Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 9
da privecy banason takura kuma banson wanda bai isa ba ya rinƙa nunamin isa karka nemeni bazaka ganni ba ka rayu cikin aminci" Dariya sosai rubutun ya bashi ya ninke ya fita tare da kunna location na wayarsa ya fice numberta kawai yayi tracking ya koma gidansa ya kwanta ya samu nutsuwa ne da yaga tana gidan mahaifinta maimakon inda mahaifiyarta ta rubuta mata bai fita ba sai washegari shima saver ce ta nuna masa ta fita daga inda take jiya ta koma wani wajen daban hayar taxi ya ɗauka har ma'aikatar ya nemi guri ya tsaya yana kallon ma'aikatan campanyn yanda suke ta kaiwa da komowa wayarta ya kira saida ta katse sau huɗu sannan ta biyo kiran ya daga tayi sallama bai amsa ba sai cewa yayi ina block 3 ina jiranki a reception. Duk da basu taɓa waya ba ta ɗauki muryarsa sosai dake dama ta tashi fitowa kawai tayi ta nufi block 3 din tun daga nesa ta hangeshi zaune ya harɗe kafa ɗaya kan ɗaya ta zubansa manyan idanunta dogo wankan tarwaɗa me matsakaicin jiki baya jerin sirara amma bashi da kibar muni duk da kasancewarsa ba fari ba da kagansa kasan shi ɗin kalar madara ne.... Wucceshi tayi zata fice ya riƙo hannunta “Zan kiraki in na samu lokaci" janyota yayi ya kwanto da ita jikinsa yayi ƙasa da kansa daidai kunnenta yace “Ya kikaga salon nawa inada naci akan duk abinda nasa a raina yanzu ina zaki?"........ _Paid book nrml group 300 VIP 500 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence of payment for this number 09013718241_ [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Amotional sexual romance and bad destiny)_ _Free page 3_ _Oum Hairan_ Fincike hannunta tayi tayi gaba abinta ranta da zuciyarta sun hassala ta tsani a ringa bibiyar rayuwarta dole ta takawa wannan mutumin birki ba kowanne iskanci zuciyarta take lamunta ba bazai yuwu ta fita daga rayuwar iyayenta don samun yancin rayuwa da salama kawai wani banza da batasan nufinsa gareta ba yazo ya shigo rayuwarta ya rinƙa neman ɗora mata tamper ba. Ji tayi an fincikota ta rintse idanunta saboda ƙasan da tayi luuuu zata fadi yayi makaleta tare da haɗe bakinsa da nata ta sake lumshe idanunta tana jin ƙuwwar ƙwacewa ya ɗagata cak ya sanyata cikin motar data kawo shi ya bawa drivern umarnin tafiya yaja suka bar gurin ta ture shi tana haki tace “Kai wai wanne irin maye ne da bazaka daina bina ba na faɗa maka baya cikin tsarina sabo a bariki ina sanya maza ne kamar taguwar wuyana in naji dadinta ta jima in banji ba bazan ƙara sanyata ba why da zaka shigo rayuwata kace dole sai nayi dakai" Saboda kinji daɗi na..." Harara ta watsa masa tace “Waye ya faɗa maka naji dadinka saboda banji daɗinka bane yasa nakeson ka fita a rayuwata Yusif kake ko waye kai meye yake damunka ne ka baro ƙasarka danginka matarka da aikinka ka biyoni kawai don dalilinka dana kasa gane wanne ne" Maganganunta sunyi masa ciwo sai dakewa kawai da yayi yace “Ni kaina bansan dalili na ba amma ko mene to mai girma ne Maryam ki bani lokaci kuma ki saurareni don Allah mu tattauna ni wlh kinyimin mu ƙulla alaƙar rayuwa Please ki bani dama muyi rayuwa zan baki farin cikin da baki taɓa samu gurin wani namiji ba kin sani rayuwar karuwa batada ƴanci a zaman dadiro