Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 4
kwalla ya dubi shadilat wacce itama jikinta yayi sanyi gaba daya ta kamu da nadamar tunowa da Sarki dan uwansa, yace “yake Shadilat kyi sani cewa kin famawa Mahafina tshon ciwon da har abada bazai taba warkewa acikin zuciyarsa face ya tafi inda dan uwansa ya tafi. Tabbas a yanzu Sarki bazai iya baki amsar akan alfarmar da kika nema amma wata kila nan gaba idana zuciyarsa tayi sanyi yayi bayani. Yanzu sai ku koma **ABDUL’AZIZ SANI M/GINI** --- **TURBAR GASKIYA** uzuwa unguwarku, idan Sarki izinin ganinki zai turo a kirawo ki, Koda jin haka sai Shadilat ta dubi Yarima ta dan yi masa wani murmushi wamda ya kasa fassara ma’anarsa a cikin zuciyarsa, Ta ce nagode Allah da yazama Sarki yana da dakamarka kuma ina fatan zaka taimaka min akan alfarmar da nake nema ka janyo ra ayin Sarki akan bukatata. Hakika jini jinine kamar yadda aka siffantamin kamanim marigayi Sadauki Hizanu sai naga babu mai kama dashi a birmin gaba daya face kai, ina maiyi maka fatan ka zamo gawurtatteen jarumi kamarsa, na barku lafiya. Koda gama fadin hakan sai Shadilat tayiva sarki sallama cikin biyayya ta juya ta flee dafa fadar gaba daya ‘yn gudun hijira na take mata baya ba tare data sake rufe fuskarta. Nan fa jama’a suka rinka binta da kallo hart a fito daga cikin gidan sarauta suka shiga gari , duk inda suka gifta kallinta kawai akeyi maza da mata, nan da nan labaninta ya bazu a ko ina acikin birmin Baitul Haural harda kauyika. Lokacin da Lushmaira taji labarin ai ga wata kyakywar budurwa ‘yar wani mahsahurin attajiri wacce ta fifta kyau ta bayyana acikin **ABDUL’AZIZ SANI M/GINI** --- birnin Baitul haural sai ta cika da tsannan mamaki kuma ta kamu da tsananin kishi bata san sa’adda tta mike tsaye ba zumbur ta kira wani hadimin gidansu tace yaje ya ya dauko mata doki, Nan take ta shiga turakarta ta kama shiri tana mai ca6a ado da nufin taje unguwar ‘yan gudun hijira tana cikin yin adone mahalifyarta ta shigo dakin nata ta dubeta cikin mamaki tace yake “yata ina zaki je da yammaciman haka alhalin magariba ta kusa? Lushmaira ta juyo ta dube mahafiyattata cikin murmushi tace “Ina sone naje naga ikon Allah wato naga kyakkyawar fukar da tafi tawa wacce a halin yanzu zancenta kawai akeyi a birnin nan da kauyikan kasar nan, Koda jin wannan batu sai Karimat mahalfiyar Lushwaira tayi murmushi saman tace “yake ‘yata kiyi sani cewa zuwanki wajen wannan ‘yar attajiri bashi da wani amfani domin bazai haifar miki da komai ba face kishi, ban son a samu wani sabani tsakaninki da wannan bakuwar budurwasaboda musulunci yaharamta gaba da hassada, kada kiyi kiyayya ko hassada gareta saboda ta fiki kyau. **ABDUL‘AZIZ SANI M/GINI** --- Lokacin da Lashmaira taji haka sai tayi murmushi tace yake Ummina na rantse da girman Allah babu wani abu a gabana face cika umanin mahaifina ba wani abu bane yasa nake son naje naga wannan ‘yar attajiri face gudun kada zuwanta garinnan ya hanani cika wasiyar mahaifina”. Da jin wannan sai karimat ta dubi Lushmaira cikin alamun damuwa t ace “tayaya Shadilar zata hanaki cika wasiyar mahaifinki? Lushmaira tace “baza ki fahinta ba sai anan gaba idan lokaci yayi amma dai yana da kyau yanzu naje nazawa al’amaain rigakafi, gama fadin hakan ke dawuya sai Lusmaira ta fita daga dakin da isa harabar gidan inda tai ski hadimen gidan nasu ruke da doki yana jiranta, da zuwa sai ta karbi dokin ta hau ta fice daga cikin gidan Kai tsaye Lushmaira ta nufi gidan ‘yan gudun hijara, tana isa ta tambaya gidan da Shadilat take take.aka nuna mata. Lushmaira ta kunna kai izuwa cikin gidan tana mai yin sallama, wata kuyanga e eta amsa mata sallamar wacce ta isketa zaune a fallo tana hidima, Lashmaira ta dubi kuyangar tace “je ki ki gayawa uwar gidanki tayi bakuwa, ba tare da --- **TÜRBAR GASKIYA** sarda ma komai ba kuyangar ta mike tsaye ta shiga cikin turakar saman ta sake fitowa tace “shugabata t ace ki baiyana kanki, Lushmaira tace “Kije ki gaya mata cewa gimbiya Lushmaira ce ‘yar marigayi Sarki yaki Hizanu, nan take kuyangar ta koma ta isar da Safo da jin haka sai Shadilat ta mike zumbur ta fito falo cikin farin ciki, Koda suka yi arba da juna ita da da Lushmaira sai kowannensu ya kurawa junansu idanu ko kiftawa basa yi,tsawaan ‘yan dakiku suna tsaye kifam kamar gumaka saman Shdilat tayi murmushi ga Lushmaira tace “lale marhabun da ‘yar Namijin duniya dodon macijiya Burukul karsum, ga kujera ki zauna mu gaisa hakika yau ina da babbar bakuwa, Lushmaira da Shadilat suka zauna a tare akan kujeru da suke fuskantar juna a lokacin Shadilat ta umarci kuyangarta da ta kawo musu abin sha ta tafi cikin umarni, Shadilat ta dubi Lsubmara cikin nutsuwa tace “hakika kina kama da mahaifnki a fuska, cikin alamun mamaki Lushwmaira tace “taya akai kika san mahaifina hard a kamaninsa alhalin baki sanshi ba kuma baki taba ganinsa ba, Asalima ni kaina da nake ‘yarsa ban taba ganin sa batunda aranar da ka **ABDUL’AZIZ SANI M/GINI** --- haifeni ya mutu? Shadilat ta gyara zama tana mai yin murmushi tace “yake Lushmaira kiyi sani cewa a rayuwata babu abinda yake burgeni sama da japuni don haka sa’adda na sami labarin mahalfinki bisa jarumtakar da yayi sai na aiko manzo musamman izuwa ga nan birnin yazo yayi mini bincike akan tarihimsa hard a kamaninsa ma sai da aka sa wani masanin zanen ya yazana min taswinarsa aka kawo min, domin ki gasgata zancena yana da kyau kiga zahiri. Nan take Shadilat ta mike tsaye ta shiga cikin turakarta, jin kadan sai ta fito da rike da wani allo a hanunta na karfen zinare ta mikawa Luswairat, Koda Lushmaira ta dubi kan allon sai tayi arba da hoton mahalfinta yana yaki da macijiyar Burukul Karsum a albkacin day a sami nasarar suka mata takobi aokin idonta, hakika kamannin fuskarsa sak irin ta sarki ce banbamci kawat shi yana da dogon saje wanda ya zagaye fuskarsa, nan take Lushmaira ta furawa fuskar mahalfinta idanu aikuwa sai kwallah ta cika mata idanu har hawaye ya zubo daga idanunta tad ago kai ta dubi Shadilatta ce Nawa zaki siyar min da **ABDUL’AZIZ SANI M/GINI** --- wannan hoton? - Koda jin haka sai Shadilat tayi sauri wuf ta kar6c hoton daga hamun Lushmaira t ace "ai idan kika ga na siyar da wannan hoton sai idan nima nayi irin jarumtakar