Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 3
or ah hakama idan muka dawo daga kasuwar sai mun isketa a ofar gidan tana wannan wasanni. Kullum haka al'amarin ya kasance. Abin da ke bani mamaki shi ne wai shin menene dalilin'da yas ani da Amaila muke={yawan- kallon juna da yin murmushi. Wata Kila saboda. babu yara a Sauran gidajen dake makwabtaka da\ mune? WataKila kuma jininmu ne ya hadu?-Amsar dai da na kase- baiwa kainaskenan. == = Ss A kwana a tashi wata safiya bayan mun idar da sallar asuba mun -yi kala mahaifiyata-takigatsanida-wuri domin yau wata kasuwa daban zattafi-dake'can babban-Birnin Rum kuma ba zamu dawo'ba sai bayan kwana uku. Koda" na ji wannan batu Sai hankalina ya dugtnzuma domin bana son abin da zai jawo'na daina ganin- -fuskar Amaila.- Cikin alamun: 'damuwa na dubi abbana na ce ya kai abbana ni kuwa da zaka Kyaleni da nayi zamana a gida domin bana sor nayi nisa da Ummina. Ko da jin haka sai' ya dubeni cikin mamaki ya ce, ai nima ba na son kayi nisa da ni kuma hikimata ta tafiya tare da kai ko ina ita ce ka koyi yadda nake harkokin fatauci ne domin ya zamana ccwa ko bana raye zaka iya tafiyar da komai. Ko da jin haka sai Hajarat ta tari nmfashinsa 18 alaci sai. abbana ya ce da A LEOOGGE ALLL JANE [VAATED FLEAS tace ,haba ya kai mijina ya za a yi ku tafi ku barni "ni kadai a cikin gidan nan har tsawon kwana uku ai gwara dai kai kadai ka tafi ka bar mini Ukashat domin ya rinKa debe mini kewa. Yayin da Hanafi ya jiwannan batu sai ya yi murmushi ya ce, to shi -kenan ai babu komai, kwana uku a wajen Allah kamar yau ne. Nan da nan ya kimtsa, muka rakoshi har Kofar-gida: Muna fitowa fofar gida kuwa muka -- 1ske attajiri Shalhab a zaune cikin keken doki yana jiransa, ashe tare za su yi tafiyar. Tsaye a gaban kenen dokin matar- attajiri Shalhab -ce riKe da .-hannun Amaila tana yin sallama da mijinta. Ko da - attajiri- 'Shalhab ya ga fitowarmu 'gaba daya sai ya fito daga: 'cikin keken dokin da.murnarsa ya gabatar "da iyalinsa ga. Hanafi; shima Hanafi: sai ya gabatar 2 gar Li ida: imahaifiyata Hajarat ta gaisa da , mahaifiyar "Amaila wacce-ake kira:da suna Shafira. "="Nan dai akayi=sallama gaba 'daya, Hanafi da Shalhab suka shiga: cikin- keken doki aka tafi da'su, 'mu kuwa muna tsaye muna-kallon 'keken dokin har ya Kule muka daina Hangosn. A-sannanne: Shafira ta. dubi Hajarat: ta ce kash yanzu kuma kadaici zai damemu tunda zamu Zama gwagware har tsawon kwana-uku. Lokaci guda suka bushe da dariya ita da: -mahaifiyata. Hajarat ta dubeta sannan ta dubi- = Amaila ta ce, -hakiKa- masu iya. magana sunyi pated da suka ce eyes da ya gaji:ubansa, tabbas ew 'ag! Amaila na matuKar kama damahaifinta. Ko da jin wannan batu sai. Shafira tayl murmushi ta ce, wannan gaskiya ne domin ga Ukashat nan ma shima naga tsakaninsa da mahaifinsa tamkar an tsaga kara. Su biyun suka sake bushewa da dariya a karo na biyu. Shafira ta yi. ajiyar zuciya ta ce, amma zanso mu zauna muyi hira sosai.don no musdebewa"juna kewa. Yanzu gidanku zamu