ta bawa 'yarta Jamila, sai kadan
ta bar mata.
Wata rana Fiddausi ta yi wanka ta daura atamfa 'yar
Holand, ta fara kodewa kaďan don bata da kaya, bayan ta
gama daurawa, sai ta dau abin taje kai daman nata ne, sai ga
Jamila nan sai ta ce Fiddausi ban Kum zan taje kai, sai
Fiddausi ta ce bari na Karasa. Sai Jamila ta fita a fusace ta je ta
ce da Hajiya, "Kin ga na ce da Fiddausi ta bani kum na taj e
kaina, ta ce wai sai ta gama nata ko!" Ka ji shagwababbiya
da sharri, dama kun san an ce Barewa ba za tai gudu ba kuma
'yarta ya kasace ta yi rarrafe lalle Bahaushe ya yi gaskiya.
Koda Hajiya ta ji, sai ta ce yanzu Fiddausi ta hana ki, to dama
23
Jamilu yana fakin a zaune, sai ya mike tsaye ya ce mu je, sai
kawai suka dunguma zuwa dakin, bayan da suka isa dakin ne
sai su ka ga Fiddausi tana taje kai. Dama idan mai karatu bai
manta ba, na sanar da ku cewar Fiddausi yarinya ce mai
yawan gashi.
Shigarsu kenan sai Gaji ta daka wa Fiddausi tsawa, har
madubin da yake hannunta ya fadfi ya fashe. Hajiya Gaji ta
kwace kum din dake hannunta, dama wannan shi ne Jamila ta
ce ki bata kika hana ta saboda isa da mulki,don wannan
tsinannen gashin naki, mai kama da uwar makera. To bari ki
ga gashin ma yanke shi zan yi na ga abin da za ki, ta je,
Fiddausi ta ce don Allah ki yi hakuri, don Allah ki ba ni idan
na gama na bata. Hajiya ta ce sai kin gama ma za ki bata,
Jamilu ya ce wai don Allah me ya sa kika taya sau raronta ne
Hajiya! Ai kawai ki yanke gashinta a raba fada. Hajiya ta ce
gaskiya ne. Jamila da Jamilu suka bintsire Fi ddausi, su ka
danne ta, Gaji ta dau almakashi ta yanyankewa fiddausi gashi
ta ce,` Gobe ma kya sake,." Nan da nan dai suka yi ta yi wa
Fiddausi dariya da gwalo. Fiddausi tana ta kukan bakin cikin
da ba zai misaltu ba. Dalilin da ya sa Gaji ta yanke wa
Fiddausi gashi shi ne saboda 'yarta bata da shi sosai, ka ga
kenan za'a kirawao h akan da su na (HASSADA) kuma to ai
'MAI RABON GANIN BADI KO ANA DAKAWA A TU
RMI SAI YA GANI.' Fiddausi ta ci kukanta ta koshi ta share
hawayenta ta ci gaba da harkokinta.
Koda gari ya waye, ta yi wanka ta yi sallah ta karya
kumallo ta gai da Gaji da Abba sai ta shiorya za ta tafi
makaranca, har ta sauka kasa sai Gaji ta ce,"Ina za ki." Sai
Fiddausi ta ce makaranta! Hajiya ta ce,a "To aiken ki zan yi,
Fiddausi ta ce, "Don.Allah ki bari na dawo kin ga yau
kwanana bakwai rabona da makaranta." Hajiya ta ce, "Yanzu
dai ki ce ba za ki ba." Fiddausi ta ce, "Ni ba cewa na yi ba
zani ba." Suna cikin haka sai ga Abba ya shigo, sai ya ce,
24
"Yaya," sai Gaji ta ce, "Ga ta nan ta gaya maka abin da ta ce
"Abba ya juyo gurin Fiddausi ya ce, "Me kika fada?" Ta cе,
"Ni ba abin da na ce, kirana ta yi ta ce za ta aike ni, na ce don
Allah ta yi hakuri idan na dawo daga makaranta na je, ni abin
da na ce kenan." Abba ya harari Fiddausi ya ce, Wato duk
gargadin. da nake miki ba kya ji ko?" Sai ya kwace jakar
makarantar ya ce, "Ba za ki ba," ya kama hannunta ya haye
da i ta sama, ya huce dakinsa da ita, ita kuwa sai kuka take yi.
