Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 3
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels Zinariya SUNANMU DAYANaja'atu Harüna Saleh Da Nura Sada Nasimat U DAYA-2 NAINOOR UNANMU DAYA (Hakki na bibiya) 2 Nà NAJA ATU HARUNA SALE Da NURA SADA NASIMAT KT I SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR HAKKIN MALLAКА (Н) Nura Sada Nasimat Kt COPYRIGHT (c):- Nura Sada Nasimat Kt SHEKARAR BUGU 2014 GODIYA Ina mika godiyata ga Ubangina, mahaliccin kowa da komai, wanda Ya ba ni dama da ikon rubuta wannan littafi nawa ba don iyawata ba, sai don Kudirarsa na tabbatuwar rubutuna alkali a cikin al'umma. GODIYA TA MUSAMMAN CGa Mijina abin tinkahona, wanda ba ya gajiya da bukatuna, ina fatan Allah Ubangiji Ya saka masa da gidan aljanna Firdausi, Ya daukaka, Ya kiyayc shi daga dukkan sharri, Allahumma Amin. 2 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR SADAUKARWA Wannan littafi nawa SAbAUKARWA ne ga mahaifiyata Marigayiya Rukayya Na'iya, ina fatan Allah Ya kai haske a kabarinta, Ya sa aljanna Firdausi ce makomarta. JINJINA GA:- Alhaji Haruna Sale (Abbana) Alhaji Sada Isah Mani (Babana) Alhaji Ibrahim Na'iya (Kawuna). TA'AZIYYA Muna taya Sadiya Garba Yakasai ta'aziyyar rashin mahaifiyarta da ta yi mai suna Hajiya Hauwa'u Ahmad (Umma). Allah ya kai haske a kabarinta, ya ba wa 'ya'yanta hakurin juriyar rashin, amin. TSOKA DAYA A MIYA Ban manta da farin cikin nawa ba, wato dana Yusuf Nura Sada (Faanah) Allah ya raya mana shi bisa tafarki madaidaici. 3 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR GAISUWA DA FATAN ALKHAIRI Aisha Aliyu Zamfara Amina S/Unguwa Aminatu Jos Bilaratu Kebbi State Fatima Mainasara Fatima Ahmad Gwale Hadiza Daki Tara Hadiza Sama'ila Hafsat F/Samji Hafsat Katsina Hafsat S/Unguwa Halima K/Marusa Hassana Adamawa Hussaina Zaria Khadija Sadi Sidi Sharifai Malama Hindatu Zaria Malama Hindatu Kebbi Maryam Bomo Zaria Maryam Lawal Isma'il Hauwa Adam CRC Fatima Umar Maiduguri Maimunatu Azare (Munari) SUNANM DAYA-2 NAJNOOR Naja'atu Nura (Najnoor) Nasima Dorayi Lubabatu Abubakar (Maman Ummi) Rabi Yahya Rukayya Maiduguri Rukayya Ahmad (Maman Zuhra Sharada) Rukayya Yola Sa'adatu Umar Abubakar Sadiya Usman Zaria Zahra'u Zaria Zainab Yusuf Sulaiman Haj. Asma'u Shchu Shanono Hadiza Zamfara Asiya Zamfara KU TAYA MU MURNA Asma'u Inwa Abdurrahman da Isma'il Muhammad Aliyu sun samu karuwar da Ahmad Isma'il Muhammad wanda aka haifa a ranar 10-4-2014, Allah ya raya shi da sauran al'ummar musulmi, amin. 5 SENNMU DAY\ NAJNOOR An bugaa karkashin kungiyar Zinariya Writter Assocition Katsina (ZWAK). Ka ribaci kuruciyarka kafin tsufanka Ka ribaci lokacinka kafin mutuwarka Ka ribaci arzikinka kafin talaucinka Ka ribaci lafiyarka kafin rashin lafiyarka Typesetting:- Nura Sada Nasimat Kt MANAWA BUSINESS CENTER Link Anis Bookshop 08131994808 BUGAWA DA YADAWV FANCY PUBLISHER S/unguwa Kwabren Dorawa Katsina. 