Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 4
yaci gaba da .gce "Alhaji sr ashe Allah ne ya taimaka ina cw ashe ni matar tawa tana nan ba lafiya."? Cikin gaggawa na juyo da kaina na kalle shi ido da ido Alahji Bashir ya yi murmushi ya ce kai Alhaji Aminu ba ka da dama ai wannan da ka ke yi na da ne, don yanzu Ameerah ta kusa shiga dakinta ya ce don Allah ka ba ri Alhaji Bashir ya ce Insha Allahu kai ni zo mutafi ka ji Alhaji Bashiri ya kama hannunsa suka yi waje ya waigo ya ce to Ameerak sai da safe Allah ya Kara saukI na ce amin, Alhaji Aminu har ya fita ya dawo ya ciro kudI dami guda ya ajeye min a kusa da ni to Ameerah sai da safe Allah ya-baki lafiya, kafin a sallame ki-in na ga da hali zan kara zuwa dubaki na ce to na gode. Alhaji Aminu ya dade ya na cewa ya na sona tu ina yarinya to ni sai na dauka wasa ne abin na sa cea na ke irin wasan nan ne na tsokana ya ke yi min. Bayan ya tafi London ni na manta da shi kwata - kwata don na yi a kalla shekara ko fiye da haka. To sai kuma ga shi yanzu ya dawo kuma har zuwa yanzu dai bai bar kirana da matarsa ba, har yanzu bai bar fadin irin maganganun da ya saba yi min ba, to sai dai na yau ya sha banban da na waccan karan, dan abin da na gani a idon shi a yau babu batun wasa cikin abin da yake fada.... tunanina ya katse a dai - dai lokacin da na ji Alhaji Bashir na fadin ai an kusa aurar da itama, nan gaba bai fi yan watanni ba. a Ta ke na lura jikinsa ya yi sanyi da jin wannan magana, so sai ma kuwa. To in kuwa har abin da na ke zato a zuciyata ya zamanto gaskiya, to lallai kuwa zan kuma fuskartar wata sabuwar matsalar dan kuwa ko da wasa zuciyata na hakikancemin Alhaji Aminu ba tsarar 30 aurena ba ne kuma ma abune wanda yiwuwar sa ke tattare da gagarumar matsala, hasalima ni bana jin zan iyason shi a zuciyata, sai dai kuma shi ba na jin kinsa a cikin zuciyata, ma'ana ba kamar Sunusi ba, wannan kuwa ba wani bakon abin bane a waje na, dan kuwa a tun tasowata ba na jin an tabayin saurayin da na ji ya kwanta min a zuciyata, to ga shi shi kuma ya na fadin wai ni matarsa kun ga fa wai har ma na zama matar tashi ma, na yi tsaki a zuciyata nace Allah ya kyauta. Ban ji shigowar Kaka Aishat ba sai kawai ji na yi tana cewa ke kuma lafiya ki ke yin tsaki ke kadai.? Da sauri na dago kai na kallleta na ce lafiya sumul to meye na yin tsakin ta sake tambaya ta na ce ni na ce babu komai daga haka sai na juya na rufe idona. Kamar baccin zanyi ta bi ni da kallo cikin shakar abin da na fada mata. Ni kam tuni na yi lamo na yi hakan ne don kada ta dameni da yawan tambaya nasan halin Kakan Aisha da bin kwakwkwafi. **** **** **** a washe gari ne da misalin karfe dayan rana aka kwankwasa kofar dakin da na ke kwance kaka Aisha ce ta umarci mai bugun ya shigo Bebi ta turo ta shigo tare da yin sallam asalamu alaikun na yi murmushin jin dadin ganinta na ce sannu da zuwa Bebi ta ce Ameerah ya ya jikin naki da saukl Bebi ya hanya kin sha zafin rana maimakon ki bari si ran ata yi sanyi kya zo.? Bebi ta kalle ni ta ce tun safe