Abba ya sa bulala ya zane Fiddausi sai da ya fasa mata
fata sannan ya sake ta. Ya dau littattafan nata ya kunna musu
wuta ya ce, `Kin daina makarantar ma gaba daya, sai na ga
yadda zaki yi." Fiddausi ta koma dakin mahaifiyarta tana ta
kuka da rokon Allah da ya karbi ranta ko ta hu ta da bakin
cikin duniya. Tana cikin wannan kuka ne sai ga kanwar
mahaifiyarta wato Bilisu, ta yi sallama. Yayin da Abba da
Hajiya Gaji su ka ji muryarta sai suka ji jikinsu ya yi sanyi.
Nan da nan suka sh irya yadda za su gaya mata i dan ta
tambayi dalilin kukan Fiddausi. Bilkisu, koda ta h awo sama,
suka yi mata maraba suka gaisheta, ta tambaya ina Fiddausi,
sai suka ce tana daki tana kuka. Hajiya Biki ta ce 'wanne irin
kuka ko ba ta da lafiya ne?" Abba ya ce, "Ai lafiyarta kalau,"
Gaji ta ce "Alhaji ne ya doke ta, nema take ta lalace, an yi
fadan an yi fadan, amma ina! She ne alhaji ya ce yau jikinta
ya gaya mata." Sai Bilkisu ta ce, To Allah ya shirya mana
yaran don yanzu ba sa ji, sai da addu 'a." Lokacin da ta mike
ta shiga dakin da Fiddausi take, koda ta shiga sai ta tarar da ita
ta yi rub da ciki tana kuka. Yayin da Hajiya Bilkisu ta dafa
bayanta ta ce, `Ai sai ki yi hakuri." Koda Fiddausi ta dago kai
don ta ga mai yi mata magana sai ta ga YAKUMBONTA, a
inda ta tashi zaune ta rungume ta tana kuka. Bilkisu ta ce, "Ai
hakuri za ki yi, ki dunga jin maganar da aka yi miki, domin
rashin ji babu dadi." 25
A nan Fiddausi ta gaya mata dukkan abin da take ciki.
Nan ne Bilkisu ranta ya yi matukar baci, ta ce babu komai
duk mutumin da ya cuci wani to, Allah zai saka masa komai
dadewa, bare ma ke da kike marainiya, ina za su kai hakkinki.
To amma yanzu idan na koma zan sanar da Mama da
Babanmu koda yake basu da iko dake, amma sa yi magana a
sassauta miki, domin irin wadannan nasiha ba jinta suke ba.
Irin su ne masu aure don samun gado, ba Sunna ba. Shi kuma
Abban irin sune masu halaka ka don su samu a gareka, tur,
Allah wadai da irin wadannan mutane!" A lokacin ne Bilki ta
mike ranta a 6ace - tana cewa, "Ni zan koma sai an kwana
biyu." Fiddausi ta kalle ta idanunta cike da hawaye ta ce, "Tо,
don Allah duk lokacin da za ki zo ki taho min da kayan sawa
kuma ki gai mini da su Hajiya." Bilkisu dai ta fito rai a face,
ta yi sallama da su ta koma gida. Bayan da ta fita ne, Gaji ta
yi kiran Fiddausi ta fito idanunta duk hawaye sun yi jawur, ta
ce, "Gani" Gaji ta bata kudi-ta ce, "Ki siyo kayan miya"
Fiddausi ta karba ba tare da ta ce kala ba. Na san mai karatu
zai ce ina masu aikin gida! To idan baku manta ba, lokacin da
Abba zai dawo gidan ya kori duk wani ma'aikacin da ya tarar
a gidan, ya dora nasa, don kada su ga abin da ake wa Fiddausi
su tona musu asiri. Domin shi abba so yake Fiddausi ta mutu,
ya ce gadoanta. Shi ya sa suke mata azaba iri-iri, ba ji ba gani.
Lamarin Bilkisu kuwa, bayan da ta koma gida sai ta gaya
wa mahaifiyarsu, domin mahaifinsu baya nan. Ta ce, "Ba ki
ga azabntar da ita da ake yi ba, ta rame sai ki ce ba ita ba.
Don Allah a san abin da za'a yi domin a gaskiya Fiddausi ta
shiga wani hali, domin da idona na gano abin da take ciki.
Kuma a cewa Baba ni na zo da kaina don haka ki sanar da
Baba don ya je ya yi magana, ko ta huta." Binta ta ji dadi da
jin wannan magana, domin ba su san abin da ake ciki ba, sai
yanzu. Hajiya Bilkisu ta yi sallama mahaifiyarta ta koma
gidan mijinta tana tunanin Fiddausi. Koda Fiddausi ta dawo
26
daga siyen kayan miya ba ko wanda ya kula da ita, sai kawai
aka ce da ita ga wanke-wanke nan, kuma fa akwai mai wankewanken kuma fa don cuta wai sai a ce ita za ta yi. Kuma aka
ce idan kin gama ki yi shara kuma ki goge leda, kuma ki kade
kafet. Fiddausi ta kama wanke-wanke ta gama ta dau shara ta
share saman tas, ta dawo kasa! Can kuwa ga Alhaji Abba da
Hajiya Gaji sun zauna su da 'ya'yansu suna cin abinci da
kayan marmari iri-iri a gabansu sai wanda suke so shi za su ci.
Bayan Fiddausi ta gama shara sai ta fara goge leda. Allah
Sarki ai dama allah ba azzalumun Sarki bane.
Fiddausi tana cikin goge leda, sai ga Alhaji Hamisu ya yi
sallama. Yayin da ya leka dakin da Fiddaausi take goge leda,
sai ya ce,Ke! Fiddausi menen ne haka, yaya da gatanki da
komai za ki ringa wannan aiki. Ba sai a kawo miki mai aiki
ba." Lokacin da Alhaji Hamisu ya shigo Abba da matarsa da
'ya'yansu suna ciki suna bushasharsu, sun manta yau ne ranar
ziyararsa, da yake Allah ya tona musu asiri ko sallamarsa ba
su ji ba. Lokacin da yake wa Fiddausi magana yake cewa mai
yake damunta, ita kuma Gaji ta fito ta baranda za ta shiga
wani daki. Koda ta ji mury arsa sai ta koma da sauri ta sanar
da Abba cewar ga Allahji Hamisu ya zo, kuma ya ga Fiddau si
na y i aiki, "Mu ko yau me za mu ce masa." Abba ya cе,
"Kowa ya y i sa uri ya sa kayan aiki mu shiga aiki.. Don kada
ya ce ita kadai take yin ai kin gida." Dukkansu suka zage suna
ta aiki, wai su ma'aikata amma fa na ganin ido. Da yake sun
iya makirci da kisisina. Sai Abba ya I ekao ya ce, `Sannu da
zuwa," yayin da y ake rike da tsintsiyar shara a hannu, irin ta
yanar nan. Alhaji Hamisu ya ce, "Yauwa, yayion da ya hawo
saman. Koda ya hawo sai ya tarar da Gaji tana wanke tu
kunyar girki. Shi kuwa Jamilu yana ta wanki, Jamila kuma
tanadafa abinci. Alhaji Hamisu ya ce, "Yau aiki ku ke yi ne?"
Abba yana fara'a ya ce, `E." Alhaji Hamisu ya ce yana da
27
Aau, koda yake dai ya gane makirci suka shirya, amma bai ce Jumai ba.
sun gaisa, ya ce, "Dama zuwa na yi na ga Bayan
afiyarku, ni zan koma, sai an kwana biyu." Ya yi sallama da
yafita, ya ce, "To Fiddausi, sai an kwana biyu," ta ce "To
agaida gida da su Mustapha da Hajiya." Ya ce sa ji. A
pannan lokaci Alhaji bakin ciki ya ishe shi a inda ya tsare
riddausi ya ce sai ta kawo kudin da aka bata, ta ce bai bata
komai ba. Nan dai saboda mugunta Abba ya yi wa Fiddausi
gukkan tsiya. Bayan lokaci kadan da yin haka, sai ga Alhaji
haban marigayiya, ya yi sallama. Alhaji Abba ya fita bayan
sun gaisa, Baba ya ce, "Dama zu wa na yi na yi muku nasiha,
kai kuma ka yi wa mai dakinka nasiha," ya ce `Baba nasiha
kamar ta me?" Baba ya ce, "Nasiha akan ku rage irin abin da
kuke wa Fiddausi, ku sassauta domin idan kukai adalci lalle
Alah zai baku lada. Ko kun san duk wanda ya cuci maraya,
akwai azaba mai girma a kansa, kuma duk wanda ya kyautata
masa, akwai lada mai yawa, don haka nake mai rokonku da
ku sassauta ko kwa sami gidan rahama!" Abba ya ce, "Af!