6 SUNANMU DAYA-2 08131994808 NAMNOOR ab HA SUNANMU DAYA-2 bidu ya dinga raba idanu A tsakanin Nazcer da Abdulmalik zuciyarsa, na ci gaba da bugawa tamkar kirjinsa zai tsagc, tashin hankalin da yake ciki sam ba shi misaltuwa, don a wannan lokacin Abidu ji yakc kamar an masa kamshin mutuwa nc, koda yakc a yanzu bai ki mutuwar ta daukc shi ba da wannan AZAL din da ke fada masa. Dakin ya dau shiru na wani lokaci kamar babu mai motsi a cikinsu, sai zuwa can Abdulmalik ya cc. "Abidu a rayuwa ana so mutum ya yi riko da IMANI, wato ya yi imani da kaddara mai kyau ko akasin haka, 7 SUNANMU DAY \-2 NAJNOOR sannan ya yi imani da mala'iku, ya yi imani da manzanni, ya yi imani da littattafai, sannan ya yi imani da ranar lahira, ya yarda akwai hisabi tsakanin bawa da bawa. Abu na biyu da ake son bawa ya yi riko da shi a rayuwa shi ne, GASKIYA, saboda ita ce ginshikin aiki na gari, da zarar babu gaskiya a dukkan abin da za a aikata, to aikin ba zai amfana wa bawa komai ba sai sharrі. To yanzu da wahalar gaske ka samu bawan da ke riko da wadannan abubuwan biyu, wasu sukan ki rikon IMANI DA GASKIYA saboda kwadayin zaman duniya! Shin ina abin burgewa ga mutumin da kc dakon zunubi don kawai ya inganta kwadayin duniyarsa? 8 SX4YMI DAA A-2 INAINOOOR Dumiya fa da ikakc ganinta KyalcKyalen banza cc, ka tsayar da gaskiya a kan koma RY ET BO2 868" Ka fitar da hakkin Allahodaima addininka, usannanolkasifitaruda hakkin bayin da Allah ya hada iku zama da su, ina da tabbaci idan bawa yadyi riko da wadannan abubuwa zai rabauta daga mummunan Karshc zuwamummunan makoma! stam от Ba don komai ya sa na koro maka wannan jawabin ba, saiddon kanganc dumbin son da mukc maka da rahmar Ubangiji, ba don haka iba wallahi da tuni kana hannun da ba za a saurari uzurinka ba, tunda shaidumasuyawa irsun bayyana kai mai daifi nc, Iika aikata KISAN KAI don cikar wani buri naka na son rai!! Wanda ba za a dubi uzurinka ba don ba ka da shi!" SUNANMI DAYA-2 NAJNOOR AAbdulmalik na rufe baki, Nazcer ya kar6e da cewael oc asuad uels "Bayan son rai, ya yi ganganci da ZaluncilallAnillur sb 1831 62 niAbidu ya raunanar da murya cikin yanke kauna ya ceard svdaliA s nived Babuv abind dabzansdcc illasin ambaci Innalillahi wa'inna ilaibi raji'ud donwannan lamarinıda ya faruuba Raramar masifa ba cc a garc ni. Ina fatan Allahoya ba ni kwanjin da zan cinye wannan jarrabawa"ad nidavsi nsnw Nacerlya cc.ium a to midb mu sU'Ehk to, sdjarabawa cc.i Amma hak kin bayin Allah da basu jifba su gani ba bibiya yakc"ubiart alslis Abidu ya dora hannunsa a Rirjinda yake jin yana ta dafa bugawa, ya сc21K E BN 8d sbaaW i "tide ab sd nob ad вAniNIA 10 H 71NMU DAY A-2 NUNOOR "Na yarda ku damka ni ga hukuma, Allah ya fitar da ni wannan Kaddara". Abdulmalik ya ce. "Ba manufarmu yin zalunci ba, muna so ka yarda cewa ka yi kisan kai bisa ra'ayin zuciyarka". Abidu ya girgiza kai, уа сс. "Na fada na kuma fada, ba zan amsa laifin da ban san faruwarsa ba". Nazcer ya kada kai, tukunna ya сс. "To tunda ba ka aminta da ccwa ka yi kisan kai ba, za mu sake ka ba tare da mun bayyana wa duniya mun tsinci I. D card dinka a gawarwakin da aka kashe ba. Sai dai ka zama cikin tsumayen tuhumar bincike idan wani sanadi ya fallasa faruwar sanya hannunka a kisan shi kenan ba tsumi ba dubara, za ka fada tsamo-tsamo". 11 SMU DAYA2 Abdulmalik ya cc. NAUNOOR "Saboda haka za ka iya tafiya mun sallame ka, amma ba za mu ba ka I.D card dinka ba, za mu rikc shi a hannunmu saboda halin bincike". Har yanzu Abidu ba shi da kuzari, don haka ko da suka ba shi damar tafiya kasa motsawa ya yi, kansa na sunkuye kasa a fakaice kwalla ne ke kokarin zubo masa, saboda raunin da ya samu kansa a ciki, amma ya ki amincewa kwallan su kwato su jika fatar fuskarsa. Abdulmalik ya sakc cewa. "Mun fa sallame ka, kana iya tafiya". Ya dago kai ya dube su, duk sun mimmike tsayc, ya cсс. "Na ba ku dama ku damka ni ga huk..." Nazcer ya tare shi da sauri. 