Reading Deen Marshal By Mamuhgee Chapter 24 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sai alokacin dukkaninsu suka ankare da zuwansa cikin muran da farin ciki suka fara Masa sannu da zuwa.
Bai zaunaba bayan angama gaisawa sashensa da aka gama gyarawa ya nufa yasamu yayi wanka da sallah kafin yaci abinci kadan ya kwanta baccin nutsuwar ganintama kawai da yayi.


Acan bangarenta kuwa samun kanta tayi dashiga wani hali na nutsuwar zuciya da ganinsa,musamman da idanuwansu suka Shiga cikin na juna tana iya hango soyayyarta dake cinsa shima Dan Haka Koda dare yayi yanayinta ya nuna samun nutsuwar datai maimakon ita takai Masa abinci hajjo Hanifa tasaka takai Masa Dan yace bazai iya zuwaba Bai Gama hutawaba da gajiya.
Haka ta zuba ido tayi kwanan tunanin abinda yake yanzu har gari ya waye
Tunda safe tayi wankanta ta shirya cikin doguwar rigar Kuwait gown Mara nauyi sosai tana qamshinta Amma still baishigo breakfast ba kamar bazatai magana ba sai kawai ta daure ta tambaya Hanifa lafiyansa kalau kuwa?


Kije kiduba da kanki Mana Nima dai bansaniba iyakacina palonsa na dire Masa na dawowata.


Jin hakan yasa takasa samun nutsuwa Ana gama abincin Rana da kanta ta hada zata Kai Masa saigashi yashigo palon cikin guntayen kayan _Nike_ black dasuka fitarda haskensa sosai.


Kallonsa tayi tana ajiye basket din hannunta kan dining ta nufosa tana kallonsa da rauni sbd takai maqura gurin gazawa tana ta kamo hannunsa zatai magana ya Dan janye Yana dauke idanuwansa daga kanta zai wuce tasake riqo hannunsa tareda Shan gabansa Bata tsaya komaiba ta Dan daga qafafunta takai fuskarta saitin tasa ta hade bakinta da nasa tayiwa bakinsa wata irin tsotsa kafin ta sake tana kallon fuskarsa ahankali ta furta"


I'm sorry husband.


Kasa cewa komai yayi sbd tariga tagama sanin baya iya fushi da ita tareda sanin hanyayin kamasa tako Ina ya janyota jikinsa ya rungume ta gefe Yana sake Kama bakinta Yana kissing sbd cikinta daya tokaresu ya hanasu mannuwa da juna.


Gyaran muryan Hanifa ne yasa Naj zamewa ta waiwayo da sauri tana kallonta cikin fargaba saitaga ita kadaice Banda hajjo Dan ta manta da inda suke tuni.


Cikin Dan Jin kunyar kanta tace"


Ina hajjo??


Kallonta Hanifa tayi kafin ta kalli wanda yagama kamewa akan bayason tada maganarsa da Naj yanzu saita haihu ta kalla hannunsa dake riqedana matarsa tace"


Hajjo tafara fitowa taga abinda yake faruwa a palonta shine Takoma ta turoni akan ku tattara kubar Bata Palo Dan Allah.


Zaro idanuwa Naj tayi cikin wata irin masifaffiyar kunya tace"


Dagaske kike?


Da gaske nake Dan Haka kafin ku makantar Mana da 'yar tsohuwa da wainnan hot romances din naku ku qara gaba.


Fuskewa yayi Yana mamakin yanda hanifa yanzu ta iya gulma da saka ido Yana matarsa Yana cewa suje dining zaici abinci.
Ba kunya suka taru suka fuske a sashen hajjo sai dare bayan sunci abincin dare suka ficewarsu Yana riqeda hannunta shine yayi musu Saida safe Naj kuwa sauran nauyin hajjo yaqi barinta iya mgn.


Saida suka biya sashen Dad Alfa gaisuwa kafin su wuce suka taddashi palon qasan zaune anty Amina na gefensa tana juya Masa tea din data dafo Masa Mai qamshi.


Sama sama suka gaida Dad din suka fito sbd ganin shima hutawarsa yake da amaryarsa.


Rufe kofar palonsu yayi Yana janyota jikinsa ya kalli bakinta Yana shafawa yace"


I love you wifey.


I love you too" tafurta Kai tsaye cikin siriryar muryar data sake yamutsashi suka kwasa sukai bedroom dinsa inda suka baje komai.


Asubar fari naquda me qarfi ta tadata hafara hawayen azaba Dana abun kunyar daketa binta kala kala tun aurenta yanzu Kuma daga zuwa kwana dakin mijin sai naquda kowa zaisan abinda ya tado Mata da naqudar karma Dadah taji shikenan.


Hajjo yakira Kai tsaye ya sanar Mata aikuwa hankali tashe tareda Hanifa suka fito lokacin har Anty Amina ma daya kira ta fito aka dauketa zuwa asibiti aka bar anty Amina tayi musu breakfast tazo daga baya.


Muguwar azabar datakeji yasa yau duk miskilancinta da sanyinta guduwa ta ringa Kiran sunayen Allah tana roqan gafarar mutuwa zatai
Aikuwa hankalinsa yayi mugun tashi yacewa Dr sa'id ayi Mata CS kawai tadaina Shan wannan wahalan dayake jinya acikin zuciyarsa na neman tarwatsewa.


Basa hakuri Dr sa'id yayi Yana cewa Kar ayi gaggawa zata haihu dakanta Inshallah.