na yi niyyar zuwa to kuma sai na zauna na yi dan wanke wanke shi ya sa wallahi ya dade ma sai yanzu na samu fitowa. Kaka Aisha ce kin kyauta ke dai sannu ki da kokari kinji 'yar nan tayi murmushi ta ce kai ai ba komai abin da ya shafi 31 Ameerah ayya shafe ni daga nan mukai cigaba da hira muna nan zaune muna ta hira hira ta yi dadl in ka ganni ba ka ce mara lafiya bace don kuwa ni har na fara mantawa da yawan tunanin da ake yi ada saboda munkasance tare da Bebi ta na debe mini kewa. Ba mu za ta ba sai muka ga an turo kofa dukkan mu hankalimu ya koma cikin zakuwa da son ganin wanda zai shigo ras! Gabana ya yi mummunan farduwa da shigowar shi Sunusi ne kaka Aisha ta ta shi cikin dariya da sakin fuska ta ce a maraba lale marhabin ku ne tafe sannunku dazuwa su ka amsa mata cikn girmamawa bayan sun gama gaiswa ya ke tambayarta yaya jiki Ameerah? Ta ce jiki kam Alhamdu lillahi ya ce to Allah ya kara saukl ta ce amin. lokacin da take kokarin fita daga dakin ya matso kusa da gadona san nan ya yi murmushi ya ce Ameerah yaya jikin na ki? Ko kallonsa banyi ba ba re ma na tankamasa Bebi ta mike ita ma da niyyar bar masa wajan na rilke mayafinta ina kuma zaki na fadl hakan ne cikin tsuke fuska, ta ce wajen zani wajan kaka Aisha. Ki yi me? In ta ya ta hira, kuma kwaji dadin hirarku na ziro da kafata daga kan gadon na ce to mu tafi tare ko?.Ta ce kamar yaya na се mu tafi tare ni ma sai muyi hirar tare ta juya ta kallie shi ya na tsaye ta ce ku da ku ka yi bakko kya ta fi ki bar shi? Na ce bako fa ki ka ce? Ta yi shiru na ce mu je mana.? Sunusi ya ce Ameerah ke da baki da lafiya ina kuma zaki ki dawo ki zauna mu sai mu tafi tun da dai ganina ne ya jawo fitarki na yi tsaki a sannann na kama murin kofar na ce da shi to ai sai ayi waje ko? Ya yi dariya kai wan nan matar tawa lallai ina da aiki а gaba na ga alamar sai na tashi tsaye saboda wannan 32 tsiwar ta ki, sai burgen ta ke dari bisa dari ya ajiye ledar da ta ke hannunsa ya ce ga shi nan to Allah ya ba ki lafiya ni zan tafi sai kunia gobe suka juya shi da abokinsa suka fice. Na koma na kwara ina dafe da kirjina ina cewa waiyo kirjina nan da nan Bebi ta yi waje cikin suri ta yi kiran wata nos ta shigo da kaka Aisha ganin Be'si da wata nos din ta ce mai ya same ta ba ance aguji bat mata rai ba? Kaka Aisha ta ce ai ba wanda ya 6aa mat rai hasalima yanzun nan muke zaune mu na hira sai da tayi Baikona ni kuma sai na tashi na fita na barsu awajen tayi min Allurar bacci, bacci mai karfi ya daukeni ban san tafiyar Bebi ba. Da safe ne bayan mun gama abinda zamu yi Anti ta shigo tare da yaranta gabaki daya suka shiga suka zauna bayan sun gaisa ne da kaka Aisha ni nana dan rankwafo na gaishe da ita ta ce Ameerah yaya karin Parfin jiki na ce da saukI Anti ai na werke. Kaka ta ce ina fata kin warke ainun ba mu san ranar da za'a sallame mu ba, Anti tace saboda me lafiya me ya sami Ameerah? Fadan taba baki ta ce hauka irin nala wai don jiya yarannan Sunusi ya zo dubata shi ne abin tashi hankali baki ga yadda ta ji ciwo ya dawo sabo fil ajiya likitan yai ta fada ba ance a dai na sata bacin rai ba. Ni kuwa ai ina ganin 6acin rai yanzu ki ka fara fuskanta shi tunda dai ai babu fashi dama kin sawa rank dangana kin dauki komai ba komai ba. Anti ta kalle ni cikin matsanaciyar damuwa ta ce kai ni wallahi wannan abin ya ishe ni abin har tsoro ma ya ke ba ni ace abu yaki ci ya ki cinyewa ita hankalinta bai kwanta ba mu ma na mu bai kwanta ba ina dalili.? 