12 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR "Ba za mu damka ka ga hukuma ba Abidu, sai idan har ka amince ka yi kisan kai, saboda ba ma son yin zalunci ga al'umma". Ya ce, "Ni dai ban kashe su ba, ba kuma zan amsa na yi kisan kan ba, amma za ku iya damka ni ga hukumar tunda har kun tsinci I.D card dina, na yarda da kaddarar da ta fado min". Abdulmalik yana zura hannu a aljihu ya сe. "Shi ya sa muka ce ka je mun sallame ka, kuma muna maka albishir ka dauka wannan al'amarin da ya faru, kamar ka yi tuna da shebur ne ka binne wani abu babu mai ji babu mai gani, sai ranar da Allah ya tashi kama ka KWAI zai fashe! Watakila a lokacin ka yarda biyc wa zuciya don kawata duniya ba abu ne mai kyau ba". 13 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Har suka kai kofa ba shi da niyyar tashi, sai da Nazeer ya zo ya kamo hannaycnsa duka biyun ya mikar da shi tsaye, fuskarsa da murmushi ya се. "Kada ka damu babban aminina, ka je kawai, Allah ya shiryar da zuciyarka, ya kawar maka da KAWAR ZUCIYA da ke dawainiya da kai". Ya ja shi har wajen dakin, dole ya bi bayansu, suka hau mashin suka barshi a harabar Katsina Motel din yana raba idanu, da damuwa fal a ransa. Ya gaji da tsayuwa a gurin ya shiga cikin motarsa ya kife kai a sitiyari yana tunanin maganganun da su Nazeer suka gama fada amsa. Tsoro da nadama kam sun gama luguiguitaa masa ga66an jiki, duba yadda suka kama shi da laifin da bai ji bai gani ba, kuma sun samu babbar 14 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR shaidar da za ta tabbatar da hannunsa cikin aikata wannan ta'adi, duk da akwai salo na na'ura mai kwalwa za su iya sarrafa hotonsa su samar da wani I.D card din, amma rudanin da yake ciki ya hana ya yi wannan hasashe. To ko ma ya yi wanc sakamako zai girba? A wanc dalili za su kirkiri I.D card su cc an tsince shi a gawarwaki har ana tuhumarsa da laifin kisan? Na farko dai ba su nemi wani abu daga dukiya a hannunsa ba, ballantana, ya cc garkuwa suką yi don su yaudarc shi, haka ba su nuna za su fallasa shi a matsayin wanda ya yi kisan ba, ballantana ya zargi su suka aikata kisan suke son ja masa sharri. Tunanin ya dauke shi tsawon lokaci, daga bisani ya ja motar ya dau hanyar unguwarsu. 15 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Yana shiga oikin falon gidan ya ci kari da kaninsa Mashkur yana fitowa, ya cc. "Yaya Abidu kun hadu da Nazcer kuwa?" Gabansa ya yanke ya fadi, kar dai a cc hukuncin da suka dauka kenan kawo maganar gidansu, shi ya sa suka ce ya tafi? Idan ko haka ne sun zamo azzaluman da suke ikirarin ba sa zalunci, me ya sa tunda ya ba su damar damka shi ga hukumar ba su yi hakan ba? .Ya katsc tunaninsa da cewa. "Yaushe suka zo gidan, kuma sun hadu da Abba?" Mashkur yа сс. 16 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR "Ai shi kadai ya zo, ya fi awa biyu yana zaman jiranka, ya kira wayoyinka duka kulle". Abidu ya cika da mamakin jin cewa fiye da awa biyu Nazcer ya ke zaman jiransa a gidansu, bayan ba su fi minti talatin da rabuwa a Katsina Motel ba, ta ya hakan ta faru? Cikin sanyin murya ya ce da Mashkur. "Ka tabbata shi din ne kuwa ya zo?" Mashkur ya yi dariya, ya ce. "Haba Yaya Abidu, na fa san Nazeer, muna