shiga ko kuwa natu? Hajarat ta ce, yadda kika zaba haka za a yi? Shafira ta ce, to na zabi mu shiga naku gidan: Ba tare da wata gardama ba muka dunguma mu hudun muka shiga cikin gida hat Kuryar daki- "Muna shiga ne. e gecsenetira tayi- arba- da littafi "n mai tsarki- alKur' 'ani, eS "sauri mahaifiyita ta janycta. ta ce, ul Kikas —wannan littafi maitsarki, Ko da jin wanaréd batu sai " mamaki- ya turnuke Shafira ta-ce, shi kawa wann n : littafi: wane iri ne haka har da za' "ki kirashi mai boa tsarki kuma™ akan: % wane dalili- 'kika' 'hanani- tabashi? e Yayin da Hajarat. ta ji wannan 'tambaya"sa sai ta yi ajiyar zuciya tayi shiru-ba ta.eé komai ba. Daga can. ' -kuma sai ta dubeta ta ce bazan "baki amsar , tambayarki ba face kni yi mini alKawarin cwar ba za ; Ho mana asiri ba bisa'sirrinmu. Shafira ta ce, 99 Hai se da darajar j iyayena ba zan tona muku asiri ba. : arat ta sake yin ajiyar zuciya' a karo na biy¥ Sannan ta ce, da farko ig ni da mijina da wanna? . pe cated : Abdul'aziz Sani Madakin Gini namu Ukashat mun kasance ma'abota addinin musulunci kuma tun kafin mu zo nan mijina ya gargadeni. akan cewar kada nakuskura na baiyanawa wani matsayinmu domin ance sarkinku yatsani musulunci da musulmi tsakaninsa da seqnusulint'sai- kisa. Shafira ta girgiza kai ta ce, © wannan gaskiya-ne: - Hajarat=ta-ci gaba da cewa,. 'shi kuwa wannan = littafi da na hanaki tabawa shi muke kira alkur'ani. 'Babu -komai a cikinsa. face maganganun ubangijinmu- tsarkaka don haka sai mutum mai tsarki ne-ke iya tabashi, ke kuwa baki da tsarki tunda baki bada gaskiya da shi ba. Sa! adda Hajara ta .tzo-nan-a zancenta sai "Shafire 4 8 kawo gwauron "numifashi ta ajiye: sannan ta dubi 'Hajarat a nutse ta yake Hajarata-ki yi sani owa na dade ina tunani akan dalilin' da -yasa... mutane suka tsani wannan - -addini naku. alhalin kuma- ina jin 'labarin cewa ma''abota addinin. suna da a kawaici, tausayi da adalci. i abbas na gamsu. da hakan duk' 'da cewa ban taba' ganin irinst' ba-saryanZzu amma ai juma'ar da za ta yi kyau tun daga laraba ake ganeta. Daga haduwar nan tawa-daku sai naji na gamsu da al' amuranku. Idan ba za ki damu ba zanso ki yi. mini bayanin wannan addini naku yadda zan fahimci manufarsa. 'Duk wannan abu dake fous? tsakanin Shafira da arat ni da Amaila muna cB OOO ea a Haj daukar darasi da sauraronsu tamkar masu Caukar Catash. kallonsu urya ta ce, da farko dai shi Hajarat ta yi gyaran m wannan addini na musu bautawa Allah, sar wanda abokin taraiya. Bai haifa ba ba a haifeshi ba. Bashi da mata ko da;-shi ne-ya halicci sammai da-Kassai lunci yana nuni ne daa da duk abin da ke cikinsu habun baku ke tun babunma bata san "kantaba. Ma'ana Allah bashi da farko kuma ba shi da Karshe. Shi ne ya halicci mutum da aljan ya zubasu a doron Kasa ba don komai ba sai don su bauta 'masa, 'amma sai suka bijire har suke bautar:waninsa. Ki tsaya ki. yi tunani a cikin-diciyarki-da Kwakwalwarki ya 7aa ki guda daya wanda-ba shi da u, Kunia-sHine wanzajje tur yi a ce gunki abin da mutane suka gina ma'abota bautar gunki ne kuma mijinki makusancin sarkin Rum ne lallai-idan ya fuskarici kun "kar6i = ca: Ina son ki kasance.