33 Kaka Aisha ta mike tsaye a to haka kuma ni ma kan na gaji amma kuma ke sadiya ai in kin fadin haka a gabanta cikin daure mata gindi kar ta yarda ta yi waje tana gunagunin ta. Anti ta ce a'a goggo ni ba haka na ke nufi ba, Anti ta mike ta nufo in da na ke kwance a'a dafa Antina ta mike ta nufo in da na ke kwance ta dafa haiua ia ve A bani dadin yaucda goggo ta ce da ni kin yiwa Sunusi ba wallahi Ameerah Sunusi bai can can ci wulakanci ba, Na ce Anti dukkan wani abu na jikin ki bayason Sunusi Anti ta dan jinjina kai kana ta ce to wai ni tsaya in tambayeki Ameerah ko zaki iya gayamin dalili wannan kiyayyar? Kaina a sunkuye na shiga juya maganar a zuciyata a yadda maganar ke da nauyi a gare ni ban ma san ta yadda ya kamata na fara ba to amma da ya ke zuciyata ta tabbatar min wannan ita ce muhimmiyar damar da na ke da ita dan haka ya zama dole na sanarwa da Anti abin da ya ke cikin zuciyata dan gane da Sunusi. Don haka cikin nutsuwa na zayyanawa Antu labarin farkon haduwar mu da Sunusi da musabbabin da ya janyo na tsani Sunusi. Anti ta dade ta na jinjina abin a cikin zuciyarta, daga bisani ta dago kanta jikin ta a sanyaye ta ce shi ke nan Ameerah na amince da ke kuma nima ina goyan bayanki sai dai ki sa ni yawan kuka da yawan tunani ba shi zai kai ki ga cimmma burin ki ba illa Addu'u kinsan itace takobin mumini. Addu'a takobin mumini ce ki na da saninki dai dai gwargwado Ameerah ki yawaita addu'a ita ka dai ce mafita a gare mu, ni ma zan ta ya ki dan abin dana-sani na neman taimako ki yawaita karatun alkur'ani akai akai hakan shi zai taimaka miki 34 kwarai da gaske ko dai kiji kina san Sunusi ko kuma Allah ya kawo miki canji, mafi alheri amma inaso idan kin tashi yin addu'ar ki ki nemi zabin Allah, Allah ya zaba miki ma alheri idan kuma Ubangiji ya kaddaro Sunusi ne mijinki to ba yadad za muyi idan kuma ba shi ba ne to da ma haka mu ke so. Sai dai Ameera ina san ki daukar mana Alkwarin daga yau ba zaki kuma nunawa Sunusi kiyayya ba balle ki kuma cewa ba kya sonsa a gaban wani kin gani da yanzu abin da goggo ta ke cewa wai ni na ke daure miki gindin kar ki so shi, ta kamo hannuna ta hada da na ta ta ce "Please 'ya ta kiyi mana wannan alkawarin ki yi hakuri ki daure komai yai zafi da maganinsa." Na kalle ta nan da nan tausayin Antina ya kamani na bude baki cikin shishshikar kuka na ce Anti na yi miki alkawarin hakan ba za ta kuma faruwa ba in Allah ya yarda ta ce na gode Ameerah Allah ya sa mu da ce na dan ran kwafa na tashi zaune ya yin da antina ta yi saurin karan filo a baya na dan in ji dadin jingina. Na ce da Anti ina son shan ruwa ta