jamewa sosai fa, ya za ka ce na tabbata shi ne na gani? Har gaisawa sun yi da. Umma ya сeya kwana biyu bai ganka ba shi ne yau ya ce bari ya zo ku gaisa, ya kuma ba ka 17 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR hakurin laifin da ya yi maka, ya san fushi ka kc da shi". Kan Abidu ya sake daurewa tamau, tamkar wanda aka sa sasari aka daure ya rasa hanyar da zai bi ya warware wannan sarkakken al'amari da ke awon gaba da nutsuwarsa. Ya sake duban Mashkur, sannan ya ce. "Shi kenan, na kira shi a waya". Mashkur ya wuce, shi kuma ya shiga cikin dakin Umma, ita ma ta sanar da shi zuwan Nazeer din, har tana cewa. "Wallahi duk cikin abokanka Abidu babu ya Nazcer, yana da nutsuwa sosai. Ba ka ga yadda muke magana yana ta girmamami kamar ni ce mahaifiyarsa". Abidu ya kasa shanye mamakinsa, ya ce. 18 SENINME DAY -2 NUNOOR "Umma ni fa a lokacin da ku kc ikirarin Nazcer ya zo gidan nan muna tarc da shi a Katsina Motel". Ta yi sororo tana dubansa, anya kuwa ba zargin da akc a kansa ba ya tabbata, ya fara shayc-shayc? Idan ba haka ba, ya dazun suna tarc da yarn suna shan hira, yanzu kuma ya ce wai sun jima a tarc? nadi?" Idanunta a kansa ta cc. "Anya Abidu babu laujc a cikin Ya yi saurin dubanta cikin rashin fahimta, ya сс. "Umma ban fahimta ba". Та сс, "Кa cc kuna tarc da Nazcer ya aka yi ya bayyana a gidan nan? Ko alhani ne?" Da sauri ya tuna yana son 6oус duk abin da ke damunsa kamar 19 SENINMU DAY A-2 NANOOR koyaushe, saboda fadar ba magani zai masa ba, ya сс. "Na manta nc, mun yi da shi za mu hadu, sai na ga kamar mun hadu pin ne". Ya karashe maganar yana sosa kai, tarc da mikewa zai bar dakin, ita kuma ta bi shi da kallon mamaki kawai. Ta lura a 'yan kwanakin nan duk ya sauya kamar wancan lokacin watanni goma da suka wuce, ya koma kamar ba shi ba, kullum tana son zaunar da shi ta tuhumc shi damuwarsa, amma sai ta yi tunanin fushin da mahaifinsa kc yi da shi ne ya assasa rashin sukuninsa, har ya koma kamar wani zautararre! Tausayin dan nata ya shige ta sosai, ta ji ina ma tana da hanyar taimakonsa mahaifinsa ya daina fushi da shi don ya samu kuzarin da ya rasa! To 20 SNNMUDAYA-2 NAJNOOR amma wutsiyar rakumi ta yi ncsa da kasa, idan Alhaji Nasir na kan dokin zuciya babu wanda ya isa ya shawo kansa, sai idan shi ya yi galarin kansa ya sauka. Sai dai za ta ci gaba da taya shi da addu'a Allah ya saukaka lamarin. Abidu ya shiga dakin nasa, kai tsayc ya nufi gefen talabijin zai ajiyc makullan motarsa, amma sai mc? I.D card dinsa ne ya gani a inda ya ajiyc shi tun jiya da ya dawo daga aiki. Da sauri ya murza idanu yana tababar yiwuwar hakan, tunda ya ga I.D card din a hannun su Abdulmalik. A hankali ya bude idanunsa, har ila yau yana nan a inda ya kc, a'ah? Ya haka ne? Ya shiga tambayar kansa. "Na rabu da su Nazeer, amma na zo gida an ce ya dadc yana zaman 21 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR jirana, sannan na baro musu L.D card dina da suka cc ba za su ba ni ba, yanzu kuma na dawo na tarar da shi a inda na ajiyc shi. Wanne a ciki zan kira mafarki, haduwata da su Nazcer, ko kuma yanzu da na ga abubuwan al'ajabi?" Amsar ta gaza samuwa, don ba shi da ita diи. billah Cikin sanyin jiki ya ambato. "Lahaula wala kuwwata illa Sannan ya kai hannu ya dauki I.D. card din, tabbas babu bambanci ko kadam tsakaninsa da wanda ya gani a hanmun su Nazcer, lallai