da mahalfinki yayi na soke daya idon na Macijiyar Burkul karsum an zana taswi rata kamar yanda aka zana wannan. KOda jin haka sai Lushmaira ta tuntsire da dariya, al'amarin da yai mutuKar baiva Shadilat mamaki kenan ta dubeta tace menene dalilin yin wannan dariya taki? Lushmaira ta hade rai tace "gani nayi iska na yawo da mai kayan kara domin kuwa kina mafarki ne wanda bazai taba zama gaskiyaba, yaya abin day a gagari duk jaruman mazajen nahiyar nan gaba daya za kice ke zakiyishi? Ina son ki farka daga dogon mafarkin da kike ki fuskanci abin da zaiyiyo na zahiri yanzu ki gaya mini dinari dubu nawa zaki siyar mini da wannan hoton? Koda jin wannan batu sai ran Shadilat ya 6aci ta mike tsaye ta zero takubi daga cikin kufensu guda biyu dake rataye ajikin bangon da cillawa Lushmaira guda daya ta café saman ta ajye wannan hoto a tsakayar falon ta dubi --- Lushmaira ta ce "kuďi baza su iya baki wannan hotan ba amma idan zaki iya karbarshi ta kalfin takobi ko kanfin damtsenki ya zamana ki na samu labara ke ma kin kuyi yaki a sirranci ba tare da mutane sun sani ba kama yadda nima na koya tun ina yarinya. Na sani cewa mayi miki fin tin kau a fagen kyau amma a fagen bangaren jarumta ban sani ban a dade ina jiran wannan rana kuma gashi tazo, idan har kin cika 'yar marigayi Sarkin yaki Hizanu ki dauki wannan hoton ki fita dashi dagacikin gidannan. Koda jin wannan batu sai mannaki ya kama Lushmaira bisa yadda akayi Shadilat tayi wannan bincike akanta da mahaifuta haka kuma sai zuciyarta ta kama tafarfasa bisa jin tace idan ta cika 'yar marigayi ta dauki wannan hoto da kanfin damtse, nan take Lushmaira ta daga takobipta sama tana mai gyara tsayuwarta kawai sai ta fallala da gudu izawa inda Shadilat ta ajive wannan hotn ta sunkaya tana kai hamu domin ta dauki hoton. Koda ganin hakasai Shadilat tad aka tsalle daga inda take ta doki kafadar Shadilat da kafarta guda ta hantsaila can bayakarin tad au hoton, cikin zafinnama Lushmaira ta mike tsaye --- zumbur ta tareta suka ruguntsume da azababban yaki tamkar kafiri da musulmi na Kokarin hallaka juna ya zamana ccwa suna kaiva junansu sara da suka juriya da bajinta, nan fa suka tashi hankalin barori da kuyangi dake cikin gidan, Kuyangar ma da taho kawo musu kayan abinci taga ana im wannan tashin hankalin sai ta saki faranti dake hannunta komai ya tsiyaye akasa ita kowa ta sulale Kasa sumamiya. Said a Lahsmairat da Shamdilat suka shafe kusan rabin sa 'a suna kaiva juna sara da suka amma dayamsu bata sami nasarar koda 'fakutar jikin dayaba. Al'amarin daya fusatasu kenan sukayi watsi dad a takubbansu sukka ja da baya, kowacce ta duhRule hannayenta kuma suka sake rugowa da gudu da nufin su kacame da sabon fadan hamu kwatsam ba zato ba tsammani sai suka ga Yarima Zaiyan ya dako tsallae ya shiga tsakaninsu bisa dole kowacce ta ja da baya suka jifa da takobban dake hannayensu kuma suka kama murmushi kamar ma babu abin ya faru, Lusmaira ta dubi Yarima cikin alamun mamaki t ace mene ya kawo nan wajen a awannan lokacin, yarima ya daka mata tsawa yace " aike ya kamata ki gaya min dalliin da **ABDUL'AZIZ SANI