yake idan ta ganshi hatta ɗan tayin cikinta hautsinawa yakeyi yaudai ta ƙudurce zata tunkareshi ko zai korota.
Bayan sallar Isha ta shirya ta zura hijjab ɗinta har ƙasa ta fita ta nufi ɗakin nasa cikin sallamawa tayi sallama batayi zaton zai amsa ba taji muryarsa a sake ya amsa hakan ya ƙarfafa mata gwiwa ta isa gabansa ta durƙusa yasa hannu ya ɗagota ya zubawa fuskarta dake tsiyayar da hawaye ido tare dasa harshensa ya fara lashe hawayen ta buɗe idonta cikin rawar murya tace “AbNoor kayi hƙr ka daina fushi dani akan naki amincewa da nufin ka gareni na haƙura na amince ka daina fushi dani amma naso ace badon saboda rashin nagartar mahaifiyata bane kake ƙyamatar haɗa zuria dani naso ace don ra'ayin kanka ne kakeson hakan...."
Rufe mata baki yayi da nasa ya fara saƙalo harshenta da nasa ta kwantar da kanta luf a ƙirjinsa ya cire bakinsa daga nata yace “Shikenan shikenan ya isa Noor cikinki kinaso ko?" Saurin ɗaga masa kai tayi yayi murmushi yace “Is Okay surelly nabar miki abinki Allah ya inganta manashi yayi masa albarka ya rabaku lfy saura me?"
*Oum Hairan*
[10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....*
_(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_
_*Oum Hairan*_
_Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_
_*14*_
Rungumeshi tayi sosai ta saki ajiyar zuciya me ƙarfi tare da sakin wani kuka da batasan wanne iri bane ta sakeshi ta juya zata fice ya riƙota da sauri yace “Ina kuma zaki Noor 10 days fa" noƙe masa kafaɗa tayi zatayi magana yace “Not not Noor banason jin komai duk da cewa ba yanzu na tsara haihuwa ba na yarda na haihu saboda ke bai kamata ki kuma cewa komai ba bayan nayi miki abinda kikeso" ƙasa tayi da kanta tanada abubuwan faɗa da yawa amma ya hanata cewa komai saima ɗagata da yayi cak ya azata a gadon ya kashe musu glub tare da ja musu malulluɓi hakanan takejin batada feeling nashi saita danganta haka da rashin nutsuwar zuciyarta amma batayi yanda zai gane ba haka tayita daurewa har ya samu cikakkiyar gamsuwa ya sauka akanta tare da rungumeta inda ita kuma ta rinƙa jin zuciyarta na tashi tana hautsinawa ta tashi tsam ta shiga bathroom ta rinƙa kelaya amai bayanta ya biyo ya taimaka mata ta wanke gurin suka koma wa makwancinsu ita dai wannan kwana batayisa ƙalau ba shi kansa Saida ya tausaya mata yanaji a ransa ai duk ita taja matsalar shi wannan wahalhalun da yakeji mata suna sha shine ya cire masa son ƴaƴa a ransa amma tunda taga zata iya ba saitayi ba shidai yasan daga wannan ɗin zata daɗe bata sake haihuwa ba inma zatayin kenan.
Washegari tun asuba yace mata ta shirya da wuri zasubi jirgin ƙarfe takwas zuwa Lagos zaiyi wani assignment batayi masa musu ba duk da cewa bataso tafiyar ba haka ta shirya suka ɗauki hanya a Lagos hotel suka sauka washegari suka koma barikin sojan nan ɗin ma gidansu babba ne sunyi rayuwar sati biyar anan ya gama abinda akeyi a lokacin ne kuma akayi musu wata rasuwa a Maiduguri ya sanar da ita daganan Maiduguri zasu wucce taji daɗin zuwansu Maiduguri a ranta tanajin Allah yasa yabarta acan domin tunda lafiya ta goce mata takeson nesa dashi shi kuma ta lura nacinsa ma ƙaruwa yakeyi baya yiwa yanayinta uzuri ita ba lafiya ba ga jarabarsa ko yaushe shi bai gajiya in yanzu bai nema ba anjima sai ya nema haka take fama dashi koda sukaje Maiduguri taji daɗin rayuwar a can duk da cewa ba gida ɗaya suke da surukarta ba amma tana samun kulawa a wajenta duk wani abu da tasan me ciki zatayi sha'awa kullum a hanya yake ta aiko driver ko Abdullateef da yake hutu.