akwai boyayycn al'amarin da ke gudana, sai dai bai san ta kan inda zai kamo bakin zarcn ba, saboda karkasuwar da zaruruwan labaran masu tsuke kwalwa suka yi masa! 2 ANOOR Tun ranar da al'amarin nan ya faru, Abidu ya sake shiga firgici, ya kama wayoyinsa ya kashe saboda gudun kada Nazeer ya kira shi tunda shi ya yi amanna haduwarsa da su Nazeer ba a mafarki ba ne, tabbas sun hadu a zahiri, kuma Nazeer din ne ya zo gidan ya dawo masa da I.D card dinsa, ya sanya su Umma suka ce ya jima da zuwa don kawai. Wannan kaso ya fi rinjaye a zuciyar Abidu, amma sai ya samu kansa cikin tsoro, yana ji a jikinsa guguwar da za ta tafi da rayuwarsa ce ke kawo masa farmaki yana zillewa! Babu abin da ya fi kidima shi irin labarin da ya ji yana yawo a gari, wai wasu mutane sun haura gidajen Alhaji 23 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Lawan da Alhaji Sagir masu neman takarar kujerar ciyaman an musu yankan rago. Wannan kadai ya sake tabbatar wa Abidu duk abin da ya faru tsakaninsa da su Nazeer ba a mafarki ba ne, ya faru a zahiri, kuma shi suke zargi da alhakin kisan. Duk da an ce dinyar makaho ta nuna a hannunsa, wato shi ga 1.D card dinsa, zai iya musa cewa ba shi da masaniya da wancan I.D card fin da ya gani a hannun su Nazeer, to amma yana cikin shakku da fargaba saboda har yanzu yana tunanin yadda zai warware wannan al'amari na haduwarsa da Nazcer da kuma zuwan da aka cc masa Nazcer din ya yi a gidansu a daidai lokacin da suke tare can Katsina Motel. 24 SUNANMU DAYT1-2 NAJNOOR Idan ya kamo wannan tunanin, sai ya kasa gamsuwa da shi, ballantana ya dora shi matsayin mafita a gare shi. Yana so su hadu da Nazeer, amma yana fargabar abin da haduwar za ta haifar, shi ya sa dole ya bar maganar haduwar tasu, sai dai sam ba shi da sukuni, hatta wayarsa sai da ya sanya lambar Nazeer din a black list wai don kada ma ya kira shi ya daga masa hankali, ba don ma yana da muhimman lambobi a layin nasa ba ai da circ shi zai yi gaba daya, duk da haka ma sai da ya sanya lambobinsa a whitc list yadda idan ba shi da lambar mutum bakuwa ba za ta iya shigowa wayarsa ba. Hakan ma ba tsira ya yi ba, da zarar ya ji karar kira sai gabansa ya dinga faduwa. 25 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR A haka aka kwashi tsayin mako biyu babu wani mummunan labari mai kadar da zuciya da yaa iso garc shi, game da wannan kisa da aka yi. Maimakon hakan ma sai ya samu labarin an kama wadanda suka yi kisan, bayan kwana goma kenan da faruwar al'amarin kwana hudu kenan yau cif da kama mutanen. Hankalin Abidu ya kwanta kadan, kasa baccin da yake ya kwana a zaune yana tunani duk ya ragu, don haka zuwa lokacin za mu iya cewa ya fara maida kumarinsa. *** *** *** Tafc yakc a motarsa cikin sauri, saboda mai da yake son ya je ya sha a gidan mai, ya kasa hankalinsa biyu, daya a tunanin ya dace ya yi wa Umma 26 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR magana ta roki Abba da ke kan dokin zuciyaa a tura magabatansa gidan su Rukayyah saboda yawan damuwar da ta ke a kan rashin tura magabatan nasa. Sai kuma kashi na biyu inda hankalin nasa ya tafi shi ne, wajen tunanin yau ya dace ya nemi Nazeer don samun karin bayani game da abin da ya faru a baya. Da wannan tunanin ya isa gidan man ya sha ya dau hanyar Saulawa don fara zuwa gurin Nazeer kafin daga bisani idan ya dawo gida ya