mika hannunta ta dauko ruwan ta miko min na sha. Na kalle ta na ce to yanzu Anti menene shawararki game da wannan lamarin? Ta yi dariya tace Ameerah kamar yadda ki ka sani ne ba mai iya tunkarar Alaramma da wannan maganar illa mutum daya shi ma kuma ba wai dan ya fi karfin Alaramma ba ne, a'a ina ganin zai iya yi masa magana saboda irin mutanan nan ne ma su fadar gaskiya komai za ta jama sa. Sai dai duk da haka bai ta ba jin ya yi magana a game da auran wata ko wani ba. Saboda sanın halin Alaramma to ina ganin. kya iya 35 zuwa wąjanshi ki roke shi ya taimaka miki ko Allah zai sa a dace. Sai dai da sharadin idan har kinje to kada ki kuskura ki ce ni ce na turoki a raba wannan auran. Cikin zumudl da matsanannaciyar murna na cе da Anti wanene ya ya sunansa? Ta yi murmushi ta ce Ameerah ke nan ai ba wani ba ne kakan ki ne.. Na ce wanne kakan nawa? Ta ce kanin Gogg ne ta na (nufin kanin kaka Aisha) na ce ko (Ko Baba Ali?) ki ke nufi. Ta ce kwarai kuwa. Na ce to yanzu Anti yaushe za ni? Tai murmushi ta ce ke da ki ke a gadan asibiti ai sai kuma randa aka sallamki ko? Na ce wallahi Anti na warke bari ma in je ince da likitan nawar ke ya sallameni tai dariya ta ce lallai Ameerah duk dokinki dai ai kya bari ya sallame ki dai da kan shi tun da dai ya na ganin ki kuma ya san abin da ya ke damunki, kuma in kin ji saukin ai ay fi kowa sani, ba wai sai kin ce kin warke ba.?" Na ce Anti ai.... Ban kai ga karshan magana ta ba sai na ji shigowar Kaka Aisha ita da yara. Anti ta ce ina kuka shiga ne goggo? Kaka ta amsa ta ce muna wajan direban ku mun hira. Anti ta ce goggo ni dai zan koma ina ganin sai da daddare ko kuma gobe. Kaka Aisha ta ce yau da wuri haka za ki tafi? Anti ta mike tsaye ta ci gaba da fadin ai gara mu tafi tun da na ga jikin na ta ya yi kyau. Kaka Aisha ta ce kwarai makuwa jikin kan Alhamdullilllahi ya yi kyau. Ni da har na fara murnar za mu ci gumba to kuma sai ga shi ta yi mana bukulu gaba dayanmu muka yi dariya. 36 au litinin ita ce ranar da ka sallameni daga Y asibiti ina zaune a dakin Anti ina shafa mai Anti tace Ameerah wai kuwa ina za ki ne?" Na ce "Anti gidan Baba Ali, daga fitowarki, ko dada jin karfin jikinki ba ki yi ba, a a ki dai bari sai nan da jibi kya je na yi rau vau da ido na ce don Allah ki yi hakuri ki bar ni na je kin gani ta..... dagan hännu ya isa a dawo lafiya. Dajin haka sai na yi gaggawar shryawa na sa ka doguwar riga da dan takalmina mara tudu s: dan karamin mayafi na na yafa, na yiwa Antina sallama na yi gaba, da dora kafata a soron sai mu kyai kicibus da Kawata Bebi na kalleta itama cikin mamaki "Ameerah ina za ki?" na kalleta na yi dariya na ce "Allah ne dai ya kawomin ke kinga... na ce ke dai zo mu tafi. Kawai ina?" na ce dan Allah ki na batamana lokaci na ce ki zo mutafi to muje ciki mana ni ma dama akwai abin da na ke son fada miki na ce zo mutafi dan iah a hanya sai ki fada min abin da ya ke tafe da ke to ai kyabari in je mu gaisa da Antina, ko da na ga bata da niyyar tahowa mu tafi, sai ta batamin lokaci sai kawai na