M/GINI** --- yasa kika zo nan kike son ki hallaka daya daga cikin bakimnu mai daraja? Kafin Lushmaira t ace wani abu sai idanun Yarima suka kai kan wannan allon hoton na Sadauki Hizanu wanda aka ajiyac a tsakiyar falon, cikin tsananin mamaki yarima ya furawa hoton idanu ya karaso wajen ya dauki hoton, koda yaci gaba da kallon hoton sai nan take idanuwansa suka fara zubar da hawaye, kawai sai ya dago kai ya kale. Shadilat yace "yaya akai kika samu wannan hoton kanin mahaifina? Shadilat ta num,fasa tace "nice nasa aka zanashi saboda bani da burin da yafi na zamo kamarshi akan wannan hoton muke wannan yaki kuma nici na bahwa Lushmaira dammar ta yakeni domin na jarraba karfin jarrumtakata akan tata saboda nasan cewa itama ta koyi yaki a sirrance tun tana yarinya, Tabbas na na sha gabanta afagen kyau amma afagen Jarunta yarzu na tabbata cewa munyi kunnen doki bazan taba wuce tab a face Sanki ya amsa zai min alfanmar da na nema awajens. Lokacin Shadilat tazo nan aazanceta sai kan yarima ya daure ya cika da tsanamm mamaki kawai sai ya dubi Shadilat yace "to ke **ABDUL'AZIZ SANI M/GINI** --- **TURBAR GASKIYA** metlene dallilin da yasá ba kyason Lushmaira tafi ki karfi ko jarumtaka?” Koda jihwannan tanbaya sai shadilat tayi ajiyar zuciya sannan tace saboda na fuskanci cewar zata iya lalata mini babban burina na duniya na son nd zama jarumar da babu kamata, a tunda ita kunna babban burinta shi ne ta aurijarumin da babu kamarsa a jarumtaka idan har yazamaria cewa ba n lee jarumar da tafi kowa jarumtaka ba lallai wahda zata aurane, babu wanda zairin kowa jarunka a wannan zamanı face wanda ya soke dayabidon na Macijiya Burkul Karsum da izinin Allah n lee zam samu wannan nasarar sa’adda Sahadilan tazo nan a zancenta sai ta milkawa Yarima hamunta tace bani hotona na jarumin jaruman batare da gardama ba ya mika mata ta kiroa yarima ya dubi Lushmaira sannan ya dubi shadrilat sariyayi mumhushi ya ce “Hakika duk ko biyum akwa wani doua Karkashin zuciyarku dakiké oeyeva amma koma menene imyanuna yakabe za muri wari, abin da hake so ku fahinta sinh e ryanizu abin dako gabarınlı yakine runda dar Sarkıya aika wad a Sarakunan can uku takardar raddita yaki babu makwa sar anyi wannan yaki saboda haka ma mat shawartarku **MIDIM MAZ SISA JUQABDUL AZIZ SANI M/GINI** --- ku bi yun nan daku ajiye duk wani bure burenku sai bayan wannan yaki yanu ke Shadilar nawa zan biya na fita da wannan hoton na Sarkin yaki na kaiwa Sarki shi domin ba kara min farin ciki zai yi ba idan ya mallakeshi don na tabbatar da cewa zai debe masa kewar marigayi, sa adda Shadilat taji wannan sai tayi murmushi tace “wannan hoton nawa ban a siyarwa bane da kuGi sai dai siyeshi da jarumtaka idan har kana son na sai maka shi sai dai ka koyi mini yadda akeyin hawa dogowar ganuwar nan waece ke tsakiyar garinan har ka isa karshenta aranar da kai da mahaiinka kka hau kan ganuwar har kuka rasa yadda zaki yi ku sauko kasa sai raga aka sa muku ku ka fido kanta. Loakcin da Shadilat tazo nan azancenta sai yarima ya cika da tsananin mamakin adda akayi tasan wannanai’ amarin alhalin ba agabanta akayi ba asalima