yi wa Umma maganar turawa gidan su Rukayyah abar so da kaunarsa. Amma yana zuwa daidai round about din Kofar Marusa da zai karya ya kai shi Saulawa ya fito daga titin Hamada, wata mota ta zo daidai saitinsa ya zamto sun jera. A hankali ya kai 27 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR dubansa ga mazauna cikin motar. Abid ne ya gani da Rukayyah tana ta dariya, da alama hira suke mai dadi da farantawa. Iya tashin hankali Abidu ya shiga, wannan wane irin al'amari ne ke wanzuwa a gabansa? Ta tabbata kenan matashin da suke haduwa a masallaci wanda ya kira kansa Abid Nasir Barshim wato Takwara shi ne sunansu yake daya har mutane suke ganin kamarsu daya, don yana da tabbacin da kamannun nasa ne Abid ya samu nasarar dauko Rukayyah!... Da sauri ya dawo da hankalinsa ganin motar tasu ta gota shi suna shirin shallewa, sai shi ma ya ba wa tasa motar wuta ya mike titin Kofar Kaura maimakon Kofar Marusa da zai shiga, aka shiga wasan tsere a tsakaninsu. 28 SUNNMUDAYV-2 NJNOOR Ah! Fit! kamar walkiya ya hango su sun karya kwanar titin da zai sadaka da Nakowa, wato sun wucc round about din Kofar Kaura sun tasar wa Gidan Amadi Kurfi inda ya ga Abid da abokinsa suna shayc-shayc, daga lokacin kuma ya daina ganin ko da launin motarsu. Sun 6acc masa 6at a cikin motoci! Idan ya cc ya bi su ma ba lallai ya gansu ba, don haka sai ya zabi takaitawa kansa wahala, ya nufi titin da zai kai shi cikin Kofar Kaura zuwa Tsohuwar Tasha, daga nan ya karya zuwa Sabon Layi, har Saulawa da zummar zuwa gidan su Nazcer kamar yadda ya ayyana a ransa tun a farko. Sai dai ya daki gurbi, domin bai tarar da Nazcer din ba, a yadda ake 29 SENANMU DAY 1-2 NAJNOOR sanar da shi wai ya je Jibiya, don haka dole ya wuce gida. Ana gama sallar la'asar ya nufi Masanawa unguwar su Rukayyah, bayan ya aika yaro ta fito cikin daurewar fuskar da bai taba ganinta da ita ba. Ta kuma yi tsaye kikam ba ta ko kallon inda yakc ballantana ya samu arzikin gaisuwa a garc ta. Abin da ya matukar ba shi mamaki kenan a tare da ita, wai Rukayyah da wannan halin da ko a mafarki bai taba riskarta da shi ba? Muryarsa a raunanc ya сс. "Me ya faru ne Rukayyah na ga ranki kamar a 6ace?" Cikin halin ko in'kula ta ce da shi. "Ba komai". Ya sake kafe ta da idanu cikin yanayin tuhuma, ya ce mata. 30 SUNAXMU DAYA-2 NAJNOOR ninse "Ya hausaruba komai, kumahzan gan ki a haka? Ko kin manta ko gaishc ni yau ba ki yi ba? Don Allah me na yi amiki?"b sbadrast sda KN bri !ח nim Ta dago idanunta gaba daya tana kallonsa, kamar ya raina mata hankali, tarccl in ad sd ubidA ds1 лод Ва kansanama motka yinmin ba ko? To bari nansanardda kai, ba don Momina dalba tasan abin da ya faru ta matsa mimna fito bawallahi dasbalzan fitotball adad BYYYO 18 Da sauri ya ce da ita. "Duk mai ya yi zafi haka?Y sAI anisb Taleji kamar yarsake daba mata wuka a kirji, ai kortastattaro Gacin ran darko ta hankoron bayyana a fuskarta, ta loc.inse an uabig isbids ani Y anioBacin karaina min hankali ka zo ka dauke ni har gidänmuswgidan 31 NAN DAY4-2 AINOOR mutumoi, gidan tarbiyya da sanin darajar amutuntaka da sunan za ka kai ni dubiyar mahaitiyarka,amma ka zuroc da ni inda ka saba tambada da lalata rayuwan al'umma ka cc za ka 6ata min rayuwa? Ai wallahi Abidu ka ba ni kunya da mamuki, ban taba sanin farin goro zai yi tsutsa ba, ban taba sanin son shalawa kakc min