Ashe matsa mata ake yi. To na san ba mai fadar hak asai
Bilkisu, domin ita ce ta zo a zuriyarku, kuma ka sheda mata
idan dai munafinci zata dunga zuwa nan gidan, to, kada ta
kara zu wa. Sannan kuma nashiharka na ji, a sauka lafiya."
Alhaji Abba ya koma gida ya bar Alhaji LAWAN a tsaye ya
rasa bakin magana, yayin da ya ce, `To Allah na gani, kuma
Allah ka shirye mu amin.,"ya yi tafiyarsa.
Bayan da Alhaji Abba ya koma cikin gida sai kawai ya
kama Fiddausi da duka ba ta san hawa ba, ba ta san sauka ba,
yana cewa, "Wato ke ki ka gayawa Bilkisu cewar muna
cutarki ko, to yanzu na fara cutarki don ubanki, kuma ki
fadawa duk wanda za ki fadawa, ya zo y a y i miki magani.
Idan yana da iko." Nan Abba ya farfasa mata jiki, sannan ya
kyale ta, Allah Sarki Fiddausi ta ci kykanta ta gaji, a inda take
28
20
cewa Allah ka raba mu da masifa ka kubutar da n da ka sharrin wadannan mutane. da 1
AlhaFidedmah
abinni damik
zam
bau
ita.
gag
Bayan an dan yi kwanaki da yin haka, sai Jamilu ya tafi Amurka, don yin karin karatu, Jamila ta ci gaba da karatu mai
zurfi. To masu magana sun ce, ka so naka duniya ta ki shi,
haka ka ki naka duniya ta so shi. Haka Fiddausi ta zama
baiwa a wannan gida, Jamila da Jamilu k uwa tun kafin su yi,
karatu mai zurfi su ka fara lalacewa, domin shi Jamilu babu
gidan rawar da ba'a san shi ba. Ga shaye-shayen miyagun Kwayoyi, don su KOKYEN ai an zama j iki, babu kuma
gidan matan da bai sani ba, a "KANO" to ga shi zai je Turai
inda zai ci karensa ba babbaka, kasar da kowa yake abin da ya
ga dama. Haka ma Jamila ta lalace sosai, domin a cikin
Kawayenta watsatstsu ita ce ja-gaba. Wata rana Fiddausi ta yi
shara ta share sma, ta sauko kasa za ta share kafar bene ta fara
shara sai ga Jamila ta dawo daga makaranta ko da ta shigo! Ita
Fiddausi ba ta san ta shigo ba, ita kuma Jamila ba ta yi
magana ba ta ce za ta hu ce, ina! To a lokacin Fiddausi tana
shara ba tare da bari ba, koda Jamila taga haka sai ta dauke
Fiddausi da mari, ji kake tas. Fiddausi ta rike kunci ta
waiwaya ta ce "Jamila me na yi miki kika marre ni." Jamila ta
ce, "Don iskanci kina ganina ba za ki ba ni hanya ba, in shige
Fiddausi ta ce, ``Kin yi min magana ne, kin san fa ba ya ba ta
gani balle ki ce na ganki." Jamila ta ce, "SUMВАКАSAWA" Kawai ta shige abinta, Fiddausi ta ce babu komai,
wata rana sai labari. nan ta ci gaba da aikinta. Lamarin ta
kenan.
Wata rana Alhaji Hamisu ya kawo ziyara, koda ya yi
sallama sai ya ga Fiddausi ita kadai a kas! Koda ta ganshi ta
yi masa sannu da zuwa. Ta gaishe shi hawaye yana zuba mata
da ta share hawayenta, ta ce "Don Allah Baba, ka taimake ni
ka raba ni da gi dan nan in huta da masifar gidannan, don
Allah kamar yadda ya taimake ka ka mayar da ni gidanka idan
29
ka
zan
K
gidya
ya
ku
sa
ra
bak
Π
b
da hali" yayin da hawaye yake zuba daga idonta. Yayin da
Alhaji Hamisu ya ji haka sai ya yi shiru, sannan ya ce, "To
Fiddausi zan iya yi miki alfarma ko ta menene, amma banda
ta wannan. Dalili kuwa shi ne kin ga alhaji Abba kanin
nahaifinki ne kuma ko mahaifinki yana nan zai iya yi miki
abin da ya fi wannan, do min yana da iko da ke. Kin ga ni ba
ni da iko da ke don haka, zan taya ki addu 'ar Allah ya kawo
miki sauki." Fiddausi ta ce, "To yanzu Baba anya kuwa
zamana zai y iyu kuwa a gida bana ko zuwa makaranta sai dai
bautar gida! Kamar baiwa, ai ko baiwa da imani ake tafiyar da
ita." Alhaji ya ce, "Fiddausi, Allah zai kawo miki sauki cikin
gaggawa," ta ce "Amin Baba, amma kada ka yi mamaki įdan
ka zo,ka tarar baka same ni a nan gidan do min komai dadewa
zan bar gidannan don wahalar ta kai wahala." Alhaji ya се,
"Ki yi hakuri komai ya yi zafi zai yi sanyi yanzu idan kin bar
gidan nan i na zaki?" Fiddausi ta ce, "Inda zan huta." Alhaji
ya ce, "Ki yi hakuri, komai ya yi zafi zai yi sanyi, in Allah ya
yarda." Ashe daman duk maganar da suka yi Abba ba ya nan,
kuma ita Gaji tana sama tana sharar barci a, don haka ba ta
san wainar da ake toyawa ba. Koda Alhaji Hamisu ya
rarrashe ta, ya kawo Naira Hamsin ya bata. Don yanzu ba ya
bata kudi a cikin nata, don ya san kwacewa ake yi. Fiddausi ta
karba ta yi godiya. Alhaji ya ce, "Kin dai ji abin da na gaya
miki." Yayin da Fiddausi ta ce na ji baba! ya ce, sai an kwana
biyu suka yi salama ya fita y ana mai tausayawa wannan
yarinya tare da yi mata fatan na gari lamarinsu kenan.
Lokacin da Hajiya Gaji ta tashi sai ta ce Fiddausi ta je ta
siyo kayan miya! Sai ta karba ta fita, bayan da ta isa ne ta
gama siyo komai sai ta juyo, to a hanyarta ta dawowa ne sai ta
hadu da Mustapha dan gidan Alhaji Hamisu da shi da
abokinsa. Sai ta ce, La Mustapha, dama ana ganinku?" Sai ya
ce, "La Fiddausi, dama talaka na ganinki." Suka tsaya su na
masu gaisawa da juna! To dama kowannensu yana da ta cewa
30
ga dan uwansa, domin tuni ba kuma tun yau ba kowa yana begen kowa, abin ne kowa ya ajiye. Kuma ga nunarsata zo domin duk ruhina biyun sun motsa, ta mai karba da mai tanadi. Wannan shi ne Fiddausi ta ce, "To sai an jima ko!" Mustapha ya ce, "Saurin me kike y i ne," ta ce, "ba ka ganin aike na aka yi." Kada mai karatu ya manta cewar ta dade tana begen shi domin duk sanda Alhaji Hamisu ya je gidan su sai
ta ce a gaishe shi don haka a wannan lokaci ya ce ina son zan fada miki wata magana, a inda ya zarce da cewar batun y au
ba nake son yi miki maganar ba to amma saboda wasu dalilai
na kasa cewa komai sai fa yau to amma fa kada na cikaki da
surutu ga shi kuma aiken ki aka y i. Wannan shi ne ina son ki
sani cewar so da kaunarki sun shiga zuciyata kuma ba ko tun
yau ba.
Kuma abin lura a nan shi ne ki lazimta cewar babu wasa
a lam arina. yayin da Mustapha ya ce ko yaya ka gani Yusif.
nan ya ce wannan gaskiya ne, Mustapha ya ce ban jikin ce
komai ba, kin san dai yadda Babana suke da mahaifinkí don
haka ba batun wasa ko yau dara a tsakanímu, yaya na sami
karbuwa a tare dake!" Fiddausi ta yi murmushi ta ce, "Tuni
ka sami karbuwea a tare da ni, ka sani cewar ka mallaki
yardajjen masauki a ruhina na har abada." Ta ce, "Hasali ma,
ni na fi ka son kanka da kanka, da a ce za ka shiga zuciyata
kai kallo da ka ga yadda nake soyayyarka, da ka yi mamaki
sosai. Fiddausi ta ce bari na tafi don kar a yi m ini fada, domin
kun san na ce da ku fa aike na fa aka yi. Mustapha ya ji dadin
maganar Fiddausi ya ce to yaushe za mu zo, ta ce ni ko yaushe
kuka zo ai ina nan. In dai ba aike na aka yi ba." Mustapha ya
ce, 'Sai jibi za m u zo in Allah ya yarda!" Ta ce sai an j
ima,Allah ya kawo ku. Suka ce a gaida mutanen gidan yayin
da Mustapha ya ce, "Kai turkashi!" Ya bi ta da kallo, ya ce
"Allah ya mallaka mini" Yusif ya ce, wai yaya aka yi
Fiddausi ta dawo haka ne, sai ka ce ba 'yar masu kudi ba,
31
gashi kuma ya mutu mahaifinta ya bar mata dukiya mai tarin
awa." Mustapha ya ce, "haka ne, to amma ai kanin
mahaifinta ne ya hau kan dukiyar yake ta zalintarta, ka san
mahaifinta amana ya bawa babana ita, ka san duk wata sai ya
je ya duba ta ya ba ta kudi to amma sai kanin baban nata ya
(wace ya yi harkar gabansa da kudin dan ma Allah ya yi ta
kyakkyawa ai da ba za ta ganu ba. Ba ka ga duk kamanninta
sun canza ba, kamar ba ita ba, koda Yusif ya ji haka sai ya ce,
"Lalle lahira da kallo kuma idan bai dena haka ba to
karshensa ba zai kyau ba."
Lamarinsu kenan, amma ita kuwa Fiddausi lokacin da ta
koma gida Abba ya dawo akuma H aj iya gaji tana fada masa
tun lokacin da Fiddausi ta fita, amma sai ga shi yanzu ta
dawo, Alhaji Abba ya ce a ina kika tsaya, sai yanzu kika
dawo, Fiddausi ta ce, "Abb wajan ne da mutane shi ya sa."
Abba ya ce to shi kaďai ne mai-ya hana ki ki sake guri ko shi
ne me kayan miyar! Fi ddau si ta ce a'a, don Allah a yi hakuri
ba zan sake ba, amma ina! Saboda rashin Imani da rashin
mutunci da bushewar zuciya sai da ya bawa Fiddausi kashi
sosai. Baya lokacin alkawarin da su Mustapha suka yi wa
Fiddausi, sai ga su sun zo, sai su ka aika cewar ana sallama da
Fiddausi, bayan ta fito ta gaishe su suka amsa sannan Yusuf
ya ce, "Fiddausi gashi to Allah ya kawo mu, yayin da
Fiddausi sai ta yi murmushi anan ne suka ci gaba da hirarsu
irin ta masoya, to amma sai ya kasance ita Fiddausi ba ta son
a dunga zuwan yamma domin kada Jamila ta dawo ta same su
da baki ta je gida ta yi mata sharri ta sa a dake ta, koda suka
sami lokaci mai tsaho suna hira sai Mustapha ya ce mu za mu
tafi sai an kwana biyu nan Mustapha ya bata Naira fari biyar.
shi kumna Yusif ya bata Naira dari biyu nan su kai sallama ta
yi godiya, suka juya suka tafi.