- a Wannan addini. "a cikin nutsuWwae-Koyatt@hie. Duk -saladd p fuskanci tashin hankali ki kira Allah, Stee pe ubangijinki mai jin Kaneawansa ne. Sa'adda give hallal ddakika wm rm arat a.zama dolekr ta zo nian a zancenta sai Shafira 4 ji hankalinta ya kwanta don haka sai tayi mata godiya'sannan suka su fice daga gidan, Cikin sauri Amaiti™ta riKO. f < yi sallama ta kama hannun-Amaila ta jata da nufin f hannuna ta 'saya cak muka Kurawa junaidanu. Take pale fara Kwalla mu iV un sakamakon ganin°Zamu f rabu a yanzu Saboda Shakuwa da sdho na tsawon } oo lukun da mukayi a Tama aiwa j amakj an isu e a 'yayenmu mamaki.kenan. Haka dai-stika amu muka hakura bisa'dole. f i Ngan irae A bdul'aziz Sant Madakin Gint Hanafi da attajiri Shalhab basu dawo gida ba sai ! da la'asar sakaliya gefen magariba. Muna zaune a cikin daki muka jiyo sallamar abbana. Cikin tsananin farin ciki ni da Hajarat muka mike da sauri muka ruga gareshi muna masu yi masa barka da vuwa sannan muka koma cikin daki gaba daya. Sai da.abbana ya ci abinci ya huta sannan — Hajarat ta kwashe labarin duk abin da ya faru tsakaninmu da su Shafira ta zainaye masa. Sa'adda Hanafi ya ji wannan batu sai hankalinsa ya dugunzuma ainun ya rasa abin da ke masa dadi. Nan fa ya kasa zaune ya kasa tsaye, kuma ya shiga tunani mai zurfi..Daga can sai-ya zauna ya fuskanci -.Hajarat ya ce yake=matata-ki yi 'sani cewa hakika . abin da kikayi daidaine kuma kin sami lada mai VawanawWajenAllah to amma fa ki sa ni cewa rayuwarmu yanzu tana cikin mmatsanancin hadari domin attajiri Shalhab-mutu ne mai tsaurin ra'ayi akan' akidarsa ta bautar gunki. Lallai idan ya , fuskanci cewa iyalinsa sun kari addinin musulunci , sai ya hallakasu, amma kuma sai yasa a halakamu don haka yanzu bamu da wata dabara face mu nemi — kariyar ubangiji don ko gudu mukayi kafin mu bar © cikin garin nan sai ya turo an bi sawunmu an' hallakamu. Ko da jin haka sai Hajarat ta numfasa ta . Ce, tunda haka ne ai sai mu dukufa mu kama du'a'l. Nan take kuwa mu ukun muka tashi mukayi alwala . 'o'l ba sassautawa y nafilfilolt da adduo1 0a sassaplawa. muka hau ne abin da ya faru a cikin gidanmu shi : ar ahaifina ya dawo daga fatauci daga babban Birnin Rum. = Al'amarin attajiri Shalhab kuwa lokacin da ya shiga cikin gidansa yana mai Kwalawamatarsa Shafira kit 1H , : sai ya ji shiru dayarsu bata amsa ba: Al'amarin da ya bashi mamaki kenan don haka sai ya Karasa cikin - dakin Shafira da sauri. Da zuwa-sai ya iskesu a a da 'yarsa Amaila-cikin.mummar dawowa. " kwance duk suna barci. Nan da nam fuskarsa.ta fadada da' murmushi. Har ya yunkura da nufin ya juya da baya ya koma dakinsa shima ya kwanta don huta gajiyar tafiya sai ya tuna cewa:akwai bukatar y ya tashi Shafira-daga barci domin-su-shiga dakni bauta su gaida gunkin-da suka-saba Lau (awa.mai -- guna Gulbala. Ce eee ee Shi dai wannan- gunki na Gulbala yafi shekara 4 ashirin a cikin wannangida naattajiri Shalhab. pe Kuma a Ka'ida duk sa'adda Shalhab zai yi tafiya sai "Ya shiga dakin Gulbala suityi-sallama hakama idan .