******
Yau Laraba ce ya kama kwanansu tara a Maiduguri tun safe ya fita daga gidan shi da Abba suka tafi Kano wani taron ƙusoshin gwamnati tana kwance a parlour kamar ruwa batada wani ƙwari a jikinta da gaske take karba a jikinta ciki ya doshi wata huɗu amma kullum fito mata da sabuwar tsirfa yakeyi tana nan kwance tana aikin daya zame mata ibada wato bacci taji ana taɓa bell na parlourn ta tashi tana muttsuke idanunta ta kwalawa Nasira me aikinta kira ta fito da sauri ta rusuna tace “Gani Hajiya" cikin alamun ƙosawa tace “Kiji waye?" Miƙewa tayi ta isa bakin ƙofar tana tambayar “waye" Muryar Salmah ce tace “Mune" kallonta tayi tayi mata umarni da buɗe ƙofar ta buɗe suka shigo tanayi musu sannu da zuwa idonta nakan Billy dake ƙarewa parlourn kallo tana yatsina suka zazzauna Salmah tace “Aunty Rafi'ah babyn nan namu yana baki a jikinki dubi yanda duk kika rame sai dogon hanci kawai" murmushi Hadiza tayi tace “Ni sai naga a hakan ma tafi kyau shekaran jiya da muka haɗu da boss ɗinta yazo duk ya rikicemin wai nice ma'aikaciyar asibiti na basu maganin laulayin nan da takeyi ko na faɗa musu hanyar da zasubi suyi maganin matsalar nikam nayi dariya nace banda abinka Yaya Audu ita da take Pharmacy doctor ai tafini sanin abinda ya dace Indai fannin magani ne tunda kaga ta hakura tanashan wahalar da alama ciwon bashida magani bakiga fa yanda ya ruɗemin ba wai yanzu don Allah haka Noor ɗinsa zatayita shan wannan wahalar Ni wlh abin nasa har tausayi yabani naji dama nice Mus'ab ke rikicewa akaina haka"
Taɓe baki Billy tayi tace “Kawai dai raki na mace idan ta samu guri yo Banda haka meye abin wahala a cikin da har zata wani narke haka gani tayi ya damu shiyasa take masa abinda taga dama" haɗiye wani abu tayi me ciwo tana saita injin idanunta a kan Billy ta miƙe tana cewa “Aunty Hadiza bari na kawo muku ko lemone kunsan gidan petiant babu komai saidai yanzu a samar dashi" Salmah ce ta tashi tace “Aa yi zamanki bari muje mu ɗauko saikace baki"
Sun yinar mata duk wani aikin gidan ranar tare sukayi amma banda Billy da tayi ficewarta daga gidan har suka tashi tafiya bata dawo ba suko sukace bazasu jirata ba sukayi tafiyarsu itama ta tashi ta nufi ɗakinta tayi wanka ta shiryawa tarɓar mijinta tunda sunyi waya ya sanar da ita yana hanya bakwai daidai suka shigo shida drivernsa sukayi parking yana shigowa ta rungumeshi ta baya tana dariya tana cewa “Miss you love nayi kewarka da yawa" murmushi yayi ya wantsalota gaba idanunsa akan Billy dake zaune yace “nafiki jin hakan ya kika yini ya baby" rufe idanunta tayi da hannunta tana murmushi shima murmushi yayi yace “Ke kuma uwar me kikeyi anan?" Turo baki tayi gaba tace “Yanzu Yaya Audu saboda kawai na kawo maka ziyara shine kake faɗamin magana naga...." Tsawa ya buga mata yace “Oya kama gabanki ziyarar ubanki kika kawo min ko kuma kinzo naɗar rahoto..." Riƙe hannunsa Rafi'ah tayi tace “Colm down mana AbNoor bakonka annabinka Please meye laifin wanda ya tuna dakai" janyeta yayi yace “wannan munafukar yarinyar kike nemawa gurbi a gidanki to kuwa in kikayi wasa zata kashe miki aure Bilkisu tashi ki barmin gidana inason matata wlh baki isa kizo ki sanyamin idanu ki haifarmin da fitina da matata ba sannan tun wuri ki nemi daidai dake ga Abdullateef nan ke banda tsaurin idonki me zanyi dake..."