awanan lokacin tana can tinguwar su ta ‘yan gudun hijira basu san abinda ke wakana ba tunda acan karshen gari unguwar take, Yarima Y ace Da ina “Zanyi tunani tukunna idan naga ya dace na koya miki hawa kan ganuwar sai na koya miki, Dajin haka sai Lushmaira tatari numfashinta sa. Ta ce “aikuwa sai dai ka koya **ABDUL AZIZ SANI M/GINI** --- **TURBAR GASKIYA** mana tare” Kafin yarima yabude bakinsa yayi Magana sai ya ga wani badakarc ya shigo cikin gidan da sauri, da zuwansa sai ya risina ga Yarima yace “ya shugabana Sarki yace kazoo yanzu da sauri fada ana gabatar da taron gaggawa, Koda jin haka sai yarima ya dubi shadilat yace “kuyi hakuri sai kuma mun fara samun lokaci saman zamu warware wannan matsala, nan take Yarima ya jnya ya flee daga cikin gidan da sauri yabi wannan badakare abaya suka nufi fada, Da isarsu fada suka iske sarki tare da dukkanin ‘yanmajalisa da kuma gaba dayan dattijan garin wannan jama’a sai jikinsa ya bashi cewa lallai yaki ya tsao domin duk sa’adda akayi irin wannan taro a afada in ba batun wata anno bad a ta shigo gari sai dai ko batun yaki, kai tsaye yarima ya nufi inda Karagar sarki take ya zauna daf da Sarki A lokacinne Sarki ya dubi gaba dayan Jama’ar dake fadar y ace “yaku kjama’ata kuyi sani cewa labara ya zo mana daga bakin ‘yan lekken asiri mu cewr kasar birinin Hizuba da birmin, Dakful da Birnin, Karsum sun tara **ABDUL'AZIZ SANI M/GINI** --- **TURBAR GASKIYA** dakarun yaki sama dana mutun Miliyan goma acikin birnin Hizuba domin su zo su yakemu tun kafın amsar wasikar da suka aiko mana ta samesu, wannan yana nun da cewr dua so suke su baje kasarmu su kawar da addininmu a awannan nahiya gaba daya, lallai ba zamu zauna muna jiran so iso ba har nan bas u cimu da yaki, bazamu ji tsaronsu ba koda yawansu ya kaiyawan gaba dayan mutanen duniyar nan saboda munsan cewa muna kan TURBAR GASKIYA su kuwa suna kan turbar karya Koda Sarkiyazo nan a zancensa sai fadar baki daya ta kauri da kabbara saman Sarki yaci gaba da bayaninyace " kun sani cewa tunda na hau kan wannan karaga ta mulki ban taba yin yaki ba azamanina sai yanzu, rabon da ayi yaki awannan kasa tun mulkin mahalfima sa adda Dan uwana ya rike garautar sarkin yakin a garinnan tun daga wannan alokaci kawo I yanzu amu da Sarkin yaki a garinnan saboda haka ni yanzu na nada yarima Zaiyan akan matsayin sabodan sarki yaki wanda zai iya jagoranciwannan yaki da zamuyiu saboda na gamsu da januntakarsa juriyarsa da hikimarsa da Allah ya bashi, uwa uba kuma ya kasance mutun **ABDUL'AZIZ SANI M/GINI** --- mai mutukar Sa'a bisa duk abin da yasa agabansa. Lokacin da sarki yazo nan ab batunsa sai fadar tayi tsit 'yan Majalisar suka kama fus, fus kowa na fadin albarkacun bakinsa alamar cewar da yawansu suna, da shakka akan jagoranci da yarima zaiyi na wannan yafi, Koda Sarki ya fuskanci abinda ke faruwa sai yai gyaran murya kowa ya nutsu saman yace duk wanda yake da forafi akan wannan bayini nawa. bisa hukuncin da na yanke ya fito yayi hawabi tunda amfamin taruwarmu anan kenan domin mu zartar da hukunci da muke ganin cewu shi ne zaifishemu. Koda jin wannan batu sai