- ¥4 dawo sai ya shiga sun gaisa. Shi dai wannan vs gunki wani aljani ne ke shiga jikinsa har "ya yi im oe da Shalhab, ya kan sanar da shi irin nasarar Sannan nt @ tafiya da kuma hadarin dake cikinta da zai fi ma yana sanar dashi duk irin matsalolin : ai fuskanta nan gaba. Shalhab ya yi imani da Abdulaziz Sani Madakin Gint gunki Gulbala dari bisa dari domin duk abubuwan da yake gaya masa suna tabbata. Shalhab ya taka Kafafunsa a hankali har ya isa daf da Shafira ya taseta daga barci cikin sanyaya muma don kada Amaila taji ta farka. Lokacin da Shafira ta bude idanu taga cewa mijinta ne Shalhab ya dawo sai tayi masa barka da zuwa ba tare da nuna tsantsar farin cikin sake ganinsa ba. Al'amarin da ya ashi mamaki kenan amma-sai ya yi tsammanin ko bata j jin dadin jikinta ne sosai. Don tabbas ba haka ta saba yi masa ba. Shalhab ya -dubeta- cikin damuwa- "ya ce, ya. ke matata me ke damunki. Ne,: anya. kuwa Jafiya kike? Shafira ta ce laf ake barci ne-kawai-a: adanuna. Mamaki ya dada kama. Shalh ; Sal ya yi shiru bai ce. A allonta kawai Daga-can kuma sai ya ce, to 'tashi muje-wajen Gulbala mu gaisheshi . -kamar yadda.muka sabayir sa duk sa'adda na dawo daga tafiya. Ko da jin haka-sai Shafira-ta yamutsa - fuska-ta ce,.ni dai wannan karon ba zan iya ba kaje kawai. Cikin matukar-mamaki:Shalhab ya tambayi. - Shafira dalilin hakna ita kuwa sai taki-fadin-dalilin. Cikin fishi Shalhab ya fitai daga dakin, bai zame ko ina-ba sai cikin dakinsa, maimakon ya wuce dakin Gulbala. Da zuwa ya kwanta a kan gado ya mike Kafafunsa yaruntse idanunsa don ya yi barci. Faruwar hakna ke da wuya sai ya ji an daka masa acikin kakkausar murya abar firgitarwa. Dakni daya sai ya kama girgiza kamar zaj n dimauta Shalhab ya mike zumbur jikinsa na karkarwa. Ba zato ba tsammani sai yaga siffar guoki Gulbala a gabansa. Shalhab yay! ajiyar guciya ya dubi Gulbala ya ce, haba ubangijina laifin me nayi maka har de-zaka tsoratani haka kabanani- barci alhalin na kasance mat biyayya a. gareka kullum sai nasa an yanka-maka akuya guda-kasba jini. Cikin wannan kakkausar murya Gulbala ya-ce ya kai bawana kayi sani cewa dole ne na tsorataka kuma na hanaka barci dominwani -bakon-al'amari .-ya shigo-gidan nan wanda nima yana tsorataniYa zama dole kaehallaka 'wannan.abu.ka-nesantashi da tsaw kuwa gaba rugucc. Ciki ni. Ko da-gama wannan furuci sai Gulbalasya6act 'Gat. Al'amarin daya Kara dugunzuftta "hankalin 3 Shalhab kenan ya mike tsaye ya kama kaikawo yana mai tunanin waishin. menene wannan bakon abu da ya shigo: gidansa wand abai san dashi ba. Nan dai ya yanke shawarar yaje ya tambayi matarsa™ Shafira, ko tasna ko qmenene ya kau daga zuciyata: Na rantse da girmah ubangijin - musulunci idan mutum.girmansa ya kaina tsauni.ba - zan ji tsoron baiyana gaskiya a gareshiba. Yayin da Hanafi ya ji wannan batu na Shalhab