Cikin jin haushi da gatsali tace “Abinda kakeyi da wannan makirar matar har kayi mata ciki mana...." Dukan da yakaiwa bakinta yasa kanta haɗuwa da bango ta saki ƙara ya kuma hamɓarar da ita tare da cilli da ita waje kanta ya haɗu da molu ɗin flower jini ya ɓalle mata ya koma ya kwashi jakarta da wayarta ya cilla mata ya koma ciki yana huci Rafi'ah data takure a gefe ya finciko ya shaƙi wuyanta yace “Na tsani yarinyar nan Rafi'ah karki ƙara bata gurin zama a gidana ki kiyayeni zanci mutumcinki akan hakan"
Hawayen tausayin Billy ta share tace “Amma AbNoor jini fa ka fitar mata a jikinta meye laifin data aikata maka data cancanci haka daga gareka" dafe kuncinta tayi hawayen yaci gaba da sintiri ya fara faɗa da hargagi yana surfa ruwan bala'i ranar har banza yace mata kawai akan Billy ita dai duk sai taji bataji daɗi ba da tasan abinda zai biyo bayan zaman Billy kenan da bata barta ta zauna ba yanzu gashi ya shigo da walwalarsa kawai abu kaɗan yasa walwalarsa ta gudu
Koda daddare da taje ɗakinsa bugun duniya yaƙi buɗewa haka ta koma nata jikinta a mace ta kwana tana juyi da safe da wuri ta tashi ta haɗa musu abin kari ta koma ciki ta shirya ta fito ta nufi ɗakinsa daidai sanda ya buɗe ƙofar zai fito ta rakuɓe jikin ƙofar ya sauke idanunsa akan fuskarta ga shatin hannunsa nan kwance a kuncinta ya sauke numfashi tare dakai hannunsa yace kin tashi lafiya Noor ƙasa tayi da kanta tana shirin magana ya katse ta da cewa.
“Daidaitonmu zai fara ne daga lokacin da kika daina yimin musu akan duk abinda nasaki" kwantar da kanta tayi a jikinsa tace “Amma ka daina marina AbNoor ko a addini ba'a yarda da marin fuska ba domin itan daraja gareta" numfashi yaja yace “Is ok muje muci abinci bazan iya zaman Maiduguri ba komawa zamuyi"
Bataso komawar ba hakanan ta maze ta nuna masa farin cikinta suka karya yanata janta da hira tana murmushi bayan sun gama driver ya tuƙasu zuwa gidansu suna shiga Ya Hajja ta taresu da murna tana cewa “Sai ina kuma da sassafe" zama yayi yana ɗaukar dankali yana kai mata bakinta yace “Zamu koma garinmu Ya Hajja ina Kwana" gaisawa sukayi ya tashi yace “Zanje mu gaisa da Abba kiyi ki gama goma jirginmu zai tashi"
Yana fita ta dubi Ya Hajja tace
“Ya Hajja ina Bilkisu?" Murmushi tayi tace “Tana ciki tun jiya zazzaɓi ya rufeta Rafi'ah kin ganewa idanunki da nake ce miki a'a kike cewa tazo babu komai to wannan ƙiyayyar bansan asalin abinda ya haɗata ba kawai dai nasan tabbas Audu ya fara fito da ƙiyayyarsa ga Billy ne daga lokacin data fara banzatar da kanta ta zama mara aji wlh bayajin kunyar cin mutumcin kowa akan yayi masa zancen Billy"