Bata haihuwa sai gap da magriba lokacin tuni ta mugun galabaita Ana gama gyarata wani wahalallen bacci ya dauketa aka fitowa dasu hajjo da lafiyayyar jaririyar da Bata bar komai na Marshal ba sai bakin mamanta data dauko murna tasa iyalan gidan kasa barin asibitin Saida Naj ta farka daga dogon baccin gajiyar datai ta kalli fuskarsa Marshal din dake zaune dakin Kan kujera Yana rungume da 'yarsa dayakejin Babu abinda yakeso aduniya yanzu Sama da ita musamman idan ta Dan motsa har cikin ransa yakejinta.


Murmushi Naj din tasaki lokacinda take kallonsa shida babyn shima ya sakar Mata nasa murmushin Yana tasowa yazauna kusada ita ya Dora Mata bbyn batareda ya damu dasu anty Amina dake dakinba umma dai sulalewa tayi tabar dakin gwara su hajjo sunsaba gani.


Washe gari aka sallamosu suka dawo gida inda suka tararda komai anyi musu tanadinsa adakinta inda zatai jegon Yan gidansu kuwa sai zuwa barka sukeyi Hanifa takasa saka ranta koina sbd farin ciki,
Dadah Kai tsaye ta sakawa yarinyar sunan _Anqi Allah yaso_ Naj najin sunan tasan da ita Dadah take saigashi yarinyar taci sunan hajjo suna kiranta da _Noor_
Bayan sunan Noor da sati biyu su anty Amina suka bar qasar itada Dad Alfa sukai tafiya zuwa umrah dakuma Malaysia da dad din zaije wani taron tsofin Marshals hahifa ma bayan tafiyansu anty Amina da kwana goma Hanifa ta wuce aka barsu sukadai sai hajjo da sabuwar tsohuwar Mai aikin hajjo Dake kula dasu bayansu ruqayyat dasu nasu aikin gyara dasu girki ne,


Mum Malika shiryawa tayi ta tafi Ghana tana cewa idan bataiwa Hannah dukaba bazata dainajin abinda takejiba dan haka ta tafi tayo Mata dukan tsiya tana kuka Hannah din na kuka suka dawo gida suka koma Yan kallon ikon Allah Dole Hannah din tafara bawa masu nemanta Daman zuwa gurinta badan tasoba sai Dan shafawa Kai lafiya dason maso wani tunda gashinan Bai kaita koinaba kotayi dinma baqin cikin zata kwasa gwara tayi aure tabar gidanma ta huta.




Watan Noor uku sabon ciki ya bulla jikin Naj batareda sanin kowaba tace Masa su tattara su koma kafin asan da cikin batason surutun dadah Dan Allah,
Dama shi hakan yakeso sukai Shirin komawa sukaje yiwasu umma bankwana da shigarsu kallo daya Dadah tayi Mata tace"


'yar nan wani cikin Kika Kuma Yi da jaririyar 'ya??


Kallonsa Naj tayi ganin murmushin da maganar Dadah ta sakasa ta dauke Kai ta wuce tana qin tanka maganar Dadahn sbd duk su umma da Dattijo na gurin
Sama sama cikin kunya tayi bankwana da iyayen nata tafito bayan umma ta hadota da kayan *_AMARYAR KB GLOBAL ENTERPRISE 08067558902_* washe gari sukabi jirgin asuba suka wuce tareda barin 'yan uwa da kewarsu.


Tunda suka koma wata sabuwar rayuwar Jin Dadi da kwanciyar hankali suka bude Mai tattareda tsananin so da qaunar juna gashi Kuma wannan cikinma baida laulayi Dan Haka soyayyarsu suke Sha Babu cikas ahaka tasamu cikin yakai wata bakwai lokacin Noor tayi 10month saita yayeta Hanifa tabiyo jirgi daga us tazo ta dauketa da dukkanin kayanta gabaki daya akan itace zatai riqonta.


Wannan karon Bata samu wahalar naquda ba ta haifo 'danta namiji lafiyayye shima sukai bikinsu dagasu saisu Hanifa dasukazo da 'yarta Noor sai anty Amina datazo tareda umma da hajjo Wanda Suma Dagan umrah zasu wuce da umman tayo kafin Hajj.
##MAMUH#


*_ALHAMDULILLAH YA ALLAH_*


*_DUKKANIN KURAKURAI DAKE CIKI ALLAH YA YAFEMANA GABAKI DAYA DANI DANA RUBUTA DAKU DAKUKA KARANTA,_*


*_DAN ALLAH KARKUCE BAI KAMATA YAQAREBA SBD BANSAN ABINDA ZA'A CIGABA DA RUBUTAWANBA IDAN BA'A TSAYA A GABARDA LABARI ZAI TAFIBA CIKIN MARMARI BATAREDA ANYITA JANSABA HARYA FITA RANMU MU DUKA, DAN HAKA KAWAI MUCE ALLAH YASA MU AMFANA GA ABINDA MUKA KARANTA,_*
*_IDAN AKWAI INDA NAYI MANTUWAR WANI ABU KU DAUKESA AMATSAYIN AJIZANCI NA DAN ADAM,_*


*_SAIMUN HADE AGABA,_*
*_ALLAH YABAR SO DA QAUNA NAGODE SOSAI._*
ZAFAFA BIYAR.






*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*




*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_


*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_


*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_


*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_


*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_


*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k


*_Zaku tura kudin a_*


6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*


*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇


08184017082


*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇


09134848107
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment