Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 3
yana cikin halin fita hayyaci da rashin mafita a gare shi. Sai hakan ma ya zama kamar sabuwar al'adar da ta daura auren dole da shi, har tsayin kwanaki hudu yana cikin wannan hali! *** *** *** Karfe biyu na rana Abidu yana zaunc a ofis dinsa, yana ta latse-latse a laptop dinsa don shigar da wasu bayanai da yake yi. Masinjarsa ta kwankwasa kofa, ya ba ta dama ta shigo tana fadin. "Yallabai kana da bakuwa". 37 SUNANMU DAYA-2 ce. NAJNOOR, Abidu ya dago kai ya dube ta, ya "O.K, ta shigo". Masinjar ta koma. Ba a jima ba bakuwar ta shigo, ta ja tunga a bakin kofar ta tsaya fuskarta na bayyana murmushin farin ciki. Abidu ya mike tsaye zumbur kamar wanda aka tsikara wa sirinjin allura, cike kuma da tsananin mamakin ganinta a ofis dinsa bayan babu wata hanya da yake ganin za ta iya gano ofis din nasa ballantana ta kawo masa irin wannan ziyarar bazatar mai tsuke Kwałwa da tunani. "Labiba, da ma ke cе?" Та се, "Кa yi mamaki ko? Ni ma na san za ka yi mamaki. Sai dai ba wannan ne abin duba ba, musamman kasancewar gurin nan ba boyayyen guri 38 SUNANMU DAY A-2 NAJNOOR ba ne ga al'umma tunda ya kasance matattarar sharri, wato (siyasa) mai hada da da uba fada, miji da mata, yaro da ubangidansa!". Ya yi dariya, tun a haduwar da suka yi guda biyu ya san ita mai azancin magana се, уа се. "To karaso mana". Ta karasa ta zauna a kan kujera idanunta a kansa, ta cc. "Barka da rana, ya kuma hakuri da irinmu masu katsalandan shiga lamuran wasu?" Murmushi ya jefe ta da shi, sannan ya cc. "Hala ke din Hausa kika karanta nc?" "Mc ka gani?" In ji ta. "Yadda kikc sarrafa harshc kc nuna hakan". Ya cc da ita. 39 SUNANMU DAYATa girgiza kai tana fadin. NAJNOOR "Wani iko na ubangiji kuma saiy kasance 'Labarotary sciences nake karanta a nan 'Polytechnic Katsinal kawai dai haka Allah ya yi ni da sarrafa harshe kamar Aminu Malami". Ya cc, "Wane ne kuma haka? Ta ce, "Wani lakcaranmu ne da ke daukar mu Bello ba ya ji. Yas co "Wane darasi nekuma Haka? Tana dariya ta cc. "Biology, idan yana magana kai ka oc digiri gare shi a harshen Hausa" Ya cc, "Amma kwanaki kin sanar da ni bax ki fi watanni da dawowa Katsina ba, wanda kuma a lissafin watanni ba a isa daukar sababbin dalibai ba Yanzu kuma kin ce min wai a pol ki ke karatu, wane ne gaskiya a ciki?" 40 SUNANMU DAYA-2 ce. NAJNOOR Ta rausayar da kwayar idanunta ta "Share wannan, ka san abin da ya kawo ni gurinka kwatsam da rana haka?" Ya girgiza kai, ya cе. "A'a, sai kin fada". Ta jinjina nata kan, ta ce. "Jiya ne muka yi waya da Sumayyah na ba ta labarin na ga wani mai kama da BAKON ALJANI a nan Katsina, shi ne ta rikice lallai sai ta zo. Yanzu haka zancen da nake maka Sumayyah na cikin mota ta baro Borno, nan da awa daya ko kafin haka za ta iya sauka, kuma ba don kowa za ta zo ba, sai don kai". Abidu ya ci gaba da kallonta ba tare da ya cc komai ba, ita kuma ta ci gaba da ccwa. 41 1 SUNANM DAYA-2 NAJNOOR Shi ne na yanke shawarar nemo ka, saboda na san muddin ta iso garin nan ba ta ganka ba akwai matsala! Na san babban abin da zai ba ka mamaki ta wace hanya na bi na gano inda ka ke aiki, to amma idan kanutsu zan warwarc maka abin da ya hadu ya cure ya DUNKULE. ns B T Akaro na farko mun hadu da kai a kasuwa shagon Shchu Bos ka je saycn atamfa. ARIA MONA B RNA BM onsiKaro na biyu mun hadu darkaia shagon karfo dinki, ьd иу omo Duka guraren nan biyu da muka hadu da kai ba su isa zama hujjar samun adireshinka a garc nitbas illa na samu adireshinka bayan wahalar da na sha ta tunanin mafita kafin zuwan masoyiya Sumayyah mai sumaca kan tauraron zuwarta. co on kaps 42 SNNMUDAY A-2 NAINOOR Ai ka san ana zarginka da laifin kisan kai har aka tsinci I.D card dinka ko?" Zumbur Abidu ya mike tsayc, zai yi magana ta daga masa hannu. "A'a zauna ba lokacin daga hankali ba ne, nutsuwa za ka yi ko don da yakc kana da taurin kai, kusan ma hakan ne ya janyo maka matsalolin da kc bibiyarka sanadin SUNANKU DAYA! Zauna ka ba ni hadin kai ka sammin lokaci a cikin lokacinka, idan kuma a yau babu sai ka sanya min wata ranar, amma tabbas yau Sumayyah na tafe, kuma za ku hadu a King Paradisc cikin duhuwar nan mai korayen ganyayyaki da taurarin da ke haskaka wajen yayin gudanar da hadadden wasan ai ka dai gane ko?" 43 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Ambato wannan gurin ya kara kidima Abidu, cikin rashin kuzari ya koma ya zauna a ransa yana jin ina ma mutuwa za ta dauke shi a take ba tare da ya kuma shakar numfashi ko na sakon daya ba (Kuskurc, bawa ya kasance mai fatan alkhairi, ko da mutuwar ce ba irin ta haka akc so a yi ba). "Don Allah ke wace cс? Ki yi min bayani, na gaji da zagayc-zagayen da kike bibiyar rayuwata da shi". Murmushi Labiba ta yi kafin ta ce. "Ba ni cc ke bibiyar ka ba Abidu, hakki nc ke bibiyarka kamar yadda dan kwikwiyo ke bin ubangidansa. Ba yau muka tsara fasa kwan abin da ka yi rami ka bunne ba, mun so ka fahimci hakkin kamar yadda muka haska maka, amma dalilin rashin gancwarka ya sa dolc za mu taya ka t SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR tono abin da ka binnc a surkukin king paradisc hotel da ke Gidan Dawa, a watanni goma da suka shude" Tana Karashc fadar haka ta buda tafin hannunta na hagu, sannan ta sanya yatsan hannunta na dama tana danncdanne kamar wadda,kc danna wayar tafi da gidanka. Sannan daga bisani ya ga ta kara tafin hannun nata a kunne, ta yi wasu zantuka cikin launin wani yarc da bai san me ake nufi ba. Ta sauke hannun idanunta a kansa, ta cc. "Bani Adam suna da girman, DARAJA ta yadda Ubangiji ya fifita darajarsu fiyc da dabbobi, tsuntsaye ko Jinnu. Darajar Bani Adam ta sa aka halatta masa cin naman dabbobi da tsuntsayc, su kansu Jinnusukc hidintawa ga Bani'Adam, amma shi ba 45 VNMU DAYA-2 NANOOR ya duba wannan darajar da mahalicci ya yi masa ballantana ya fitar da hakkin Allah a kansa, ya fitar da hakkin sauran halittu, a'a har kullum Bani'Adam yana kfaukar kansa shugaba a cikin halittu idan ka daukc mala'iku, eh Allah Buwayi ya yi masa wannan karamcin, to amma ya sani ba an karamta shi ne don ya zamo AZZALUMI ba...." Abidu ya kasa jurowa, dolc ya katsc ta cikin rikitacciyar muryar da tsoro/ya gama dashewa. "Labiba, me kikc nufi da ni? Wace co.kcAMc na yi miki?" Та сс, "Ba na nufinka da sharri Abidu illa alkhairi da taya ka inganta dahirarka fiyc da duniyarka. Ni abar halitta cc da Ubangijina ya halitta ni don na bauta maSa, sannan ya ba nivwata dama da zan tallafa wa mai 46 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR son rahamar Ubangiji na ceto bayi daga fada wa azabarSa ba don na isa wani abu ba, sai don ni ma na kara rabauta da wata gugguben lada... Tambayarka ta karshe amsar ita ce, ba ka yi min komai ba, illa ni na yi maka katsalandan din shiga lamuran rayuwarka... Wani labari ne zan ba ka, wanda a kalla zai kwashe mu mintuna arba'in cif ba tare da ragi ko kari ba,.. Sharadin labarin idan na fara ba za ka katse ni don yin wata tambaya ba, sai na gama tsaf sannan ka kwaso abubuwan da suka faru sanadin SUNANKU DAYA, ka hada su da labarin da zan ba ka, ka yi wa kanka adalci... Sauraren labarin ya zama dolc a wannan gabar". Ta ce da shi, ba ta kuma ba shi damar cewa kanzil din ba ta ci gaba da cewa. 47 NAJNOOR SUNANMU DAYA-2 HAKKI NA BIBIYA Sabuwar unguwa firamare a can cikin tsakiyar unguwar, wato wajen Koramar da idan ka bi ta za ta kai ka Koramar Nayalli. To daga bayan koramar a layi na uku, gida na hudu wanda aka gina shi da bulon kasa rufin kwanon da ya gama lalacewa da tsatsa, idan yanzu aka yi ruwan sama kowane fangare na gidan daga dakuna shida da ke cikin gidan zuwa soron duk sai ruwan ya zuba. A wannan mataccen gida da ya rasa gatancin shafen filasta zuwa rufin kwano akwai magidanta biyu da ke zaman haya. Malam Iro mai mata uku shi yake biyan dakuna hudu. na gidan, uku 48 SUNANM DAYA-2 NAJNOOR matansa ne a ciki, daya kuma wata tsohuwa ce da suka tarar a gidan ya ci gaba da hadawa da nata dakin yana biyan kudin hayar. Sauran dakuna biyun Malam Sa'idu ne ya kama wa matarsa da 'ya'yansa maza guda biyu Jamillai da Habu. A cikin 'ya'ya goma sha shidda da Malam Iro ya haifa, akwai wata yarinya mai suna FAUZIYYA, diyar matarsa ta biyu kenan. Fauziyya 'yar shekaru goma sha shida ta cikin sha bakwai da haihuwa tana fama da wata matsala ta shafar aljannu, tun tana ciki kafin a haife ta, amma saboda Malam Iro mutum ne mai tawakkali, wanda zuciyarsa ta tsayu da komai kudurar ubangiji ne, ya sa bai yarda cewar aljannu nc a kan Fauziyya ba. 49 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Kamar yadda wata rana mahaifiyar Fauziyyar mai suna HANNE ta ke sanar da shi da sun jc wajcn wani malami game da lalurin Fauziyya ya ce, Aljana Ci Wake ce a jikinta, don haka ita ke sa ta yawo ba ta zama a gida, ko da kuwa za a kulle ta da igiyar da ake daure doki ne za ta iya tsinka igiyar ta gudu. Muddin kuwa ana so ta rabu da jikinta, to sai an sai buhun wake da bakaken awaki guda shidda an ba wa aljanar. A take ya karyata Hanne, ya kuma ba da umarnin a daina kawo masa wannan soki burutsun, babu wani aljani a jikin Fauziyya illa shakiyanci, kumа shi zai yi maganin shakiyancin nata. Yadda ciwon Fauziyya ya ke, sam ba ta zaman gida, tun tana yarinyarta idan ta shalle ba za ta dawo ba sai dare 50 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR ko gab da sallar magriba, tun iyayen na bugu da zagi, har suka soma zuba mata idanu. Abin da Malam Iro bai sani ba shi ne, tabbas Fauziyya tana da matsala ta shafar aljannu da sakacin mahaifiyarta ya ja mata, lokacin da ta ke da cikin Fauziyya ba ta shayin shiga bandaki babu dankwali a kanta, a ko ya ta ga dama shiga ta kc, su kuma JINNU masu zama a wajen najasa shaidanu nc, idan suka shiga jikin bil'adama ba karamar wahala ake sha kafin a fitar da su ba. A zahirance Malam Iro yana da tawakkali, shi ya sa sam bai yarda aljannu nc a jikin Fauziyya ba, duk da cewa a wani 6angaren ba burgewa ba cc, ko kuma na cc ba ilimi ba ne yaro yana fama da irin matsalar da Fauziyya ta ke fama da ita ba a ce shakiyyanci ne 51 NUNNME DAY A-2 NNOOR ba za a mikc tsayc don ncma masa magani ba. Yaro ya tafi yawo yau, ya dawo ka yi masa fada, Gobe ya koma ka yi masa faďa. Jibi ya koma, ka sa tsabga ka buge shi, amma duk wannan bai sa ya daina yawon ba, to ya kamata a matsayinka na babba ka yi nazari ba fa zai zama lallai shakiyancin da kuruciya kan gadar da shi ba ne, za ta iya yiwuwa akwai shafar aljannun. Amma idan ka yi katari da samun yaro mai irin wannan matsalar kada ka ce za ka nufi 'yan bori ko malaman ci da addini, kai tsayc je ka ga mafita, wato ALKUR'ANIL KAREEM, idan ba ka da sani a nan samu yardaddun malamai da suke da takwa ka yi musu bayani. Saboda wasu garin neman gira suke rasa idanu, wato wajen yawon 52 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR neman magani ido rufe suke fadawa halaka, idan ko bawa ya fada halaka, to komai zai iya faruwa maimakon nasara sai tabewa da wuyatar lamari. A takaice ina so a gane illar kai irin wannan lamarin ga 'yan bori ko masu ci da addini, don suna yi wa jinnu karya, wasu masu lalurar ana musu jaye-jayen abin da ba su da shi, misali kamar Fauziyya aljani daya ne tal a jikinta, wanda ya ke sa ta yawo, amma akwai 'yan borin da uwarta ta ziyarta suka ce mata sun kai arba'in da wani abu... Karya dai iri-iri tana gindin wadannan mutane masu shirka (Allah ya yi mana tsari da su). Daga jinsin jinnu akwai masu sassauci, akwai marasa sassauci, ina nufin akwai wadanda za a yi karya da su su hakura su yafe ba tare da sun nuna 53 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR fushinsu ba, saboda Allah ya yo su masu hakurin ne. Akwai kuma wadanda sanadin karya da su ne suke buwayar wanda ya yi karyar da su, ko haka kawai ma suna neman hanyar azabtar da wasu bayin, kenan komai aka yi zalunci a kai HAKKI NA BIBIYA? Malam Iro ya yi wannan sharadi ga mai dakinsa Hanne, amma sam ba ta ji ba, saboda a ganinta don 'ya'ya sun yi masa yawa ne shi ya sa ya yi watsi da lamarin Fauziyya, kuma har da karin ba koyaushc yake zaune ba, wannan ya sa ta zage damtsen zuwa duk inda ta samu labarin mai magani ko ya yake kuwa ba ruwanta. Su kuwa kakarsu ta yanke saka, tsuntsu daga sama gasasshe, rabon kwaďo aka ce ko ya je sama zai fado 54 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR cikin bakinsa, duk inda ta je da karyar da za a girba mata, a hado mata magungunan karya da wofi, don wani maganin ma kashin (Aura) Jaki nc za a shanya ya bushe a dake a hada da kasa ko tokar kararc a ba ta, amma da yake kwalwar kifi gare ta mai wayo a ruwa sai ta kasa ganc ita masu maganin suka mayar da JAKА. Hanne ta fitar da duk kayanta masu amfani tana sayarwa, ita dai a zaunar mata da Fauziyya gida har ta yi mata aurc ba wai don kiyayc al'ummar da za ta halakar ba, yayin da kaidinta ya girmama, wato aka sanya ta hanyar banza, ta yiwu idan ta zama karuwa ta jefa wasu matasan da ba sa zina sai sanadinta, ko kuma ta yi zaluncin zamowa uwar wasu kashin bayan al'umma! Tur! 55 SUNANMI DAYA-2 NUNOOR Hanne duk ba ta yi tunanin katange faruwar wannan bala'i ba, sai burin a zaunar mata da Fauziyya aa gidaa har ta samu miji ta aurar da ita ta samu a maido mata ramakon bikin da ta ke ta dibga wa al'umma tun bayan haibuwar Fauziyyar da yakc ita kadai ce 'ya daya tilo a gare ta. Duk yawon da Fauziyya ta ke yi, babu wani namiji da zai cc ya tabа saninta 'ya mace, kai ko da hannunta babu namijin da ya taba kamawa a lokacin, domin aljanin da yake jikinta ba irin wannan yawon yakc sa ta ba, a'a bin kazanta ya ke sanya, wato bin bololin da kc karshen gari. A ciki ta ke yini, ta tsinci abin da za ta tsinta, ta ci abin da ya burge ta a bolar, ba kuma za ka taba kallonta ka 56 SUNANMU DAYA2 NAINOOR kira ta mahaukaciya ba, don ba kama bu alama idan ba a bolar ka riske ta ba. JAR KASA wani Rauye ne a cikin Raramar hukumar Dutsi, amma ya fi kusanci da karamar hukumar Mashi. A nan Hanne ta samu labarin 6illuwar wani mushiriki, wanda wata aminiyarta Lami ta lalubo mata, watarana suka buga sammako don neman sa'a zuwa wannan kauyc, ko a cikin kauyen ma sai ka fita can cikin gonaki sannan zaka riski bukkar mushurikin, taба66сn Allah Ta'ala, wanda babu komai a rayuwarsa sai batar da bayin Allah. (KAICO!) Suna isa gurin nasa da bufar baki sai ccwa ya yi. "Aljannu tamanin da uku nc a jikinta, Dogon Zango, A ci bola, A ci Marmaru, 'Yar Mairo, Sarkin Rafi, 57 SNNMU DAYA-2 NAJNOOR Sarkin Aska, Sarkin Turanci, Inna, Doguwa, Sarkin Kutarc, 'Yar Sudan...." Ya dinga lissafo musu sunayen jinnu har tama'in da uku, sannan ya dora da ccwa. "Zan kawar mata da su duka cikin kwaana daya kacal, ku je ku kawo ta". Da yakc idanun Hannc a rufe suje sam ta kasa ganc karyar da ya girba musu, in ba karya ba, yaushc zai се а cikin kwana daya zai iya fidda mata aljani har tamanin daa uku, wanda idan wasu ba sa jikinta ko kusa da ita, ba lallai a iya kiransu su zo cikin lokaci ba har a yi yarjejeniyar sun rabu da jikinta. Haka suka baro surkukin dajin nan suka dawo gida, ko tsoro ba sa ji. Washegari ba ko sanin Malam Iro suka sake komawa wajen mushirikin, ya cc ai nan za su bar Fauziyyar gobe da 58 VUNOOR safc za su wayi gari da ganinta a cikin dakin Hannen kamar a can ta kwana, to daga lokacin ba za ta kuma yawo ba har abada! Rashin sanin ciwon kai da duhun jahilci da ya yi wa Hanne katutu ya sa ta bar Fauziyya a gurin mushirikin a kuma dabdalar shaidanun jinnu, ya kwana yana fasikanci da Fauziyya washegari ya tura aljani ya kai ta dakin Hannc. Garin neman gira aka rasa idanu, domin maimakon Fauziyya ta zauna a gida sai yawonta ya dadu, a lokacin sai ta kwana a kofar gidansu, ita lallai ba za ta iya kwana a cikin gidan ba, ga shi a lokacin Malam Iro yana zuwa Lagos da yake direba ne, kuma unguwar akwai matasan da suka gurbata rayuwarsu da harkar shaye-shaye, dön haka suka zama abokanan Fauziyya, su ke taya ta hirar NAJNOOR SUNANMU DAYA-2 darc, amma ba tare da wani abu na fasikanci ya shiga tsakaninsu ba. Ganin rashin nasara bai sa Hannc ta zauna ta rungumi hannu ba, sai ta Kara fantsama zuwa Mai Mujiya can cikin Karamar hukumar Mai'adua iyaka da Niger, nan kuma aka sanar da ita aljanu talatin nc a jikin Fauziyya, kuma duk za su fita ne idan aka ba da jinin bakaken shanu biyu da masu wake. wake guda biyu. Duk kadarar Hanne sun kare, don haka wannan karon aikin ya fi karfinta, dole dai ta dawo gida tana kallon Fauziyya na neman janyo mata asarar ramakon bikinta da ta tabbatar idan kowa zai maido mata a auren na Fauziyya, iya wanda ta ba shi ma kadai ba tare da ya yi mata kari ba, to kuwa sai ta samu sama da miliyan biyu ba ma 60 SENANNE DAY NUNOOR dubu dari biyu ba, don Hanne gwana ce wajen bikin kure kai, ga shi maigidan nasu ba shi da wadata, gidan haya suke zaune, amma daidai da naira daya wannan ta shiga cikin girkinsa sai ta haihu ta zama naira biyu. Taju wani fan asharalle ne da ke zaune a cikin unguwar, yana matukar son Fauziyya, mahaifiyarsa shahararriyar 'yar bori ce da ke zaune a Kauyen Daddara ta karamar hukumar Jibiya, lokacin da ya zo wajen Hanne da maganar son Fauziyya da yakc, kai tsayc ta kwashe matsalolin Fauzziyya ta fada masa, wato na rashin zamanta a gida, sai dai idan ya amince zai ci gaba da son nata ba tare da ya damu lallai sai ya zo ya tarar da ita sun yi zance ba to. 61 SUNANMU DAYА-2 NUNOOR Ta ju ya amince da haka, har ya yi alkawarin shi zai kawar mata da wannan matsala. Ya jc Daddara ya sanar da mahaifiyarsa ta ba shi wani magani da sabuwar kwarya ta cc a sai nono a zuba a kwaryar, a zuba garin maganin da ta ba shi, muddin Fauziyya ta je daji ta kai wa Tsinka kafa (wai sunan aljanin da ke hana ta zama) to da ta dawo ba za ta kuma yawo ba. Taju ya zo gidan ya yi babbar sa'a ranar sam Fauziyya ba ta je ko'ina ba, kuma da yake ita ma tana son Taju ko da ya ba ta kwaryar mai cike da nono kindirmo ya barbada garin maganin ya cc za ta kai daji, ba ta musa ba. Ya yi wa Hanne bayani kamar yadda mahaifiyarsa ta yi masa, ta yi masa godiya sosai da sosai tana shi 62 SUNANMU DAY1-2 NAJNOOR masa albarka da duban ya yi mata namijin kokarin da maigidanta bai yi ba. Karfe biyar na yamma aka tura Fauziyya kai nonon a gurin Tsinka kafa, wanda aka ce wai ita kadai ta san inda za ta tarar da shi, tunda yana jikinta. Hannc ta sanya Jamillai da Habu 'ya'yan Malam Sa'idu su bi bayan Fauziyya har ta je dajin ta dawo, inyaso za ta ba su kudi su raba. Fauziyya tana tafe a dokar dajin dauke da kwaryar nonon, su kuma Jamillai da Habu suna biyc da ita, idan sun ga ta tsaya sai su ma su tsaya. Wani lokaci yanayinta na nuna musu kamar ta gansu suna biye da ita, don haka sai su duke ko kuma su buya a bayan bishiya kamar yadda Hanne ta umarce su su yi, ita dai burinta Fauziyya 63 NENANMUA ta rabu da wannan Txinka Rafar da ke neman tsinka mata burikan rayuwa. Haka suke wannan tafiya wadda tu Ri ei ta ki cinycwa, sun kasa fahimtar inda Fauziyya za ta mufu da Nи. Kamar walkiya suka nome ta sama ko Rasa suka rasa, hankalinsu ya dada tashi, ai ba su san lokacin da suka runtumo da gudu zuwa gida ba. Wasu bayin Allah da magriba ta riske su a cikin dajin can can da nisa kusa da gidan rodi idan ka wuce sabuwar makabarta suna alwala, kasancowar magriba ce, daya ya fara hango Fauziya da kwaryar nonon tana ta tafiya ba ji ba gani kamar mai shirin tashi sama, ya yi saurin ccwa da dan uwansa. 64 NAJNOOR "Ka ga wata baiwar Allah da uwarta ba ta Kaunarta ta ke yanka mata wahala". Dayan ya dubi Fauziyyar, sannan ya сc. "Kwarai kuwa, kwanaki na ji ana labarinta". Wanda ya fara maganar ya ce. "Wai nan fa 'yar bori cc ta ba su aiki ta kawo wa aljani tsinka kafa, ga shi nan ko za su tsinka mata kafa da wannan bakar tafiyar marar yankewa... Amma ba komai akwai Allah, shi ne mai sakayya! Taso mu taimake ta mu tsayar da ita, mu je mu samu jam'in magriba sannan mu dubi lamarinta". Haka bayin Allah nan da na san ka gane ko su wa nake nufi, wato salihan aljannu masu taimako ga bayin Allah da ba su ji ba su gani ba. Suka tsayar da 65 SNANMU DAY1-2 \UNOOR Fauziyya a dajin bisa kariya da yardar Ubangiji, suka je suka sallaci magriba, sannan suka dawi suna bibiyar lamarinta suka gano aljanin da ke azabtar da Fauziyya, ya ke sanya ta wannan yawo. Su da kansu suka dau gabarar kai kara ga shugaban bakaken aljanu akan zaluncin da aljanin ya yi wanda ta sanadin haka ya halakar da uwar yarinyar, kuma ba a san wadanda za su halaka ba a nan gaba idan aka bar shi. Da akc tambayarsa dalilin makale wa Fauziyyar, sai ya ke cewa, saboda uwarta tana shiga bandaki babu dankwali, sannan bata wata addu'ar kariya ga komai ya same ta, shi kuma tun yarinyar na ciki ya ji yana kaunarta, dalilin haka ne ya kc kai ta gurin da ke da Razanta, don kada wani namiji ya ganta har ya yi sha'awar aurenta. 66 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Wanan hujja da ya bayar ba ta yi tasiri ba, sai da aka yanke masa hukunci a bisa zaluncin da ya yi a kan baiwar Allah. Na farko ya kai ta ga kazanta, ya banata samun ilimin da za ta bauta wa Ubangijinta. Na biyu ya hana iyayenta kwanciyar hankali, har ya jefa mahaifiyarta a halaka. Na uku ya kasa ba wa yarinyar kariya har aka raba ta da mutumcinta, wanda ko a jinsin jinnu budurci ba karamar daraja gare shi ba. Na hudu, ya sani babu aure tsakanin Jinnu da Bil'adama, amma ya yi zaluncin da ya hana jinsinta su nemw ta har su aure ta! To an dai yi masa hukunci, kuma an raba shi da ita, su bayin Allah su 67 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR suka dawo da ita gida, Gallagazar uwarta tana ta murna wai 'yarta ta je lafiya ta dawo lafiya. Daga wannan lokaci Fauziyya ba ta kuma fita yawo ba, kowa ya yi mamaki a unguwar, wai Faziyya da zaman gida! Bayin Allah suka dinga bibiyar rayuwar Fauziyya akai-akai duk da ba wadatar lokaci gare su ba. A'ah kwatsam Taju sai ya nemi kawo nakasu a rayuwarta, saboda yana tunanin maganin da uwarsa 'yar bori ta ba ta ne ya sa Fauziyyar ta daina yawo, ta daina kula shi shi ne ya ke mata wulakanci, da yake uwar tata sauna ce har da ita a bayan Taju wajen matsanta wa Fauziyya. Akwai wani dan Malam Iro da ke zaune a jihar Legas mai kudi ne sosai, 68 SENANMO 1D111-2 NAJNOOR to amma sanadin Malam Iro yahana shi auren wata kabila ya sanya ya dauke kafarsa. Cikin irin taimako da bayin Allah ke yi, suka dinga bibiyar Salahudden da shawarwari a matsayinsu na aminnan da yake huldar cinikayya! Salahudden ya zo Katsina ya saya wa mahaifinsa tamfatsetsen gida, babu abin da babu a gida, sannan ya zo ya kwashe su suka koma can. Bayan komawarsu gidan da wata uku, a unguwar Yaranchi, wani sha'ani ya taso wa bayin Allah na taimakon wata godiyarsu, wanda abin ya hada dolc sai sun je Saudiyya sun yi roko na tsayin lokaci don samun nasara. Ashe wannan aljanin da aka yi yarjcjeniya ya fita a jikin Fauziyya dawowa ya sake yi, a 6oye yarinyar ta 69 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR dinga satar jiki tana ficewa cikin gari, wani loakci ta dawo, wani loakci ta kwana biyu ba a ma san inda ta ke ba. Rannan abin ya ta'azzara, Fauziyya ta yi kwanaki shidda ba ta dawo gida ba, hankalin Hanne in ya yi dubu ya tashi, ta bazama Tiga wani kauye a Kano da ta ta6a raka aminiyarta Lami, mushirikin ya ce, muddin ana so Fauziyya ta dawo lallai sai an kawo masa jinjiri sabuwar haihuwa. Hanne ta sake rikicewa saboda tun da ta ke biye-biyenta ba a taba yanko mata aiki irin wannan ba, sai Lami ce ta amsa cewar za su kawo jaririn. Abin ajali, sun taho daga Tiga zuwa Kano suka samu hatsarin mota, а take Lami ta shura yayin da Hanne ta yi muguwar buguwa, karaya hudu duk a kafafunta, sannan hannunta daya ya 70 SUNANML DAYA-2 NAJNOOR ragwargwaje, ta dai sha wahala tsayin kwana biyu rak ita ma ta wuce tana ihu da rakin kada mutuwa ta dauke ta ba ta shirya ba. Har aka gama zaman makoki Fauziyya ba ta zo gidan ba, sai rannan wani yayanta ya fita yawonsa ya ga Fauziyyar, kai tsayc ya yi mata dubara ta shiga motarsa ya nufi gida da ita. Malam Iro ya fashe da kuka lokacin da ya yi tozali da Fauziyya, ya sa a sanya ta a wani daki guda a cikin gidan. Aka garkama ta a dakin aka rufe, har lokacin Malam Iro kuka yakc yana fadin. "Ina amfaninki Fauziyya, a cc ke kullum babu abin da kike so da muradi, illa ki janyo min magana? To na ga yau uban da zai fidda ke a fakin nan". 71 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Ya sanya kwado ya rufe ta, ita kuwa ko digo babu na damuwa a tarc da ita ballantana ta nuna alamun bugun da aka yi mata ya yi tasiri a jikinta. Washegari tunda asuba Malam Iro ya bude dakin, wayam! Ba Fauziyya ba alamarta. Cikin tsananin rudani ya shiga duban inda ta shige, karaf idanunsa suka kai ga silin din dakin, wanda ba tantama ta nan ta fita, to amma abin tambayar ta ya ta iya fasa silin din har ta fita? Kuma silin din a daidai tsakiyar dakin fa ta fasa, wanda babu komai a cikin dakin bare tsanin da za ta hau! Lamarin Fauziyya kam ya girmama a gurin dattijo Malam Iro. A wannan karon ya yarda ba hatsabibancin yarinyar ba yin kanta ba ne, domin da ya fito daga dakin ya taka 72 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR tsani ya tarar har kwanon da ke saitin inda ta fasa silin din

Chapter 2 of 3