kama hannunta na yi waje. **** **** **** muna cikin tafiya ne Bebi ta ke shaidamin an kusan kawo kudinta. Na kalleta cikin matsananciyar murna na ce dan Alláh kai amma na ji dadi kwarai da gaske na ce yaushe kuma za'a kawo kudin?" jibi su ka ce za su kawo kudin na ce iye amarya ta yi dariya har ma na zama amarya ke nan. Na ce Kwarai da gaske dariya danni a yanzu amarya zan ringa cewa da ke wai wayaga bakin Abdul dinki, wai washa? Ta dirkan dundu abaya ke dai wallahi da tsokana ki ke ai banyi miki haka ba nan da nan na tsuke fuska na ce ke dai 37 inji dadinki waliahi ina ma ni ce ke ni yanzu kin ganni ma fitowar nan da na yi gidan Baba Ali za ni in roke shi ya yi min arziki ya je ya sami Alaramma ya roke shi ya fasa hada ni da Sunusi don kuwa a agaskiya Kiyyayarda na ke yi ma sa ba ta wasa ba ce. Lokacin da muka isa gidan Baba Ali, mun tarar da matarshi goggo Binta ta na sharar tsakar gida da gani na ta hau yumn tsiya to bera anzo a yimin fashin miji? Cikin dariya na ma yar mata da martani "Uhm! Sarkin a inuwa ni me zanyi da wannan tsohon mijin naki kai duk furfura.?" Bebi ta amshe da fadin "A'a ke dai Ameerah fadi gaskiya cewa ki ka yi in zo raka ki fadI Ameerah ta fadi gaskiya Ameerah ki fadi gaskiya. Gwaggo Binta ta wangale baki harda tafa hannu amar taci gaba da fadin kyagama bikinki lafiya mijina bai sonki ya ce baki iya tuwo ba ballanta burabusko." Na ce "Idan na iya fada miki zan yi na fadi ne a lokacin da na ke kokarin zama, ka na na dubi Bebi na ce "Ke kuma "yar ziga sai ki zo ki zauna in kin gama da ni kana kuma agaisa da gwoggo Binta daga bisani na ce Gwoggo Baba Ali ya na nan wajansa na zo, Gwoggo ta yi dariya tace amma ban yarda da zuwan nan na ki ba....na katse ta cikin wasa Allah da gaske wajen Baba Ali na zo game da matsalata ki taimaka ki je kisanar masa gani na zo ina son ganinsa bayan ta je ta sanar mai da zuwa na sai na mike tsaye na nufi 6angaren da yake cikin zuciyata kuwa ina ta karanta HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKIL dan neman dacewa da yin nasara. Lokacin da na shiga falon Baba Ali na tadda shi zaune bisa sallaya ya na duba alku'ani na yi sallama a 38 sanyaye na shiga dai dai lokacin da ya ke shafa addu'a ga mi da rufe alkur'anin. "Ameerah!" dattijon mai kimanin shekara sittin ya dago kai cikin dan murmushi ni kam a zuciyata, cewa na ke a "Oh! Ni Ameerah wannan tsoho da kyanruwa ya ke fuskar nan a washe kuma gashi dai tun a tasowata na ganshi haka har zuwa yau din nan ya na nan daram yadda ya ke, fuskarnan a washe kuma a dace da muhibba ta kasancewarshi musulmi kuma masani ma'ana (MALAMI) cikin taushashshen harshe Baba Ali ya amsan sallamata gami da fadin maraba da uwar gida. Na nemi gefe na dan zauna, ina dubanshi kaina a duke sabili da kasancewar shi Kakane a gare ni matsanancin kwarjinin da ke mamye a fuskarshi shi ke hanani yin wasan jika da kaka dashi illa iya ka mu yi da matarshi da ke ita macece. Kana daga bisani Baba Ali ya kawar da shurin da fadin ya babar taki ta na lafiya.?" Na ce "Lafiya lau "Ya ce to "Alhamdulillahi na dan gyatta zama gami da dan sunkuyar da kai ka na na soma mágana a sanyaye muryata ta na dan sarkewa. "Uhm! Baba Ali dama na zo wajan ka ne akan wani taimako da na ke so ka yi min..." na yi shiru dan jin ta bakinshi. Baba Ali ya dan girgiza kai gami da fadin "To Allah ya sa ina da abin taimakon fadI ina jinki.?" Lokacin da na bude baki da niyyar fara magana shi ne ya yi dai dai da zubowar hawaye daga idanuna don haka maganar tawa ta kasance cikin muryar kuka, Baba Ali na zo ne dan ka taimake ni akan maganarmu da Sunusi ka na da labarin Alaramma ya karbi kudinshi, alhalin turko na fito na nunawa shi kan shi Sunusi 39 ba na son shi amma duk dangi sun juyan baya har ya zamanto bani da mai goyan bayana akan wannan lamari ni kuma na yi imanin ba zan taba iya jure zaman auren Sunusin ba, saboda ina yi ma shi kiyayyarda ni kaina ban san iyakar ta la dan girman Allah Baba Ali kayi min wannan tair akon.?" Anan na sai kuka ya ci karfina, na ci gaba da gunjin kuka. "Baba Ali a yanzu kai kadai ka rage min da na ke da tabbatacin zaka iya taimaka min akan wannan lamarin. "Subhanallahi, me ya yi zafi haka?" "Ameerah" Baba Ali ya fada a gaggauce cikin dinbin mamaki ka na ya ce "To yanzu shi Alaramma ya na da masaniya akan hakan.?" na daga kaina fuskata jike da hawaye sharaf - sharaf na ce 'Bai sani ba kuma ni ina tsoron tunkararshi da wannan maganar ba ni ba ma duk wani wanda na ke gani zai iya tunkararsa na je na same shi kowa sai ya ce ba zai iya ba don haka na ga babu wani wanda ya dace sai kai don Allah Baba Ali ka taimakamin wallahi ba na son Sunusi.?" na gama magana da kuka. Baba Ali ya gyatta zama ka na ya ce "To shi ke nan dakata, share hawayenki ki saurari abin da zan gya miki.?" Na hanzarta na sa gefen mayafina na idanuna. na ci gaba da saurarsa. Baba Ali ya ci gaba da fadin "Ina son ki sani Ameerah ina son naji hujjarki ta yi wa wanna yaron da iyyanki ke son haďaki da shi wannan kazamar kiyyaya.?" Na amsa "To, to" Baba Ali ya ci gaba da farko Ameerah ina so ki san Allah Subhanahu wata'ala ya fada mana "ya ku muminar idan za ku so dayanku ku so shi dan Allah, idan za ku ki junanku to ku ki su dan Allah) don haka 40 ina so inji daga gare ki shin wane dalili ne ya haifar da kiyyayar shi wannan yaron a gareki.?" Kaina a sunkuye haka zalika murya ta a raunane na soma fadin "Ko da ma ni ina kin shi ne tun farkon haduwarmu na fahimci ya na da wata mummunar akida kazama, wadda duk wani dan musulmi mai imani ya dace a ce ya gujeta, wannan shine dalilina na kinshi." Baba Ali ya dan kada kai ka na ya ce "To sh ke nan Ameerah ina fatan babu yarfen cikin maganarki sanin kan ki ne Allah (S.W.T) baya barin bawa da lafin yin yarfe ga dan uwanshi mumini face sai ya yi ma shi sakyaya a ranar gobe kiyama.?" Na kada kai na ce "Wallahi baba Ali babu sharrі a ciki abin da na fada." ya ce "To shi ke nan na amice zan taimake ki akan wannan batu to amma fa ki sani in har ki na so in tunkari Alaramma cikin karfin gwiwa ir.. ganin zai fi kyau cikin