A tausaye tace “Tana ina Ya Hajja?" Ɗakin da Billy take ta nuna mata ta buɗe ta shiga tana kwance a gado tana matsar hawaye ta zauna tace “Sannu Bilkisu bansan haka zata faru ba...." Ɗaganta hannu tayi tace “Ya isa Rafi'ah Ni bakiyimin komai ba saidai ta shafeki wlh ta shafeki mijinki yaci mutumcina mafi girman cin mutunci saboda ke nasan Yaya Audu yana dukana saidai baitaɓa yimin dukan wulaƙanci irin na jiya ba sai a kanki sabodake ya karomin volume na rashin mutunci na kasa samun dama ko yaya Rafi'ah ko yaya a wajen mijinki"
Tashi tayi zaune tace “Bani yayiwa ba kansa yayiwa Rafi'ah in har yana ƙyamata tane akan halina meyesa ya aureki wai me kika fini ne da yake wulakantani akanki? Ya dakeni ya fitarmin da jini a fuskata saboda ke na rantse da Allah wannan wulaƙancin bazan yafeshi ba saina ɗauki fansarsa ko yanzu ko anjima" tashi tayi ta shige bathroom tabar Rafi'ah sake da baki ta taɓe baki ta mike ta fice tana faɗin “Allah ya kyauta nida ban kar Zomo ba meye na jin haushi na akan ratayeshi"
Bangaren Gana Hajja ta shiga suka gaisa suna ɗan taɓa hira ya shigo Gana Hajja ta ɗauko wasu magungunan mata masu asalin kyau ta bata tace “wannan end of discussion kenan magunguna ne na babansun da turaruka kiyi amfani dasu zaku gode min" karɓewa yayi yana dariya yace “amma dai Gana Hajja kin iya tsaraba dama yarinyar nan duk ta zama raguwa bata da wani kokari saina bacci" murmushi tayi tace “Jikan namu ne a haka bayason takura" ficewa yayi yana cewa “nidai ke nake jira" miƙewa tayi Gana Hajja ta rakata har mota suka shiga yajasu har Airport suka tashi.
Cikin watanni biyun ne kuma haka kawai ta nemi feeling ɗinta ta rasa batason komai daya wucce bacci kwanciya da farko abin bai fara basu matsala ba saida yaga abin bamai ƙarewa bane sai yaje aiki ya yini ya dawo da dare yanason hutawa da ita ta kama wannan baccin me nauyi abin haushi yake bashi ya kwana bai rintsa ba to yau ɗinma tun la'asar yakeson komawa gida yayi wasu baƙi suka shiga meeting ko a meeting ɗin Saida ya kirata bata ɗauka ba yasan tanacan tana bacci shiyasa ya tura mata saƙo sakone dake nuna asalin buƙatarsa gareta sai shida saura ta tashi da sauri ta ɗauki wayarta ta nufi sama tayi wanka ta fito a lokacin cikinta watanni bakwai ta ɗauki wayar tana dannanwa taga saƙonsa tayi murmushi ta nufi ɗakinsa tana sanya turaren wuta ta koma parlourn tayi sallar magrib tana karatun Kur'ani ya shigo ta rufe ta miƙe tana masa sannu da dawowa amsawa yayi ya ɗagota yace “Kinga saƙona shine ko reply" langwaɓar dakai tayi tace “to yanzu ba gaka ka dawo ba" lakace mata hanci yayi yace “Ok nayi komi ba komi"
Ƙasa tayi da kanta ƙirjinta yana bugawa in bata manta ba duk ranar da ya kusanceta yanzu ji take yi kamar yana zuba mata ruwan barkono a gabanta kuma gabaɗaya ni'imarta ɗaukewa takeyi.