saidai Ni zan baki ƴanci fiye da matar aure kinji?" Ya ƙarashe maganar da raunin Muryar gajiyawa. Duk irin zafin data ɗauka sai taji ta samu sassauci shine ya rinƙa bada kwatancen gidan nata har suka je ya biya suka shiga a parlourn ta jefar da jakarta ta fara ɓalle bootle ɗinta ya matso ya ɓalle mata ya zare mata rigar ya zubawa hips ɗinta idanu zuwa tsukakken cikinta kodai ba asalin halittarta bace wannan shakka babu taci kuɗi domin ta ƙeru fatar nan kamar ɓargonta zai fito saboda glowing ɗin da takeyi, manyan ɗuwaiwakanta da cikakkun boobs ɗinta dake tsaye ƙyam sunyi bala'in tafiya da imaninta yakai hannunsa ya fara yawatawa tsakanin cibiyarta da mararta. Kwantar da kanta tayi a jikinsa tana lumshe idanu tare da sanya hannu ta rungume weast ɗinsa tace “Help me feeling na damun..." Wawuro bakinta yayi ya sanya nasa a ciki ya fara yi masa tsotsar sweet gabaɗaya tayi masa laushi sai wani lumshe idanu takeyi ya karasa zamar da rigar ya kama nipples ɗinta da hannunsa yana murzawa itakam hannu tasa tana shafa saitin Sarauniyarsa tana jiyo yanda take wani numfashi kasala na ƙara shigarta sakin bakinta yayi yayi ƙasa ya kama nononta da bakinsa yanayi masa tsotsar yara ta dafe kansa tace “Washhhhh Ohhhhh kashamin daɗi..." Wata yar Siriyar ƙarar kirsa ta saki ta makaleshi tare da cafkar jarumarsa ya maƙaleta suka zube a carpet ɗin ta zuge ta cirota ta rinƙa mulmula ta tana lailayata ta sake zamewa ta ɗauki hannunsa ta tura masa a cikin gidan dadinta ya fara ƙwaƙularta yana cakuɗawa yana shafa bayanta sun mugun nisa a wannan sheɗanci wayarsa ta ɗauki ring a gefen Maryam take tana dubawa taga amsa My Wife ta ɗago ta dubeshi yakai hannu zai kashe wayar tayi maza ta janye masa hannunsa tare da danna accept ta kara masa a kunnensa a ɗaya ɓangaren akace “Muna magana ɗazu kace zaka kirani Yusif ancemin har Lagos ka shigo security ɗinka sunce a Lagos ka kwana ka iya juyawa France batare da kazo ka ganmu ba Kodai wani abu nayi maka ne Yusuf da yakai zaka iya shafe watanni biyar baka tare damu Ni da yaranka duk muna kewar ka ka kasa zuwa garemu kuma yanzu kace zakayi watanni huɗu anya Yusuf har yanzu kana son mu? Ko kuma zargina ya tabbata ne?" Ƙit ya kashe wayarsa yana tsaki ya kuma maƙale Maryam yana ɗaga mata ƙafa sama ya buɗata ya saita mata wutsiya bisa durinta ta saki ƙara itakam indai za'a shigeta tana karɓa a jikinta, gyara masa kwanciya tayi tayi flat ya samu yanda yakeso ya kuwa shiga yi mata dakan sakwara yana caccakarta yana danna mata kaya daɗi ne me haɗe da wahala yasata sanya masa kukan shagwaɓa tuni ya kuma ruɗewa ya rinƙa kissing nata yana mata sambatu faɗi yake “wayyoh daɗi Maryam wayyohhh burata ahhhhh bindina... Daɗinki zai kashe Ni karki kuma bawa Kowa duri na nawa ne zanta cin ki duk sanda kika buƙata ahhhhh daɗi dama Haka Wasila takemin da nasota kamar ke....." Rufe masa baki tayi duk da kasancewarta karuwa tana mugun kishin taji Namiji na kira mata sunan wata zuciyarta fusata takeyi Bayan kamar awa guda suna cin junansu sun tarawa juna gajiya yayi release tayi saurin tsuke ƙafarta tare da turashi kasa ta miƙe da sauri ya riƙota suka shiga bayi tare sukayi wanka sunata shafe juna bayan lafawar komai ne suka shirya suka kwanta tana kwance