manemanki in je mashi da maganar kin fidda wani ma kafin shi Sunusin da ba ki SO. Tas! Gabana ya fadI (wannan shi ne gaba zaki baya siyaki) ko in cę ana wata sai ga wata. Ni Ameerah yaya zan yi da raina ni da ahalin yanzu ba ni da wani ba ya ga shi wannan marayan to ga kuma abin da Baba Ali ya ke bukata to yyaa zanyi ke nan.?" Jin na yi shiru ban tankaba Baba Ali ya ce "Kina jina ko Ameerah, na ba k sati daya ina jiran ki zomin da byaani..?" Na tarar da Bebi su na hira da ita da giggo binta. Bebi har kin fito.?" Na daga mata kai alamar "Eh" a lokacin da na sa gefen mayafina ina goge gumin da ya ke son jikamn fuska. Goggo Binta Angama zancan da mijin nawa nedan san ki da iya kalalle mutum da ai har zan biki to kuma sai wannannnn kawarta ki ta bani hakuri kuma da sanin mijina ya fi karfinki duk ki kwarkwasarki Malam sai ni." Na yi dan murmushi na ce "Da ma ai wannannn keyan majinar sai ke din wa zai debarwa kan shi ytari da rubabbivar maiina.?" Dukkan mu mu kyai dariya. Bebi ta mike tsaye ta yafa mayafinta ni kam a lokacin ma nake kokarin zama dan Allah Ameerah ka da ki zauna kin gani dare ye fara shirin hada shirginsa, kada mu yi dare da yawa.?" Na ce "To Bebi amma dai duk saurinki kya bari in dan huta ko.?" "Hutu kuma wane iri sai ka ce wadda ta yi wani nannauyan aiki tabdi jam hutun jaki da kay ke nan dan Allah ki ta shi mu tafi ko kuma wallahi ya zu ki ga Hassan wayan." Na yi dariya na ce "Menene kuma Hassan wayan.?" Bebi ina nufin ir yi tafiya ta sai dai ki duba ba na nan.?" Na mike to muje karki cinyeni dariya mukayi wa goggo sallama mu ka tafi. Mu na cikin tafiya da Bebi ta lura lalle ina cikin matsananciyar damuwa sabili da yadda ta dage ta na ta faman zira min hira ni kam bani iya tankawa illa iyaka in ce da ita "Uhm." Bebi ta dafa kafada ta cikin murmushi "Ameerah ina fatan dai munyi nasara.?" Na kalleta na yi ajiyar zuciya na girgiza kai na ce "Kye Bebi, wannan shine kusan na ce da ke ana wata ga wata." ki na nufin ki ce ba mu yi nasara ba.?" na ce "A'a ba haka na ke nufi ba, ai ko ba komai ina iya cewa da ke tun lokacin da aka fara wannan rigimar babu wanda ya kalle ni da idan rahama akan wannan batu face "Antina da shi Baba Ali." Bebi "Ni abin da na ke san na ji shine ya ya ya amince ko kuwa shi ma ya ki amincewa.?" Na ce da ita "Ya saurare ni ya kuma ji duk abin da ke tafe da ni ya kuma tausayamin to sai dai shi kuma ya zo da wani lamari mai wuya ko in ce ya kuma jefani cikin tsaka uku mai wuyar fita." Ta dafe kirjinta cikin kaduwar jin abin da zan fada mata "Wani kuma lamarin ne wannan Ameerah.?" Lokacin da ta ja. ta tsaya a hanya ta na kallona. Na kama hannunta mu ka ci gaba da tafiya. Na сe "Uhm! Cewa ya yi wai ya bani nan da sati daya in kawo masa wanda na ke so a dai cikin satin kuma shi wanda nake son zai kawo kudin aure in ya so shi Baba Alin sai ya tafi da su kuma ya nunawa Alaramma sauran bayani sai yasan yadda zai yi wai dan ba za'a mayar da kudin wani ba alhalin bani da gwani Alaramma idan ya ji haka ba zai yarda ba to

Chapter 3 of 4