Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 4
kyautata mishi zan yi komai don in faranta mishi ba zan lamunci ganinshi cikin Gacin rai ba, balle har in juri bata mishin." Zuwairiyya ta ce "Saboda an muku auren soyayya ne ya sa hakan." Tasce "E zan iya yarda da maganar ki zan kuma iya gaya miki cewar ni ko auren dole aka yi min ba zan lamunci irin zaman da ku ke yi ba, tunda na san masu rubutu: lada da alhaki ba zasu dauke alkalamin rubuhinsu a kaina ba don kawai ni an yi min auren doie." Nura ya yi sallama duga bakia kofa ta yi 26 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. SodangI maza ta tashi ta leka, "Me da me za akkawo muku zan tura ne a je a yi muku take away din abinda ku ke bukata." Nana ta ce "Ai ni girki zan yi, yanzun nan mazamu fito mu shiga kicin ina girki muna hirarmu." Ya ce "Haba Nana wacce amarya ce ta ke shiga kicin daga kwana biyu?" Nana ta yi murmushi ta ce "Sai dai in ba ta matsu angon nata ya rinka soma kwasar garar da ta zo mishi da ita ba." Ya ce "To ai shi kenan Nana ina fata dai kin san muna da yawa don ki san abinda ya kamata ki girka, kin san ba zai yiwu in cioni kadai in bar abokaina ba." Та се "Haka ne." Yana fita, ta kma cikin dakinta ta ce "To Zuwairiyya mu je kicin ina girki muna hirarmu." Zuwairiyya ta ce "Kai ke kamida dorawa kai dawainiya ki ke ki bari kawai aje akkawo mana abinda zamu ci kin wani ce ke za ki girka." Nana ta ce /"E aini da ki ke ganina in har akwai abinda ba zan iya lamunta babbai wrce barin mijina ya rinka cin abincibawwajebbaTa kowane hali zan tsare. mishi yunwar ciknshiba 27 ryaplardDa Kamar Wuyуа 2 vcikin gida." Hafsat C. Sodangi hZuwairiyya ta galla mata harara ta cе "Тo in kuma mai son ci a wajen ne fa ya ya za ki yi mishi?" Nana ta ce "Haba Zuwairiyya ya ya za a yi namiji ya ajiye matarshi ta aure a gida wacce ya aureta saboda yana sonta, sannan kuma ya zamo bai son cin abincinta, in har ta iya yin abincin? Kin ga dai in saukin kashe kudi ne ya fi in nutsuwa ne ya fi, in jin dadi ne ma haka, tunda za ka rinka ci ne ana tarairayarka, to ai sai mu je kiçin din in ji Zuwairiyya." Suka fito suka nufi dakin Umma Talatu kafin su shiga kicin din don fara girki bayan sun gaisheta Nana ta ce "Umma girki nake so in yi shi ne na ce bari in tambayeki me Baba ya fi son ci?" Umma ta yi murmushi ta ce "Shi kam Malam ai in don ta shi ne to kullum a yi tuwo shi bashi da wani abincin daya fi dadi a wurinshi sai dai a yanzu ina ganin na riga na dora mana abincin rana yanzunnan za ku fara jin kamshin shi, yana tashi da zarar tukunyar ta fara tafasa, dambun zogala ne ga kuma kunun zaki nan dana hada na saka a freach don ya yi sanyi." 28 Du Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi Ta yi maza ta sa hannu a freach din ta debo kunun zakin a ko kofi ta mika musu suka karba suka sha suna fadin "Kai ai kuwa ya yi dadi ga kayan ya ji ya ji gashi ya yi wani gardi, suka kuma bai yi yawa ba." Umma ta ce "Eh ai mijin na ki ba ma'abocin shan zaki ba ne, kafin in fahimceshi ranbada mishi suga nake yi cikin duk wani abinda zan ba shi sai in ga bai sha ba ya dawo dashi idan na yi magana sai ya ce ya koshi ne, daga baya ne sai na shiga cancanza mishi yau in na ba shi mai zaki gobe sai in ba shi mara zaki sai in ga ya sha, daga nan sai na gane to haka muka yi ma a kan dandanon gishiri da yaji." Nana ta zauna nan suna hira da Umma da Zuwairiyya cikin hikima kuma wasu al'amura na mijinta take kokarin sani wurin Umma Talatu wacce har a lokacin ba ta san dangantakar da ke tsakaninsu ba. Tunda Umma Talatu ta hutar da su Nana aikin abincin rana sai suka yi shirin yin na dare sai da suka idar da sallar La'asar, sannan suka shiga kicin din su. Zuwairiyya ta kalli Nana da ke kokarin harhada kayayyakin da za ta yi amfani a su ta ce 29 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi nnata ai kuwa dai ba haka na ga gwanayen girkin suna yi ba, inz asu fara girki alhali da wani a kusa da su." Nan ata kalleta ta ce "Me suke yi?" Zuwairiyya ta ce "Sai sun lissafa abinda za su yi amfani da su sannan su fadi lokacin da girkin yake dauka, kan