sal ya sake cika da farin ciki a rungumieshi a karo na biyu yana mai cewa,-hakika kai abokin tafiya ne tabbas yanzu na sami Kwarin guiwar jaddada kalmar Tae = ko cikin Kasar taku don haka muje zuwa. kafic eee gida sai Shalhab ya tsaya ya ce, baka arena ya zama dole mu kai iyalinmu in da don '4 ya isa ya gansu bare ya yi musu illa Fairul daz imi mu tafi da su izuwa can dajin dutsen Kubul yake mu barsu acan 4 pee Shalhab ka maimaitawa. Abdul aziz Sant Madakin Gint hannun ubangijin musulunci. Ba za mu waiwayesu ba har sai bayan munga abin da hali ya yi. Ko da Hanafi ya ji wannan shawara sai ya aminta da ita. Nan da nan aka hau shiri muka kwashi guzuri mai yawa muka hau keken dokin atajiri Shalhab muka nufi dajin Fairul Daz. Daga cikin Kauyen Harmut zuwa dajin Fairul Daz. tafiya céta yini daya cal. Don haka bamu isa can ba sai cikin tsakiyar sulusainin dare kuma da ". yake muna ta karanta addu'o'i na neman tsari bamu - hadu da wani mugun abu ba har muka isa. Da zuwa -muka tsaya a gaban wani Katoton dutse wanda ni -.-dai @tsammanina ba za a taba samumn dutse mai - ..girma-kathar sa ba a-duniya-Nan-takesmuka ya da '=. zango a gaban wannan du tse muka kafa tanti muka =) icrsmaukeewauna mu shidah. Bayan mun yi gallar isha anci abinci sai ira ta fara. wakana inda --$hafira-take "baiwa: attajiri-Shalhab labarin irin — kafa tanti 7s gabansa ya ce, Ya Allah, Yaubanptjitmusulunci don-imanin da nayi-da kai"a duk sa'adda balai ya tunkaro wadannan iyalai namu a wannafi wuri ka hufi wannan dutse da basu kariya. Ko-da ya gama wannan addu'a sai ya kama hannun Hanafi ya jashi izuwa cikin keken doki ya zaunar da shi sannap shima ya vauna a gaba ya sakarwa dawakai linzami Abdulaziz Sani Madakin Gini suka yi gaba suka barmu anan a tsaye muna kallonsu har suka 6acc. Ni, Hajarat, Shafira da Amaila muka ci gaba da jiran dawowarsu Hanafi anan dajin Fairul Daz har tsawokwana bakwai amma shiru babu' su babu duriyarsu. Al'amarin da ya dugunzuma hankalinmu kenan muka shiga tunanin cewa lallai sarkin Rum yahallakasu,..Dagasannan muka fara kuka muna -masu yi musu addu'ar idan sun mutu Allah ya ji€ansuidan kuma basu mutu ba Allah sadamu da - fuskokinsu. A yammacin rana ta: bakwai ne muna zaune a bakin-dutsen Kubul kawai sai muka hango Kura ta turnufe-sama nesa da-mu. Sannu a hankali sai muka fara Fiwo sukuwar-dawakai'da hiin:maZaje-an nufo ena Kubul abin da ya tabbatar-mana da cewa dakarun sar ne suka Kawo mana -farmaki. Nan.take hankalinmu ya. dugunzuma muka firgice muka sasa 'gaba muka kasa baya in banda Soe abin da-muke yi. Sai-da ya zamana - cewa. dakarun "suna. -iya hangomu muma muna . hangosu suna Kara kaimin gudun dawaknasu don su: cimmana har ma sun fara zare makamansu kai da gani ka 'san cewa da sun iso zasu ragargazamu. babu Be abin da zai baiwa mutum haushi face ganin yawan dakarun akalla sun kai su-dubu mu kuwa mu hudu ne kacal kuma gashi mun kasance masu rauni tunda oN nj kadai ne namiji yaro dan shekara tara saura kuwa mata ne su uku

Chapter 2 of 3