a ƙirjinsa wayarsa ta sake ɗaukar ruri yanaji yayi mata banza ta ɗago idanunta dake cike da gajiya tace “Koma wace me kiran nan kana da muhimmanci a gareta ka bata lokaci mana" tsaki yayi ya sake shigar da ita jikinsa yace “Bana Nigeria meye amfanin yimin ƙorafin koma mene ta haƙura mu koma mana" bata kuma cewa komai ba ta kwanta rintse idanunta ya shafa bayanta tare da lalubo kunnenta yace “Yau ba kamar kullum ba damuwarki da sauki Kamar na fara samun gurbi" Murmushi tayi masa daya sanya gabansa faɗuwa ta buɗe bakinta cikin muryarta me kashe jikin ingarman namiji tace “Idan na tuna yanda aka sameni da halin da na tsinci kaina a ciki da irin iyayen da na tsinci kaina a ƙarƙashin tarbiyyarsu nakanji ni wacce irin rashin Sa'a na rubutowa rayuwata ne, Yusif na tsani zina a farko na amma yanzu da juyin rayuwa ya juya sai tafi soyuwa gareni fiye da komai ina kasa riƙe kaina na awannin da suka wucce 24 a rayuwata ta yanzu dole saina nemi wanda zai kashemin yunwata. Kuma yanzu a haka zan mutu?" Ta faɗa muryarta na sarkewa kafin yayi magana ta katse shi da cewa karkace min a'a Captain dama ai Ubangiji ya faɗa akwai nau'in mutanen da su dama makashin wuta ne to ina tunanin ina cikinsu nida Mommy na...." Tureta yayi ya tashi zaune yace “Akanme zaki rinƙa danganta kanki da wannan masifar...." Hannu ta daga masa tace “Ni nasan abinda kai baka sani ba Please Captain kar kacemin a'a wlh bansan hanyar da zanbi na kaucewa hakan ba ina azumi ina sallah ina sadaka sannan shekara goma sha biyu kenan banyi fashin Hajji ba saidai inajin kunya ta tsayawa gaban Ubangiji na a haka wanne irin duba zai yi min nazo a ƙazanta zan ƙare a cikinta" Hannunta ya riƙo duka biyun gabaɗaya ta tsinka masa lakar jiki kasala ta kamashi yace “Kiyi aure mana...." Zabura tayi ta diro daga gadon ya sakar mata hannun yace “Yeah hanyar da nake ganin zaki tsarkaka ki samu damar ganawa da ubangiji salin alin kenan Maryam shi aure rahama ne daraja ne kuma tsarki ne daga dukkanin wani sharri da shaidan ka iya kimsawa zuciya na kaba'ir Maryam....." Ɗagansa hannu tayi cikin ƙaraji tace “Ya isa Captain kayimin shiru ya isheni haka banason wa'azinka kai meye ya hanaka aure in daɗi ne da auren meye ya hanaka ka tsaya iya iyalinka ka tsira daga kaba'ir ɗin saini zaka faɗawa aure me zan tsinta a cikinsa banda damuwa da ƙunci..." Rufe mata baki yayi yana girgiza mata kai yace “Kada jahilci yasa ki soki sunnar Annabi Muhammad dukkanmu muna rayuwa ne cikin arziƙinsa don Allah kisani Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam yace mana aure sunnata ne duk wanda yaƙi sunnah ta ku sani baya tare dani. Shin kenan kema kina cikin wannan mutanen da Annabi baya tare dasu Maryam ko baki faɗa ba nasan rayuwarki da akwai damuwa a cikinta amma banyi tunanin kinyi nisa haka ba" Wayarsa daketa ring ya ɗauka cikin masifa yace “Wasila kin fara damuna fah yanzu me kikeso ayi jirgi zan biyo in taho saboda ke da yayanki kunason ganina ko kuwa aikin dana taho zan fasa? Karki fusatani wlh zanyi miki rashin mutunci in kuɗi kike buƙata nasa miki sannan na turo miki da kayan abinci to saime Kuma ke da ba iya kulawa dani kikayi ba yanzu in tare nake dake da tuni burata bata kwanciya in kinason ki ganni a