Ya lura da sauyin mode ɗinta saidai bai bawa hakan muhimmanci ba ya shiga wanka ya fito yaci abinci tun kafin ya gama cin abincin ta kifa kanta a dinning ta kama bacci bai tasheta ba saida ya gama komai ya kira Nasira ta gyara wajen ita kuma ya ɗauketa cak suka shiga ɗakinsa suka kwanta ya zare mata komai ya fara sarrafata ta buɗe idanunta a kansa daya ƙanƙance tace “Washhhh AbNoor kaina" bai saurareta ba yaci gaba da cakuɗa boobs nata a hannunsa ta riƙe hannun ya ɗago yace “Bari mana Noor kin ko san halin da nake shiga da wannan yanayin naki Please inashan wahala ki bari" lumshe idanunta tayi ta daure ta fara tayashi ita wahalarta idan ya shigane shi kuma kafin ya shiga ne sunyi nisa a wasannin sosai ya ɗaga ƙafarta ya fara ƙoƙarin shiga gabaɗaya jikinta ya ɗauki rawa amma bai saurareta ba saima dannawa da yayi ta saki ƙara tanajin ninkin bala'i a cikin gabanta shi kuma wani sahihin daɗi me mantar da mutum kansa yakeji ya lumshe ido yanajin nutsuwa na saukar masa.
Sun jima a haka ji take yi kamar ta fasa ƙara yanda gabanta ya ɗauki azaba itadai batasan sanda ta tureshi ta wuntsila daga gadon ba mararta kuwa ta ɗauki wani masifaffen ciwo gabaɗayan jikinta yana ɓari ta durƙushe ta riƙe bayanta da mararta tana wani irin nishi na masifa shi kuwa takaici ne yasashi miƙewa zai shiga bathroom ta riƙo ƙafarsa tace “Innanillahi wa inna ilaihir raji'un Abdulƙadir marata bayana wayyoh Allah ya hayyu ya ƙayyumu...." Tureta yayi ya fusge ƙafarsa zuciyar ƴan maza ta motsa ya argajeta ya shige bathroom ji yake kamar ya haɗiyi zuciya tsabar ƙuncin data shaƙa masa.
Yana jiyo nishinta amma bai ko saurareta ba yayi wankansa ya fito ya wucceta daƙyar ta iya ɗago kanta idanunta na tsiyayar hawaye tace “Meyesa baka tausayina AbNoor bantaɓa maka ƙarya ba amma baka yarda dani idan da ni maƙaryaciya ce da tuni ka fahimta inajin ciwon da yayi kama dana datsar rayuwa idan kai bazaka iya taimakona ba ka kiramin Ya Hajja ko Gana Hajja...." Tsawa ya daka mata cikin bala'i yace “Uwarki ce ita Ya Hajjan da zan kira miki badai ciwo kike gayyatowa kanki ba kije kiyitayi haƙƙina ne kije Allah ya isa zanje na nemawa kaina mafita" sakai yayi zai fita ta bisa da kallo cikin mawuyacin hali tace “Don Allah Abdulƙadir karka aikata zina Indai da gaske zuciyarka bata yarda da halin da nake ciki ba kazo na rantse ko zai zama matakin ajali na zan jure....."
Bata gama rufe bakinta ba yayi ficewarsa ya barta a halin rai kwakwai mutu kwakwai daƙyar daƙyar ta iya ɗauko wayarta dake ƙasa a yashe kusa da ita itanma ring ɗinta taji ta samu ciwon ya ɗan sauka kaɗan har ta samu hayyacin ɗaukar wayar “Mommy!" Tagani kan sensor ɗin ta sauke wata ajiyar zuciya me ƙarfi duk da mawuyacin halin da take ciki ta kara a kunnenta tace “Way...yohhh Mum... Mommy don Allah wayyy innanillahi Mommy mutuwa zanyi ki...kema kina fushi dani shima yana fushi dani Mommy ke ki...." Jifa tayi da wayar taci gaba da murƙususunta tana maimaita kalmar shahada da duk addu'ar da tazo bakinta tanajin Mommy nata maimaita “Rafi'ah ya sallam Rafi'atuh meye ya sameki ina mijin naki waye a tare dake bashi waya???" Tambayoyi barkatai saidai batada ikon amsawa a karon farko a rayuwar aurenta watanni goma kenan da sukayi waya da mahaifiyarta cikin mawuyacin halin daya zaune a zuciyar Mommy.
