika tafi?.'' cikin mamaki ta dafe kuncin'ta ta buɗe baki za tayi magana mommy tace '' yi min shiru bana so naji komai daga bakin ki wallahi mamakin ki nake gani nake kece zaki face da wannan gida nayi abin da nayi kika fito daga gidan wancan matsiyacin shine kika saka min da haka wallahi kin cuce ni Hidaya ke ba haihuwa ba anya kuwa ba wani abu kika sha kika ki haihuwa? kullum sujja nake Allah ya baki haihuwa Ubangiji ya saka kafin ki yaye kin haihu amma ke kin rufe idon ki kin toshe kunnuwan ki kin dauki hudubar sheɗan wa'yannan kawayen naki wallahi duk randa na kara ji ance kin tura mata a cikin gidan nan wallahi Allah sai ranki ya ɓaci shasha matsa min na huce. tamkar wata doluwa haka ta matsa mata , ta huce gaskiya ta yarda inhar mutum ya kware gurin munafurci to zai iya raba da , da mahaifi da sauri tabi mommy tana cewa dan Allah kiyi hakuri inshallahu bazan ƙara ba. mommy tace '' kima ƙara.,, riƙe mayafin'ta tayi tana kuka tace '' dan girman Allah ki dawo.,, tsayawa tayi ta ce sake ni. sakin ta, tayi mommy dawowa tayi ta zauna Hidaya itama zama tayi ta zuba ta gumi tace '' mommy waya ce miki zai yi aure?.'' uban ki ne ga labari ya baza media har free weeding pictures na gani ai na yiwa Hajiya magana sai tace min eh yana neman aure jifa amsar da ta bani a yadda muke da ita har ta bari ɗan ta yayi aure. jikin Hidaya ne yayi sanyi rasa ina zata saka kan'ta tayi jikin ta duk ya saki tace '' ni be faɗa min ba kuma ni gani nake kamar faɗa miki haka tayi kawai.,, wani kallo tayi mata , tace '' dallacan rufe min baki, ke mahaukaciyar ina ce ? ga zance daga mahaifiyar sa idan zaki gyara halin ki , ki gyara kin ga tafiya ta., da kallo ta bita dashi tace '' to shikkenan , ki gaida gida gobe zan zo sai musan abin yi., banza tayi mata , ta fita Hidaya da sauri ta , tashi ta fara tafiya buɗe kofar toilet tayi ta wanke fuskar'ta fitowa tayi ta ciro wayar ta a jaka ta nemo number saheer danna masa kira tayi ta ƙara a kunne. be dauka ba ajiyewa tayi ta buɗe wata kofa wacce kai tsaye bangare saheer zata shiga ajiyar zuciya ta sauke ganin kofar sa a buɗe take da sauri ta shiga baya parlour dan haka sai ta shiga bedroom ɗin sa jin kar'ar zubar da ruwa a toilet zama tayi tana jiran'sa. kallon ko ina take kamar mace komai tsaf tsaf kamar mace ta gumi ta zuba tabbas idan wannan zance ya tabbata ta shiga uku ita daman matar shege ce wata kila wacce zai aura , auren soyayya za suyi zata zama yar kallo kenan ina ba zai yiwu ba dole ta zubar da komai ta kama kan'ta tabbas idan bata yi wasa ba wankin hula yana neman kaita dare. tana cikin wannan tunanin taji kar'ar buɗe kofar'sa. da sauri ta , tashi towel ne a hannun sa amsa tayi mamaki ne ya kama shi ya riƙe hannun ta yace ''. Bar shi na gode.,, girgiza kai tayi tace '' baka so na samu lada ne bani nayi maka .,, ta faɗa tana ƙara karɓa jikin sa ta fara goge wa saheer yace '' barshi haka na gode.,, ajiyewa tayi tace '' wanne kaya zan dauko maka.,, yi yayi kamar be jita ba ya huce, dressing mirror jan stool yayi ya zauna. zama tayi tana kallon sa har ya gama shafa mai , duk da saheer baki ne amma bawai irin can ba za'a kira shi da chocolate colour wani irin karfaffan mutum ne jikin sa baya nuna tarin shekarun sa. duk inda kyakkyawa yakai to yakai ita kan'sa fatar sa abin kallo ce , tashi yayi ya buɗe wardrobe ya dauko riga armless da wando three quarter milk and coffee colour yan gidan Gucci turare ya fesa tace '' yau ka dawo da huri daman kullum haka kake dawo wa ba sai dare yayi ba .'' juyowa