ya kammala." Nana ta yi murmushi ta ce "To ai ni dama ban ce miki ni din gwana ba ce, dan dai wanda zan yi in tarairayi mijina da bakin da zasu shigo cikin gidana shi nake gaya miki to amma tunda kin bukaci sanin abubuwan da zan yi amfani da su to bari in lissafa miki su kamar yanda ki ke kallnsu, kammale, anan zan yi miyar agushi ne da zan duddunkulashi don in kara kayatar da miyar tawa tare da tuwon semovita, don haka sai na tanadi kayayyakin amfani kamar haka:- (1) Naman saniya, gwargwadon bukatarki (2) Busasshen kifi kato guda daya ko kuma madaidaita guda biyu. (3) Alayyahu shima gwargwadon yawan miyarki tunda ke ki ka san yawan iyalinki, sai tumatur, attaruhu, albasa, tattasai da nikakken agushin sai kuma manja, maggi da gishiri, kuma don kara dandanoE ty 30 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi Nana ta kalleta cikin murmushi ta ce "Ina fata kin fahimta." Zuwairiyya ta gyada kai ta kuma bude baki ta ce "Na fahimta." Ta ce "Tо tunda kin fahimta bari in ba ki aikin agushin nan rabashi kashi uku ki dauki kashi biyu ki yayyanka wannan albasar a ciki gutsi-gutsi. Ki maggi sai ki hada ki yi ta mutsuttukawa har sai mia ya fito, sannan ki rinka mulmulawa amıma 'yan kanana kina ajiyewa." Anan ta sake mika mata wani plate din da take bukatar a saka a ciki ita kuma ta koma kan aikinta inda ta dora tukvunya a kan murhu ta zuba manja tana kokarin harhada kayayyakin da take bukata, bí da bi kan ka ce menene wannan tuni gidan ya gauraye da kamshin miyar Nura sai kaiwa da kawowa yake yi, yana tambayar har yanzu ta a gama bane? Gara fa n yi a gama tun katin muiaise su watse a waje, don bai kamata in ci abincinkadai ba Nan da nan Nana ta tuka tuwon semovita da ya yi matukar vir kyau, har ya zama tamkar sakwara ta zuba mishi na su ya fita da su don neman wadanda za su rayáshi ci, a cikin gida kuwa ta zubawa Umma Talau da mijinta suma 31 Da Kumu IWuya 2 Hafsat C. Sodangi suka dauko nasu suka shiga daki suna ci suna hirarsu, sai da suka yi sallar Magariba sannan Nura ya dauki shatar tasi ta maida Zuwairiyya gidan mijinta, shi kuwa ya shigo daki ya tasa amaryarshi a gaba yana ba ta labarin yanda aka yi wawason abincin ta a waje, ita kuwa Umma Talatu sai cewa ta yi "Ke Nana ni fa na gai da sintirin karawa Malam miya na dauke tukunyar gaba dayanta, zan kai mishi." Nana ta yi murmushi ta ce "To Umma." Kwanakin amarcin Nana a gidan kwanaki ne da aka kwashi garar abinci a gidan da yake daga Malam har angon nata maciya tuwo ne, yawancin girkin nata sai ta tafi kan yawan tuwo kala daban-daban, tuwon acca, tuwon alkama, tuwon alabo, tuwon dawa, tuwon samobita, tuwon shinkafa, da kuma tuwon amala, ko wanne kuma ta kanyi shi ne da irin miyar da ta dace a ci shi. Wannan dalili ya sanya gidan nasu ya zamo mai dadin zama kwarai, kullum gari ya waye in Nura ya gama abinda zai yi ya fita itamа sai ta kammala abinda za ta yi ta fito wuria Umma Talatu ta tayata a ya kanta su zauna Umma ta dan yi mata hira in kuma lokacin yin abincin rana ya yi sai Umma ta tashi ta dora 32 이 Da Kamur Wuya 2 Hafsat C. Sodangi musu girki inda ta kan yi musu abincin gargajiya inda nan ma Nana take tayata tana kuma kara sa ido sosai akai don ta lura mijinta mai son irin wannan cimar ne, wani lokaci su yi gauda wani lokacin dan wake wani lokaci dambu, na zogale ko na yadiya wani lokaci alala da dai makamantansu ga shi kuma itama Umma gwana ce kwarai akan irin wannan girkin. Nana ta cika wata guda a gidan Nura a lokacin nan kuwa ta yi matukar canjawa ta yi kyau ta yi haske, gashi ya yi hip hip kwance a jikinta tamkar wacce sanyin A.C. ya ratsata, ta yi kwalliyarta sai wani kamshi ke fitowa daga jikinta ta kalleshi cikin nutsuwa ta ce mishi "Amma dai ai ka san karatu mai yawa ne yake wuceni ina zaune ba na komai kullum kuma na yi maka magana akan ina so in fara zuwa sai ka ce wai in dai kara yin hakuri in saurareka tukunna." Ya kalleta cikin nutsuwa ya ce mata "Ba kya komai fa ki ka ce mun Nana wato duk al'amuran nan da suke afaruwa da duk dawainiyoyin da ki ke yi a gidan nan ba komai ba ne sai kin je makaranta? Ban ce