*Oum Hairan*
[10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....*
_(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_
_*Oum Hairan*_
_Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_
_*Last free page 15*_
Bazata iya cewa ga yanda akayi ba ita dai taji an banko kofar an shigo tun daganan bata kuma gane wani abu ba sai bayan ta farka a asibiti ashe jini ne ya ɓalle mata da Abdallah da Nasiba sune suka daukota suka kawota asibiti a ranar duk yanda Abdallah yaso samun wayar Abdulƙadir bai samu ba a kashe ake faɗa masa lokacin da likitocin suka bashi tabbacin wannan cikin saidai a cireshi domin tunda dama watan haihuwar ya shiga shidai kasa cewa komai yayi Saida Nasiba ta bashi shawarar ya kira can Maiduguri ya sanar dasu halin da ake ciki.
Bayason tonawa abokin nasa asiri wannan abu ne me girma kasan Kanada me tsohon ciki har ka iya ficewa ka barta kuma a halin lalura ma domin sojan dake gadi a daren ya faɗa masa bai daɗe da fita a gidan ba kuma da alama da fushi ya fita, haka don bashi da wata mafita ya sake kiran Ya Hajja ya sanar da ita halin da ake ciki ta sanar da Abba shi Abba ne ya bashi umarnin tunda ba'a san inda za'a nemo Abdulƙadir ɗin ba yasa hannu kawai ayi mata aikin amma ya ɗan jira ya sanar da mahaifinta"
Babu jimawa Second Daddy ya kira Abdallah ya bashi umarnin yasa hannu nan take ya cike takarda aka shiga da ita Emergency theater tsayin awa biyu suka fito cikin nasara Allah ya basu ikon ciro mata ɗanta namiji ƙarfe uku na dare lokacin Abdallah ya amshi Yaron a hannun Nasiba tunda dama harda ita a aikin domin asibitin da take aikine kuma tana cikin manyan likitocin wajen.
Kurawa yaron idanu yayi kyakkyawa masha Allah sak fuskar sa ta mahaifinsa gashi ƙato masha Allah, daidai lokacin ne kuma wayar Abdulƙadir ta samu shiga ya ɗaga muryarsa a gajiye Abdallah bai jira cewar sa ba yace “Yanzu haka kana ina?" Cikin ƙosawa yace “Ina hanyar komawa gida" iska ya furzar me zafi yace “Me zakayi a gidan?" Jim yayi saboda in ya lura Muryar Abdallah akwai wani abu saɓanin abinda yake furtawa “Tuhuma?" Ya tambayi kansa yana taka birki a daidai parking space na gidan ya shiga ciki da sauri yana kiran sunanta ƙasa yayi da kansa yanabin jinin daya bushe a parlourn da kallo yace “Jini.... Meye ya kawo jini parlourn nan Samuel?"Ɗakin Rafi'ah ya nufa da gudu ya buɗe babu wata alama da take nuna anshiga dakin a yau ma hakan ce ta sashi nufar nasa da sauri ya banka ƙofar iya kofar ya tsaya saboda ganin jinin da yayi duk ya fara bushewa a ƙasan gadon ya isa da sauri ya tsugunna tare da sanya hannu ya dangwali jinin yakai hancinsa da gaske jini ne ya miƙe cikin wani yanayin tashin hankali ya fito ya ishe Samuel da Abdulkarim a parlourn suka sara masa ya dubesu yace “Ina Rafi'ah?" Ƙasa Samuel da Daniel sukayi da kansu Abdulkarim ne yayi ƙarfin halin cewa “Sir Madam ta shiga mawuyacin hali ne shine Lieutenant Abdallah yazo ya ɗauketa a mota shida Madam ɗinsa da alama asibiti suka tafi da ita domin naji matarsa tana cewa haihuwa zatayi...."
“Haihuwa!? A'a cikinta baikai haihuwa ba" waya ya ɗauka ya kira Abdallah kira ɗaya ya ɗaga yace.
“Nou'emh hospital" iyakar abinda ya faɗa masa kenan ya kashe wayar ya shiga motar a hargitse yajata yabar gidan bai samu wata doka ba domin da ID card ɗinsa a jikinsa ya isa har asibitin yana zuwa suka fara kallon kallo da Abba da second Daddy da kuma Ya Hajja dake zaune ɗauke da babyn naɗe cikin towel mamakin yanda akayi wannan mutanen suka haɗu a wannan lokacin ya hanashi magana da kuma lissafin yanda akayi Rafi'ah ta haihu a daidai wannan lokacin bayan lissafin wata bakwai sukeyi, toma wai cikakken ɗa ne ɗan wata tara ko kuwa bakwaini?"