gidanki na samu lokacinki kije a koya miki yanda zaki rinƙa kulawa dani" kashe wayarsa yayi ya ɗauki tata ya miƙa mata luv Mom tagani ta cilla wayar a gado ya sake daukowa ya miƙa mata bayan ya daga mata masifa ta shiga yi mata tace “Amma Mommy na jima da faɗa miki banason mutumin nan bazan iya mu'amala dashi ba Mom ki bashi kudinsa zan turo miki da adadin daya baki" cikin masifa tace “Ni Rafi'ah nake faɗa kina faɗa namiji ya fini kenan ai an fadamin wani soja ne ya ajiyeki yake cinki shine kuma ya hure miki kunnen watsamin ƙasa a ido Ni Alh Bashir ya biyani don kije gareshi kikaƙi Ni Rafi'ah.... Kukan data saka ne ya sanya hankalin Maryam tashi hawaye na zubo mata tace “Sh...shikenan Mom zanje yanzu" ajiye wayar tayi ta kalli Yusuf da shima ya kafeta da ido yace “wacece wannan?" Cikin raunin murya tace “Momyna ce itane silar komai ita da Daddy na. Jakarta ta dauka zata fita ya riƙota yace “Wlh bazaki ba" cikin mugun fusatar zuciya tace “Zaka iya hanani kuma?" Maƙogoransa har wani zillo yake yace “Na rantse da Ubangijin da ya halicci rayuwata yau ɗinnan bazakije gurin koma wanne ɗan iska bane saidai ta mutu ba kuka ba...." Marin da ta zabga masa yasashi dafe kuncinsa bata ankara ba taji ya damƙi gashin kanta cikin ɗaga murya yace “Na rantse da Allah bazakije ba ko zaki kasheni yau babu inda zakije...." Wayarta ya ɗauka ya lalubo wayar Mommy ya ta ɗaga tace “Kin tafi ne?" matsa kanta yayi cikin ihu yace “ki faɗa mata bazaki ba injini ko na tsinko gashin kanki" cikin kuka na azaba tace “Mom.... Mommy yace bazani ba..." Ƙit ya kashe wayar ya jefa a aljihunsa ya cilla ta gadon yayi miƙa tare da zare boxes ɗin dake jikinsa ya kama Sarauniyar sa yace indai wannan zakije a saka miki a baki kuɗi Ni na siya 5 millions ya bata 3 months na ƙara mata 5 millions akai" tashi tayi zata sauka ya maƙale mata ƙafa yace “Ladan marin da kikayi min zaki bani naci domin bazaki ci banza ba" yana faɗin haka ya ɗage mata rigarta ya cafko nononta ta cije lips tace “Har zafi sukemin duk ka cijemin su dariya yayi yace “bakya jin tausayina kina tayani ne barni kikeyi nayi Ni kaɗai harararsa tayi tace “Allah a'a Ni inafin me kora shafawa ma..." Ɗaga ƙafarta yayi ya tura yatsansa cikin gabanta “Eshhhhh...." Ta faɗi tare da riƙe hannun nasa zata janye ya ƙara turashi can ciki ta haɗe ƙafafunta" yasa bakinsa ya ciji bombom ɗinta ta saki ƙara tace “Wlh Allah na gaji bazan iya ba"....... [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* (Eroctic romance and bad destiny) _Free page 4_ _Oum Hairan_ Tana maganar tana janyewa ta faɗa bayi tayi tsarki ta fito daidai lokacin da Wayarta ta ɗauki ring gabanta ya yanke ya faɗi tsoro ya darsu a zuciyarta tace “Abdulƙadir..." Saurin kifa wayar tayi ta zauna gabaɗaya jikinta rawa yakeyi Yusif ne ya ɗauki wayar zai ɗaga mata ta warce wayar da sauri idanunta ya ciko da ƙwalla tace. Wallahi idan ka daga wayar nan komai zai iya faruwa bana buƙatar Abdulƙadir ya waiwayo rayuwata bazan taɓa zama cikin kwanciyar hankali ba" “Waye shi?" Girgiza masa kai tayi tana miƙewa tare da saka kayanta ta ɗauki wayarta ta cire layukan ta zuba a jakarta ta juya zata fita “Ina zaki?" Cikin kuka tace “Zai biyoni tunda ya kira wayata ta shiga" cikin