ba, wallahi da ban wahatar da zuciyata wajon tursasata karbar soyayyarka ba, har na dawo ina..." Ya katse ta da sauri da fadin. "Ya isa haka Rukayyah! daina fada min abin da zai Ikassara tunanina... Yaushc na zo gidan naku har na daukc ki? Ina akidar gidanku da na sani na rashin bin namiji da kukc kowacc irin unguwa сс?" 32 = SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Ta dube shi ido tsakar kai, ya yake son raina mata hankali, ya zo ya dauke ta kamar duka kenan daga Masanawa ya bi ta Sabon Layi wai zai kai ta Hamada Kafet, amma ya kai ta King Paradise hotel in bacin da Allah ya takaita da yanzu ya 6ata mata rayuwa, a haka ta shigo ba duhuwa tana hango shi zaune a motarsa ya ware kida yana saurare bai ko ji tausayinta ya ce bari ya maida ita gida ba, ta wuto karuwan da ke zazzaune a karkashin inuwa suna raba idanun samun mai ba su abinci su mallaka masa mutumcinsu. A lokacin ta ji duk ta muzanta saboda har wasu maza guda biyu sai da suka dinga biyo bayanta suna mata magana, dole ta sa gudu har ta fito cikin mutanc wato bakin hanya, ta tsayar da 33 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR abin hawa ya kawo ta gida ta karbi kudi hannun Ummanta ta biya shi. Yanzu kuma tsabar ya raina mata hankali shi ne zai cc wai yaushe ma ya zo gidan ya daukc? Ko yana tunanin kanta a tukunya ya ke, tunda ta ki ba shi hadin kai zai iya yi mata basaja ne? Takaicin haka ya hana ta ba shi amsar sai ta juya za ta koma cikin gida. Da sauri ya sha gabanta yana fadin. "Haba Rukayyah kada ki yi min haka, na yarda an zo an dauke ki da rigar sunana, amma shi wanda ya dauke ki din SUNANMU DAYA, kuma na ganku a round about din Kofar Marusa har na kwata binku ku ka bacc min..." Ta tarc shi cikin sigar raini da rashin yarda. 34 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR "Sunanku daya, sai kuma kamannunku su zamo daya kobo da kobo, har na kasa ganc kai ne? Hmmm... Ni fa na wuce yarinyar da za a yi wa wannan wayon ko da na aji biyu nc a matakin sakandirc ballantana candidatc... Ka jc kawai na hakura da ba wa zuciyata aikin Baban giwa, tunda ka zama WUKAR NESA ai shi kenan". ta raba ta gefensa za ta wucc, ya sakc shan gabanta, ya ce. "Don Allah Rukayyah ki tsaya ki saurari...." Ta daga masa hannu, ta cc. "Wallahi na gama da babinka, na sani zan sha wuya kafin na circ ka а zuciyata, amma na hakuraa da kai ko da kai no autan maza, kuma duniyar ta koma daga ni sai kai ba zan taba aurenka ba!!!" 35 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Tana karashe fadar haka ta sa karfi ta wuce ta gabansa har tana take masa yatsun kafa. Ya yi tsaye kawai a gurin kamar mutum mutumin, mamaki da al'ajabi sun fi komai mamaye masa jiki. Yana mamakin musabbabin samuwar Abid da sharrin da yake kulla masa! Zuwa yanzu kam ya circ tababar zamowar Abid ALJANI bisa dalilai kamar haka; shi Abidun idan zai gan shi ba ya ganin kamanninsu da juna. Babu wata sahihiyar alaka a tsakaninsu wadda ta wuce ta suna. To amma mutanen da ke ganin kamannunsu da juna za ta yiwu idan Abid din aljani nc ya boyc siffarsa ya bayyana a tasa siffar su dinga ganin haka. 36 SUNANMU DAYA-2 NAJNOOR Ya yarda aljani ne babu ko ja, amma yana bukatar karin bayanin dalilin da ya sa yake bibiyarsa da sharri bayan shi bai sanshi ba ballantana ya ce ramakon sharrin yake masa. Har daren ranar Abidu

Chapter 1 of 3