Cikin tsananin sanyin jiki yace “Kuyi hƙr Daddy..." Ɗaga masa hannu Abba yayi yace “Yanayin aiki ba yanda baya kamawa Audu masha Allah Ubangiji ya sanyawa Abdulkarim Albarka..." Saurin kallon Abdallah yayi Abdallah ya kawar da kansa yace “Banyi tunanin dawowarku a wannan lokacin ba ashe da wuri ma zaku shigo"
Ajiyar zuciya ya sauke karo na farko da ya aminta aka ɓoye laifinsa kuma yaji daɗi har cikin ransa yasani don ta Rafi'ah komai zai zama me sauƙi tunda akwai so da ƙauna zatayi saurin fahimtarsa amma iyayensa musamman Ya Hajja da suka ɗebota tun farkon cikin bazata taɓa yi masa uzuri ba.
To waishi wanne irin ma abune yasashi aikata wannan ɗanyen hukuncin akan Rafi'ah in bai manta ba ta sanar dashi tana cikin mawuyacin hali amma ya kasa tausa zuciyarsa ya saurareta yayi mata hukuncin da inda wannan haihuwar tazo da ƙarar kwana bazata iya yafe masa ba domin shine sanadi" shidai duk da cewa baiga alamun tuhuma a fuskar kowa ba amma ya kasa matsar Ya Hajja domin wani irin kallo takeyi masa daya rasa da me yake masa kama.
Zargi ko tuhuma? Bai samo wannan amsar ba ya jiyo muryarta tace “Ga ɗanka Audu Allah ya kawo shi" daƙyar ya iya takawa ya karɓi jaririn ya sanya hannu ya buɗe fuskar handsome boy ɗin ya saki wata ajiyar zuciya me ƙarfi soyayyar yaron tana kwaranya a zuciyarsa yanajin wani baƙon yanayi na musamman yana shigarsa ya sauke ajiyar zuciya ya ɗago ya motsa bakinsa daƙyar yace “Ina Noor ɗin Ya Hajja?" Tana miƙewa tace “Tana ɗakin hutu kasan dake aiki akayi mata jinin daya zubar ta galaɓaita bazata iya haihuwa da kanta ba shiyasa tun zuwanka Maiduguri nace ka taho mata da Nasira saboda gudun irin wannan matsalar yanzu badon Allah yasa mahaifiyarta ta kira ba da saidai ƴar mutane ta mutu babu wanda ya sani"
“Ta kira?" Ya faɗa yana kallon Ya Hajja nandanan ya canza yanayi ya miƙe yana cewa “Nasiba zan iya ganin Noor?"
Yanayin fuskarsa ya tabbatar mata da bazai mata uzuri ba tayi ƙasa da kanta tace “Eh a'a Yallaɓai" da sauri yace “Tana cikin critical conditions ne?" Girgiza kai tayi tace “Bata ciki saidai har yanzu Allurar da akayi mata kafin theater bata saketa ba Yallaɓai in so samu ne tanason cikakken nutsuwa" ɗaga mata hannu yayi yace “Don Allah cewa nayi zan iya ganinta ba abinda zai yuwu na tambayeki" kallon Abdallah tayi ta ɗaga mata kai tayi gaba tace “Ok muje Yallaɓai" binta yayi a baya yana dauke da jaririn suka shiga rest room ɗin tana lulluɓe da wani mayafi fuskarta ce kawai a buɗe ya ƙarasa ya zuba mata ido shi kansa yasan ta rame tun a baya ba kamar yanda ya ɗaukota gaban mahaifiyarta ba amma yau yafi ganin ramarta fiye da kullum.
Kallonta yakeyi yana kallon Babyn hannunsa yana murmushi tare da shafa sumar yaron da yaketa bacci