yanayi na rashin fahimta yace “Wai shiɗin waye da kika ruɗe daga kiran waya" fizgewa tayi tace “Ka barni na tafi wlh bazan iya zama anan ba zaizo Ni nasan zaizo shine asalin matsalar rayuwata idan yazo nan zai... Banko ƙofar akayi taja baya da sauri tare da cewa “Innanillahi shikenan..." Dukan da yakaiwa bakinta ne yasata yin ƙasa da ya fincikota yajata ƙiyyyyy a ƙasa yayi waje da ita ƙarshe ya ɗagata cak har harabar gidan ya cilla ta a mota Yusif dake biye dasu ya kamo rigarsa ta baya yace “Waye kai da zakazo ka tafi da ita a tozarce haka..." Ɗago da fuskarsa yayi abinda ya sanya Yusuf yin baya da sauri yana sara masa Yace “General Abdulƙadir Ibrahim Barzah" sauke idanunsa yayi ƙasa ya nufi motar yaja yabar gidan da mugun gudu abinda ya sanya Yusuf yin baya cikin matuƙar tsoro yake tambayar kansa Wai wacece Maryam ne meye kuma haɗinta da General Abdulƙadir?" Rashin amsar hakan ce ta sanyashi komawa ya tarkace komai nasa ya fita daga gidan shima ya nufi gidan Yayansa acan ya kwana tun daren ya kira Nasir yake faɗa masa yanason magana da Zeezee lallai yanason ya ƙara samun wasu bayanai akan Maryam da kuma alaƙarta da Abdulƙadir. ****** Tunda ya figi motar suka taho babu me cewa wani ƙala har suka isa wani katafaren gurin shaƙatawa ya kashe motar tare da kulle windows ɗin ya kara ƙarfin A.C yana sauke numfashi ɗaiɗai kamar bazaiyi magana ba itako duk ta takure a guri ɗaya ta haɗe jikinta waje guda sai shassheƙar kuka takeyi cikin yanayin da yake bayyana asalin tashin hankalin da take ciki ta buɗe baki tace “Yaushe zaka daina bibiyar rayuwa ne Abdulƙadir don Allah na roƙeka ka barni na rayu ni kaɗai da farin ciki kamar yanda ka buƙata idan kuma ba rayuwata kake nema....." Shut up Rafi'ah... " Numfashi ya sauke tare da dukan sitiyari yace “Haba Rafi'ah haba Rafi'ah tayaya zan iya cire kaina a rayuwarki bayan kin riga kin illata rayuwata meyesa tun bakida matsayi a wajena da naji a raina zan fitar dake cikin part of life ɗina kika ƙi bani dama har saida kika huda ɓargona kika zuba jininki sannan ki gudo ki barni shin baki taɓa tunano makomar ƴaƴanmu ba? Rafi'ah baki taɓa kaicon wannan rayuwar ta zubar da daraja da take dokar Ubangiji da kikeyi ba Rafi'ah meyesa kika kasa yafemin ko don arzikin ƴaƴan dake tsakaninmu? Please Noor help me don Allah...." Rufe masa baki tayi da siraran yatsunta da suka ji zobban gold da azurfa suke ta tashin ƙamshi, ta shiga girgiza masa kai ta buɗe bakinta dake dauke da sautin kuka tace “Waye yace ban yafe maka ba Daddy Ablah? Wai meye ma kayimin ne da kake neman yafiya da taimako na, nifa bakamin komai ba nice ma nayi maka da na fahimci baka sona bazaka taɓa iya yin adalci gareni ba tausayinka da jin ƙanka bazai taɓa raɓata ba amma na nace har takai ga na kure malejinka kayimin korar kare lokacin da na rasa gatan kowa... kaico Abdulƙadir nayi nadamar shiga rayuwarka amma banyi zato ba na zaci rauni na da rashin madafar tarbiyya ta zai sa mijina yaji tausayina ya zamemin gata kodon yin jihadin kuɓutar da imanina...." Kallon da yafi komai firgita rayuwarta da sanyata tunanin hanyar tsira shi ya rinƙa yi mata saidai maimakon baya da idan ta fuskanci shigarsa irin wannan yanayin take ruɗewa sai yaga yau ta kafesa da