Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 4
irin nasu salon, kana ya dora da cewa “ya ummi nay a naga kin kasance cikin halin rashin numa mamakin ganina awanna lokaci duk da kuwa cewa rabon nasa idanuwa akan nake na dan tsawan lokaci, Koda taji shi wannan kalami sai yaga ta fashe da kuka al’amarin da yayi mutukar daure masa kai kenan ya dubeta cikin rudu “ya ummina ina dallin wannan kuka nake nayi tsammanin cewar zakiyi farin ciki da ganina acikin wannan dare har hakan yazamo waraka cutar dake addabar zuciyarki, ni kuma na samu kwanciyar hankalina a gujewata ta barautar da **ABDULAZIZ SANI M/GINI** --- akemin, kuma da son ganin matata da dana, Sa’adda yazo nan uzancensa sai mahaifiyarsa taja dogowar majina ta dubchi a tausayi tace “Yakai dana hakika ka fada tarkon dan uwanka Ruhas domin suna sane da cewar zaka zo wannan birnin kotz talin kaka dalilin da yasa akayi shilar rashin lafiyata kenan alhalin ni babu abinda ya sameni lallai suna sane da shigowarka kuma bamu makawa sai sun samu nasara na kamaka kamar yanda suka kudurta da.domin da kansa saiki ya bada ammana akamaka a kashe saboda suna da labarin kana nan kana. hada RUNDUNAR DAUAR FANSA, wanan daliline yasa ni zubar wanan hawaye Sa’adda Gwarzo jarumi Jamal yaji wanna batu sai ya dubi mahaifiyarsa batare da wani tashin hankali ya ce Kada ki damu ya Unmina ai tuni sun yi sakaci dan Zaki ya girma babu wata guguwar bala’in dazan yi shakkar tunkara a wanna lokaci dan haka yanda suka shirya nima na shirya A dai dai wannan lokaci dakaru gidan baki dayu sun cika bakin kofar turakar mahaifiyarsa da kansa yaraima Ruhas ya shigo dakin cikin fusata Jamal bai dubeshi ba sai day agama sallama da --- **TURBAR GASKIYA** mahaifiyarsa ta cewar ta kwantar da hankalinta kamar ya tsira ya gamane. **TURKASHI WAYE BAI KARANTABA WANNAN KASAITATTACCAN** **LABARINE DAGA ABDULSALAMA ADAM SHITU BATURE GADON KAYA LALLAIKA NEMA DAN JIN WANNAN LABARI YANA NAN A KASUWA 1&2 NE.** **ABDUL'AZIZ SANI M/GINI** An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 4 of 4