Wata rana Musatapha yake gayawa Fiddausi cewar tun
da ga soyayya ta mika kuna ba wanda ya sani, to shi fa zai
32
gayawa Alhajınsa ya zo gurin Abba a yi magana. Nan ne Fiddausi hankalinta ya tashi domin ta san rashin Kauna da
Abba yake nuna mata anya kuwa ya yarda. Nan Fiddausi ta shiga tunanin abin da za ta gayawa Mustapha, ta shiga kogon
tunani har ta manta da cewar tare da Mustapha take sai shi ne
yake tambayarta cewar tinanin me kike yi ne. Nan Fiddausi ta
ce tunani na yi, ka san yanzu Abba ba kaunata yake ba to shi
ne nake tsoron zuwa Alhaji wajan Abba! Amma ka yi hakuri
sai lokacin da na ga yana walwala sai na fada masa kai ku ma
sai ka fada masa lokacin da za su yi maganar. Mustapha ya се
amma na ji dadin wannan maganar na gode Allah ya kara
soyayya, ta ce amin suka yi sallama, ya nifi gida da murna.
Bayan lokaci mai tsaho Mustapha da Fiddausi suna ta yi
soyayya sai Abba ya sami labarin komai, nan Abba ya y i
kiran Fiddausi ta zo ta ce, gani, sai ya ce wanne yaro ne yake
zuwa gurinki? Sai ta ce Mustapha ne dan gidan Alhaji
Hamisu! Abba ya ce "Mene ne dalilin zuwansa gurinki?"
Fiddausi ta yi shiru, Abba ya ce, "Tambayarki nake ba ki ce
da ni komai ba." Nan dai Fiddausi ta ce, "Ai shi ne wanda
yake sona kuma ya ce zai turo Alhajinsa gurinka ku yi
maganar." Alhaji ya ceMustaphan me?" Ya harari Fiddausi
ya ce, "To duk lokacin da na sake ganinki da shi sai na lahira
ya fi ki jin dadi. Tashi ki bani guri maras kunya.' Fiddausi ta
mike ta koma dakin marigayiya tana kuka tana rokon Allah
da ya fitar da ita daga wannan kangi. Shi kuwa abin da ya sa
yake jin haushin Mustapha shi ne saboda yanzu Alhaji
Hamisu ya daina bashi. Kuma bashi da ikon tambaya shi ya sa
ya ce ko ganinta ya yi sai ranta ya 6aci. Kuma dama ita kanta
haka ta guda shi ya sa ma take dari-dari: Lamarinta kenan.
Al'amarin Jamilu kuwa lokacin da ya tafi Amuruka karin
ilimi to babu abin da ya ke yi sai shashancin banza, don yanzu
ya zama dan duniya, don ko wata biyu bai yi ba ya fara sheke
aya, don ya san babu abin da zai faru ko ya komo gida. Jamilu
33
Hon
Hak
a
Co
sa
b
a
sar
idaDu
m
ha
g
S
H
sami wasu abokai marasa mutunci, to Allah ka shirye mu
in. Haka ma Jamila iskanci ya yi nisa don har gidan rawa
e zuwa kamar su "AMINGOS" ita da kawayenta karuwai
idan ka ga Jamila ta tsuke sai ka ce ba 'yar Musulmi ba.
aka ta kasance a h alin watsewa babu mai yi musu magana
aboda halin watsewar babu kuma wanda zai hana ta ga shi
aira a zauna da gindinta. Bayan wasu kwanaki kadan, sai
Mustapha ya zo suna hira da Fiddausi kamar yadda su ka
ba, ta sanar da shi komai, ta ci gaba da cewa, "Domin na
n haka za ta faru, don haka sai ka yi hakuri don a gaskiya
dan har Allah ya yi za mu yi aure to fa ba yadda zai yi.
Domin ni na san ba ya kaunata don haka idan Allah ya baka
ni shi bai isa ba." Mustapha ya yi matukar bakin ciki da
maganar da masoyiyarsa a fada masa kuma ya tausaya bisa
halin da take ciki. Kuma ya ce na ji dadi da kika gayan
gaskiyar abin da yake faruwa a tare da ke, kuma idan Allah ya
yarda za mu yi aure dake, koda ya ga Fiddausi da Mustapha
shi wa? Shi Alhaji Abba, sai ya ce ban hana ki fita ba.
Mustapha ya ce ina wuni! Abba ya ce ba da kai nake ba
Fiddausi ta yi shiru ba ta ce komai ba. Shi kuwa Mustapha
yana tsugune, Abba ya juya gurin Mustapha ya ce "Kai ka
sanni kuwa, to kada na kara ganinka a nan AHIR!!! Idan har
na sake ganinka a kofar gidannan sai na ci mutuncinka. Ke
kuma za ki shigo ki same ni."