manyan idanunta tana kallonsa ido cikin ido cikin ƙwayar idanunta yanayin data ɗauki lokaci yana ganin bayyanuwarsa shine yauma yake gani a cikinsu “Tsana ƙiyayya?" Ya tambayi kansa tare da turawa zuciyarsa saƙon musanta abinda take faɗa masa game da Rafi'an ya buɗe baki zaice tayi saurin ɗaga masa hannu tace “Duk da nasan cikin dokokinka kai ba'a katsar hanzarin ka nikam na katsa karka cemin komai Abdulƙadir kalmomin duk da zakayi amfani dasu gareni na yafe kawai ka barni na tafi don Allah" kalamanta sun ƙara tasirantuwa da yanayin halittarsa ta rashin yawan magana ya sanya shi rufe bakinsa amma badon ya rasa abin cewa gareta ba sai don yaga bata buƙatar furucinsa yasashi kama hannunta ya fita da ita a motar ta sanya dayan hannunta ta ɓamɓare hannunsa tare da ɗagowa suka haɗa idanu abinda a baya ya zama wani mamakantaccen abu a gurinsa a iya zaman da sukayi na shekara biyar matsayin miji da mata bazai iya tuna ranakun da suka fi biyar data iya ɗaga kai ta haɗa idanu dashi ba har yana ɗaukar hakan ma matsayin laifi mai girma gareshi idan har tayi sarƙar da ya fusata zuciyarta ta sanya idanunta cikin nasa yakan yi mata hukuncin da yasan zata azabtu har ta shiga yanayin da zai zamo abin tausayi ga zukatan mutane masu imani. To wai shi meye yasa yake ganin rashin tausayin Rafi'ah cikin rayuwarsa kamar kalmar ta ce data jima tana faɗa masa “Noor Na yarda koda wahala zata zama ajalina ka barni na mutu da aurenka don Allah kar azabtarwar da kakemin ya gaza hukunci a gareni ka zaɓi mafi munin hukunci saki a guna, zan ɓoye duk wani sirri da yake cikin rayuwata dakai saidai kasani banida hanyar da zanbi na ɓoyewa Ubangijina dana girmama sunnar annabinsa na zaɓi rayuwa a ƙasƙance fiye da rayuwa kamar basarakiya a ƙarƙashin kulawar iyayen daya zaɓamin matsayin jigogi gareni. Kasani Noor banida wata tawaya a rayuwata data wucce iyayena da nasamu nagartattun iyaye da kaima wani abin bazakayimin ba, ina yawan tambayar kaina yanda akayi ƙaddarata ta zama me tsauri da wahalar da ruhi...." Saurin kawar da shirun yayi ta hanyar rintse idanunsa yace “kai! Kayy Abdulƙadir meyesa na aikata haka ne?" Sakin hannunta yayi yana mai da ƙofar ya rufe karo na biyu dayakejin tsananin nadamar da bai taɓa tunanin riskar kansa a cikinta ba. Zama yayi a gefen gadon yana yarfe gumi duk da mugun sanyin dake kwarara ta cikin masuburbuɗar sanyin dake dakin. Gabaɗaya tsigar jikinsa tashi takeyi zuciyarsa na azalzalarsa ya miƙe cikin sanyin jiki da sarƙewar harshe ya matsa kusa da ita yana matsarta tanaja da baya har suka ƙure bangon ya sanya hannunsa yayi mata zagaye yayi ƙasa da kansa daidai kunnenta ya ɗora bakinsa saman fatar kunnenta ya lasa yana sauke wata sahihiyar ajiyar zuciya, Mace ta farko da bata da tamka a rayuwarsa kenan Rafi'ah.... Cikin Muryar da bata taɓa sanin ya mallaketa ba taji sautin muryarsa ya furta “Ki...kiyi haƙuri zan... Ra...fi...ah... Zan canza na gyaru da gaske na fahimci muhimmancin ki a rayuwata...." Harshensa ya danna cikin kunnenta ya ƙanƙameta da sauri ta yanda bazata iya ƙwacewa ba ya fara romancing nata ta ko'ina yana hawaye masu zafi duk da idanunta a rintse suke tsananin mamakin yanda Abdulƙadir ya maƙaleta yake tsotse wuyanta zuwa tsakiyar