yayi yana kallon ta domin maganar ta , ta bashi mamaki , be taɓa zaton rashin kunyar ta , takai haka ba zama yayi akan kujera yana daukan laptop yace '' zan yi aiki ki faɗi abin da ya kawo ki kar kizo ina aiki ki katsai ne., maganar nan baƙaramin bugar mata zuciya tayi ba sai ta danne tace '' daman mace sai tana da bukata sannan zata je gurin mijin'ta?.'' be ce mata komai ba ya buɗe laptop din sa Hidaya tace '' wai da gaske ne za ka yi aure... ? Ka samu lafiya ne ?.'' ta gefen ido ya kalle ta daman shi dai yasan ruwa baya tsami banza wato shi ne ta canza halin ta, tana so ta gyara wasu kura'kuran'ta. Uhmmm yace mata yana ci gaba da danna laptop din sa , Hidaya ji tayi tana neman faduwa haka dafa gado tayi ta riƙe kan'ta da yake juya mata , tace '' tambayar ka nake ka amsa min da uhmm da gaske ne ka samu lafiya kuma aure za kayi?.'' Saheer yace '' inshallahu ina fatan haka.,, da sauri ta , tashi tsaye ganin yana shirin raina mata hankali tana tambayar sa yana fadar haka kuka ta rushe dashi tace '' kai min adalci kenan ? tsawon Shekara daya da watanni nayi ina jiran ka samu lafiya amma shi ne ka saka min da haka daman ai na lura da take taken ka wallahi Allah ba zan zauna da kishiya ba sai dai ka zaɓa ko ni ko auren da kayi kuma Allah nasan Hajiya bata san da wannan zancen ba.,, duk wannan maganganun da take saheer ko ɗago da kan'sa be yi ba ɓalle ya kalle ta nunawa yayi kamar baya gurin ko baya fahimtar yaren da take magana dashi. da sauri ta fita tana ci gaba da kuka tana shiga part din ta ta dauki waya ta dannawa Hajiya kira rabon ta , da ta kirawo hajiya tun ana sauran sati ɗaya bikin ta saheer. har ta gama ringing bata dauka ba ci gaba da kiran'ta, tayi amma ina Hajiya bata dauka ba danna mata kira ta kara tana cewa ai ni nasan abin munafurci ne gashi nan taki ɗagawa a wannan karon ɗagawa tayi kuka ta ƙara fashewa da shi tace '' Hajiya wai da gaske ne aure zai yi wallahi Hajiya idan yayi auren nan mutuwa zan yi., Hajiya tace '' subhanallahi haba Hidaya sai kace haramun zai aikata tabbas kishiya akwai ciwo amma haka za kiyi hakuri ace bashi da shi ne , shi ne zan iya hana shi amma tun da yana da hali ki yi addu'ar Allah ya saka kin samu abokiyar zama ta gari Allah ya saka hakan shi ne yafi alkairi ,, Hajiya alkairi fa kika ce kishiyar ce alkairi ke me ya saka alhaji be miki ba har ya mutu idan alkairi ce ? Wallahi to dole na tona asiri bashi da lafiya tun da yayi hatsari gaban sa ya samu matsala. HAJIYA tace '' ke ce dai baki da lafiya yaron da ko kwarzane jikin sa be yi ba a hatsarin da suka yi zaki zo min da wannan zance ke ce dai mara lafiya sai dai ki karkace ki saki katon kashi ba ki iya kashin mutum ba aikin ki kawai kici ki sha kiyi kashi ke har kina da kunyar da zaki kalle ki, kice bashi da lafiya ya'yan da ya haifa kece kika haifar mai su? Ina miki kallon me hankali kina kokarin shiga dawa kishiya hauka ce har da zaki faɗa min haka .,, Hidaya kara rushewa tayi da kuka ta kashe wayar ta ajiye ta , bata taɓa tunanin hajiya zata faɗa mata haka ba kenan ma da sanin ta , za'a yi mata kishiya. shiru tayi tana share hawaye dole tabi mommy domin tasa inhar za tayi mata abib da take so kishiyar nan da za ayi mata labari zata zama ba mamaki ma yar gidan babban mutum ce. ★★★ Talatu talatu, da sauri talatu ta fito tana cewa haba yaya hadi lafiya kake min wannan kiran ka shigo cikin gidan nan babu ko sallama. Ke bana son rashin kunya harkar arziki ce ta , zo mana amma Umaru yana so ya saka bakar kafar sa ya

Chapter 5 of 6