waziri ya mife tsaye ya fuskanci jama'a y ace ni forafina guda dayane a tunanina bai kamata ace mutumin da bai taba fi.a yafi ba kuna bai taba fita filin daga ba ac yazamana cewa shi zai jagoranci mayaka sama da millyan daya saboda bai san yadda ake yafi ba baisan irin debarun da ake vi ba domin a yaudari abokan gaba asami nasara yafi akansu. Koda jin wannan batu sai Sarki yayi murmushi y ace ai ba yurima kade ne zai jagoranci wannan mayaka ba domin hard a ni za ayi wannan yafi duk wani abu day a shige masa **ABDUL'AZIZ SANI M/GINI** --- **TURBAR GASKIYA** duhu ni zai taimaka masa, Koda jin haka sai hankalin kowa ya tashi ya dugunzuma, waziri ya dubi Sarki cikin alamun tsananin damuwa yacc “ya shugabana abune mai tsananin hadari ka shiga wannan yakin domin jiya bay au b ace tabbas yanzu girma ya fara kamaka jaurmtakar da kayi a ada yanzu bazaka iya taba da zarar abokan gaba sun kyaila ido sun ganka acikin mayaka Kofarin za su yi suyi maka rubdugu har sai sunga cewa sun gama da kai sannan hankalinsu zai kwantakasani cewa kaine mayakin da babu kamarsa awannan fasa tamu gaba daya idan gaba daya dakarun mu suka ga ka faofi zasu iya samun karayar zuciya su kasa ci gaba da wannan yafki yadda ya kamata idan kuwa haka ta raru cikin fanfanin lokaci za amurkushernu tunda dama barnu da yawa. Sa adda sarki yaji wannan Korafi na na Waziri sai ya sake yin murmushi yace “yakai Waziri kayi sani cewa kafin na yake hukunci fita wannan yafi said a nayi la’akarı da duk wadannan matsalolikuma nayi tunanim mafita akan su saboda haka ina mai tabbatar muku da cewa nasan abin da zanyi domin na kare kaina daga wadannan matsaloli a bin da nake bufata **ABDUL’AZIZ SANI M/GINI** --- daga gareku kawa' shi ne ku tayi ni da addu'a. idan kunna akwa mai sauran korafi ya tashi yayi Magana. Fadar ta sake yin tsit har izuwa tsawan 'yan dakiku baa sake samun wanda ya sake yin wani Korafin ba, Asannane Sarki ya dubi Yarima yace "kaje ka fara shirya dakarumnu gobe da Asuba bayan muhyi Sallah zamu fita daga cikin birnimnu muje" mu tari abokan gaba lallai Ashirya guziri'duk da abini dake bukata sayau kafin ya raba. Yarima yarifissina yace an gama ya shigabana, Nan take Yarima ya miketsaye ya fice daga cikin fadar ya tafi izuwa can fadar inda ya tura akirawo masa gaba dayan dakarunsa da zasu fita waman yaki. Nan da nan kuwa labara ya bazu ko ina acikin birnin da kauyeka, Nanfa jama'a suka dukufa wyvajen yin addu'a suna tarrokon Allah akan ya bayar da nasara akan waman yaki da za afita. Al'amarin Gimbiya bushmaira kuwa lokacini da taji za afita wamaniyaki amma banda mata face mata da mazajensu zasu fita domin ju taimakamusu vajen dafa musu abinci da kula **ABDUL AZIZ SANI M/GINI** --- da lafiyarsu alokacin da suka sami raunika sai hankalinta ya dugunzuina cewar komai rintsi da tsanani sai taji wannnah yaki domin ta bayar da gudummawarta ga addainin Allah kuma ta jarraba jarumtakarta da horon da ta samu na yaki nan fat a kasa zaune ta kasa tsaye ta dinga kai kawo tana tunanim mafita, said a ta shafe lokaci mai tsawo sannan dabara ta fado mata Nan take Lashmaira ta shirya ta tafi