ƙirjinta ya firgita saboda tunda take dashi bazata iya tuna ranar da ta samu irin wannan kulawar daga gareshi ba hasali ma idan tayi ƙoƙarin nuna masa muhimmancin romance a rayuwarsu yakan fusata yace mata ƙazama da ita zai wani bata lokacinsa wajen romance nata batasan so nawa yace mata “Rafi'ah matan da sukasan darajar Bura suna waje mace ta baje maka gindi ta lugwigwita maka manhajar jin daɗinka ta saita maka Shikashikan nishaɗi meye kike ganin zai sa na bata lokacina a kanki Ni ba banza bane...." Wannan kalamai sunayi mata ƙuna a zuci shiyasa takejin a ranta indai karuwa zatafi matar aure daraja wajen mazaje to meye yasa zata wahalar da kanta akan aure meye ake nema a aure ne nishaɗi jin daɗi fahimtar juna da kuma zuri'a babu wanda ta nema ta rasa a bariki zuri'a kuwa Hisham da Ablah sun isheta.... Damtsensa ta damƙa saboda cafkar da taji yayiwa Nipples ɗinta da bakinsa ta buɗe idonta ta saukesu kan fuskarsa har yanzu idanunsa a lumshe suke sai hawaye da yake zuba ta gefensu kyakkyawar Choco color ɗin skin ɗinsa da siririn sajensa da suke mugun cin kuɗi tun da camma sunyi matuƙar ɗaukar hankalinta, yanda yake danna harshensa kan nipples ɗinta yayi bala'in rikita tunanin ta ta damƙi Sholder ɗinsa ta kwace nononta a bakinsa ya kuma kai mata wawura tasan idan ta sake ta shiga hannunsa bazata iya ƙwatar kanta ba shine yasa ta faɗa bathroom da sauri ta datse ƙofar ya biyota bakin ƙofar yana turawa cikin murya me nuna wuyar yanayin da yake ciki yace “Please ki buɗe min Rafi'ah bazan miki komai ba da gaske so nake mu tattauna mu samawa kanmu mafita da yaranmu wannan rayuwar bata dace damu ba gabaɗaya" Bata taɓa jin a ranta zata iya bata lokaci wajen sauraren zantukan da basu da gurbi a zuciyarta ba shine yasa tayi banza tashi ta zame a kasa tana kukanta me cin zuciya Memory ɗin brain ɗinta na hasko mata rayuwarta ta baya da irin wahalar da tasha a hannun Abdulƙadir duk da sadaukarwar da tayiwa farin cikinsa ta zaɓeshi ta bar mahaifiyarta da mahaifinta ta karɓi ƙunci tsangwama da baƙin ciki duk don taga ta rayu a ƙarƙashin sa, tunda sukayi aure tsayin shekara biyar bata taɓa farin ciki ba amma hakan bai hanata nuna masa walwalarta ba takanyi masa dariya koda zuciyarta kuka takeyi takanyi masa hidima koda gaɓɓan jikinta da jijiyoyinta sun gaji ta sadaukar da komanta ranta da lafiyarta gareshi burinta kawai tsira da mutuncinta da gujewa rayuwar gidan mahaifiyarta amma Abdulƙadir bai taɓa tausaya mata ba bai taɓa dubanta da yanayi na rahama ba bai taɓa tausa kalami gareta ba kullum shi kenan yi mata gorin nasaba da tarbiyya shine mutun na farko daya fara canzawa rayuwarta lissafi kila da bashi ta rubuto a littafin ƙaddarar miji ba da haka bata faru da ita ba. _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k gmail post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* (Eroctic romance and bad destiny) _Free page 5_ _Oum Hairan_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ Shine mutum na farko daya fara cire mata lissafin aure cikin zuciyarta har takejin data rayu da aure irin nasa Gara ta mutu tana garwa galan a garin Lagos shine namijin da taso da zuciyarta da ranta da jininta da jikinta amma shine namijin da

Chapter 2 of 9