izuwa gidan shugaban likitocin birnin wanda ake kira da Zauwad ibini hanifa. - Da isar gimbiya Lushmaira gidan likitan sai ta iskeshi tare da likitoci da yawa yaransa wadanda yake kintsasu domin su bi rundunar mayaka lokacin da gimbiya tai so tana sanye ta bakaken kayane kuma ta rufe fuskarta idanunta kadai ake gani da yake tare da wani hadiminta tazo wanda yake rike da dokinta sai ta umarci hadiman nata akan yaje ya radawa Zuwwad zuwanta batare da kowa yaji ba kuma ya sanar dashi cewa tana son su gana dashi a sirrance, nan take kuwa Bawan na yaje ya cika umarnin. Lokacin da likita Zuwad yaji cewar Lashmaira tazo har har tsoro ya darsu acikin zuciyarsa amma sai ya tura wani **ABDUL'AZIZ SANI M/GINJ** --- hadimansayayiwa gimbiya jagora har izuwa cikin turakarsa. Da isar gimbiya cikin Turakar Zuwad sai tayi arba da abin da yasa zuciyarta ta harba da sauri da kuma buga. Auazan dakata alittafina na daya sai mu shiga cikin littafi na biu don son ci ganan wannan labarin da kuma yanda zata kasance mai Lushmara ta gani haka har yasa gabanta faduwa shin wace bukata tazo da ita girin likita zauwad ina labarin Shadilar shin-zata iya cika burinta na soki idanuwan Macijiya butiku! Jearsam duk wannan amsashi suna cikin littai mabiyu wanda a tare suka fito da na daya. Daga marubucinku mudakin gin! Hira tsakanin madakin gini da A ubature akan littafin Hikayoyin abi nari karanta. Abudul aziz madakin gini yana mai yabawa matashin maruo! Abudul salam adam shitu bature da cowar "agaskiya mayumutukar larin ciki alokacin da na kasance mari karanta wannan littafin mai suna hikayiyin abu shajjara musammam hikayar kanina kuma dan uwa na Abudulsalam adamu shitu ya fara gabatarwa. Ban yi tsammani haka daga gareshi laila! na --- **TURBAR GASKIYA** _jinjina masa mutukar jinjinawa,_ _shi wannan matashin maruci shi ne_ _wanda ya kirkiri wannan labara kuma yazo min_ _da batu alokacin azumi, nayi farin cki sosai gami_ _da wanmatunanin da yayi kuma na yabawa_ _kwanyarsa ta dalilin kawo min wannan bayanin_ _cewar sa “Ina ganin ogana kamar yadda yake_ _cewa dani ya kamata ace mun tsaya mun fitar da_ _littafi guri guda ma’ana tare dakai” lokacin da_ _naji haka sai nayi manakin batunsa atunanina ya_ _za ayi ace muyi lattafi tare kuma guri guda._ _Bature ya ce da ni “ba ina nutin yazamana_ _munyi labari daya tare da kai ba a’a ina nufin_ _zamu zamo masu yin hikayoyin daya da daya_ _acikin kowane littafi kuma zai kasance lattafin_ _ya dinga fita aduk kan vata biyu biyu. Anan na_ _fahinceshi na kuma sanar dashi eewa wannan ba_ _matsala bace dukkanimnu sai mu dau damara_ _yin dan muga inda zamu kama bakin zaren_ _ayinni biyu kacal na kamala labarin kuma nayi_ _mamakin yanda shima y agama nashi labarin_ _ayini guda daga nan na tabbata lallani bature ya_ _diana danba nan take na tambayeshi wane suna_ _za asawa littafin, batare da fata lokaci ba ya_ _sunar_ _dani_ _cewar_ _HIKAYOYIN_ _ABU_ --- SHAJJARA. Koda muka rabu dashi na jima ina nazarinsa da akan wannan labari wanda duk jimawata a harka littafi ban tabayi yin wannan tuanniba na hada kaina da wani marubucin da mukayi zamani dasu kamarsu marigayi yaron malan da Shehu usman mohd dan haka sai na fara duban hikayarsa day'a kawomin, Akwai rubuce rubuce da yawa agabana na so ne na dan duba labarinsa amma bisa mamakina ban tsahirta ba sai da yazamana ina ta faman bude faijika ina ganin faran takarda agaskiya na yaba masa mutuka dan haka ne yasa na barshi ya karasa wannan hikaya tashi har zuwa littafi na hudu sai ku saurareni da karashen tawa hikayar gami da sabowar d azan dasa a sabon labarina mai taken ARTABUN GUMURZU. Kadan Daga FARMAKIN ABOKAN GAMA Ya ku iyayena ni na tafi kuma bazan taba dawowa ba tunda na yarda da mutuwa Lallasi nayi da na sani zuwane Birnin Basara kunia nayi danasani abinda na aikata badan tsoron yawan laifina ba said an kawai na so nayi tsawan rai **ABDUL'AZIZ SANI M/GINI** --- **TURBAR GASKIYA** don in dauki fansar ran kakata da aka rataya tun a baya bisa laaifin kisan mahalifiyar Sarkin dan uwanka kuma makiyaki agare ka a yauzu tunda ayau nima na gurfana agaban inda suke rataye wanda suke aikaya laife a gazesu sun rataye ni duk da cewar na kasance da ga dan uwansa Lallai mahaifin ka dauki dan uwanka abokin gabarka kuma kada ka taba yafe masa laifinsa ka dauki fansa akan daukacin al’ummarsa kada ka raga musu wamma shi kadaine zai nuna kai masoyinane acikin kuma shine zai nunawa masoyanka cewar mahalifiyarka ta haifeka a matsayin da mai faunarta. Koda Sarki yazo nan a karatun sai ya sake fashewa da kuka mai tayar da hanakalin mai saurare ya kuma kwarara ihu mara dadin ji ya ce cikin kakkausar murya “Dana Kuhiaf zan dau fansa ko taw ace hanya zan dau fansar ranka akan Ulaisat Yar sarki Abulbashara, Sannan zan dau fansa bakan ta min zuciya da akayi akan duk wani raid a ke wanzuwa A Birnin BASARA Zan kuma dau fansar ran mahalifiyata a **ABDUL/AZIZ SANI M/GINI** --- akan Dan’una Sarki Abulbashara. Koda yazo nan kashedinsa sai ya zare takobi daga jikin Zairul ya nufi Dakaru gami da kuyangun da Sarki yayi masa kyauta dasu Kuyangu da Bayi ya fara Sarcewa kai Gaba daya hankalin jama’ar dake gurin hankalinsu ya tashi. WANNAN KENAN DAGA LITTAFIN MATSHIN MARABUCINKU AA BATUREGADON KAYA YANA NAN TAFE NAN BDA JIMAWA BA 08162707231, 07041591141,08124173211 Kadan Daga GASAR GWARZON KARNI Kurdawa yake cikin kataren gidan sarauta sarautar hannunsa rike da muggan makai mai masu barazana ga rayuwar bil’dama, Duk yawan dakarun da aka zuba domin yimasa Katanga ga shiga cikin gidan, sunata kewaye kewaye yayin dashi kuma yake sadadawa a hankali cikin hikima irin tasa ta babban jarumi kuma gwarzon shekara a wanna lokaci duk badakaren da yayi rashin nasarar yin **ABDUL’AZIZ SANI M/GINI** --- **TURBAR GASKIYA** ido hudo dashi to wannan ya zama tarihi karshe na rayuwarsa da haka har ya isa cikin turakar maharifyarsa, Lokacin daya isa ya sameta akwance amma bisa mamakinsa idanuwanta abude tarwai kuma kamar bata tarc da wata cuta, Cikin ladabi ya ajiye makamansa yayi tattaki zuwa gareta a yayin da ita kanta ta zuba masa ido kuma batare da mamakin zuwan nasa ba awanan lokaci, Koda karasuwarta zuwa kasaitaccan gadon sai ya duka ya gaidata, cikin

Chapter 3 of 4