miki zan hanaki karatun ki ba tunda na yi alkawarin 33 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi barinki ki gama to amma fa ina so ki sani karatun kawai za ki yi babu maganar yin aiki, ni a wurina wannan dawainiyar da ki ka ce ba komai ba ne ta fi mun ki rinka fita kina yin wani abu a waje, kin gane?" Ta ce mishi "E." Yá ce "To yanzu ma ki kara saurarona don ina ganin kamar ke da zuwa makaranat sai mun koma mazauninmu in mun koma wurin iyayena tukunna amma anan amarcinmu kawai zamu ci kuma da so nake mu yi sati shida zuwa wata biyu kafin mu tafi ko me ki ka gani?" Nana ta ce "Ni duk yanda ka fada daidai ne a wurina." Ya yi murmushi ya mike zai fita ta daga ido ta kalleshi ta ce "In ka fita za ka dade ne?" Ya juyo ya ce "Menene?" Ta yi shiru ta sunkuyar dakanta kasa ya ce "In ba kya son fitar nawa in dawo in zauna." Та се "А'a dama na ce ko za ka bari in je gida ne? Ina son ganin su Rahamä." Ya ce "A'a bari in je in sa a kwo miki su." Та се "To." Zama mai dadi ake yi tsakanin Naza da mijinta da kuma Umma Talatu, itama da nata 34 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi mijin dan tsukukun dakin da take zaune a ciki bai rage mata komai ba na daga farin cikinta da kuma cin amarcin ta, kowane lokaci cikin wasannin faranta rai suke da ita da mijinta ga kuma su Umma Talatu da suke ji tamkar su lasheta don tsananin kauna, ita kanta Antinta kusan kullum sai ta yiwo mata aike duk girkin da ta yi sai ta sa an zuba a kwano an kawo mata sai dai matsalar kawai ita ce ba ta aiko su Rahma da 'yan uwanta sai ko masu aikin gidan ta kawai suma kuwa suna zuwa zasu bayar su juya saboda ta gaya musu kar su je su zauna su dade ko da kuwa ta nemi su dan zauna su huta ko su yi mata hira zasu gaya mata ta yi hakuri Anti babba ta ce kar su dade. Ranar Laraba da yamma suna daki suna hirarsu Nura ya kalleta ya ce "Yau dai in kin gama girki da wuri kin yi wanka ki ka mun kwalliya in har na ga ta burgeni kwalliyar ta ki, to zan kaiwa Anti ke itama ta ta yi gani." Nana ta yi murmushi mai gamsarwa cikin nuna alamer jin dadi da farin cikin jin kalaminshi ta ce "Kai ka ce yau har da su jan baki ka ke son ganin na shafa?" Ya ce "E in kuma ki ka yi rashin dace 35 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi kalar le66anki ya fi kalar jan bakin burgeni in ce ban zuwa ko ina." Da daddare Nana da Nura suna zaune a gaban Alhaji Sani a cikin hamshakin falon shi shi kuma yana cin dambun naman kajin da Nana ta zo mishi dashi, "In ce ko dai ke da kanki ne ki ka yi wannan dambun ba yi miki aka yi ba?" Nura ya sunkuyar da kai cikin ladabi ya ce "Aí gwanar girki ce." Alhaji Sani ya yi murmushin jin dadi ya kara yafa dambun a bakinshi yana taunawa yana kuma yi musu nasiha, kan sha'anin zaman aure, Nana ta tashi ta shiga cikin gida bayan ya ba ta izinin yin hakan ta nufi wurin Antinta, tana barin falon Nura ya kalli Alhaji Sani cikin girmamawa ya ce "Baba na zo wurinka ne don neman izininka in ka amince ina so zan koma gida gaban iyayena." Cikin sauri Alhaji Sani ya kalleshi ya ce "To Nura in za ka koma wurin iyayenka sai ka nemi amincewata?" Ya sake sunkuyar da kai cikin ladabi ya ce "E, saboda ban yi bayanin hakan a farko ba, ban ce ba ánan zamu zauna da ita ba, shi ya sa na ce to barí in nemi izininku kan tafiyar tamu don 36 Da Kamur Wuya 2 Hafsat C. Sodangi kar ku ga tamkar so nake in fiddo da wani halin da ba a san dashi ba." Alhaji Sani ya ce "Ko kadan Nura babu mai fadin haka, itama ce ana daura maka aure da ita ai shi kenan kuma ta zama mallakarka al'amarinta yana hannunka don haka kana da cikakken iko a kanta in har kuna bukatar tafiya za ku iya yin hakan." Ya kara sunkuyar da kai kasa cikin nuna alamar girmamawa ya ce "To Baba na gode Ubangiji Allah ya kara girma." A dakin Hajiya Salma kuwa. kukan shagwaba Nana ta zauna tana yi, kan wai Antinta ta hana yara zuwa wurinta." Hajiya Salma ta yi murmushi ta ce "To Nana sai ki yi hakuri wai ni a nawa tunanin bai dace a rinka zarya agidan amarya ba balle ku wannan daki na ku." "A'a gaskiya ni ban yarda ba sauran yara da suke zuwa fa?" Ta ce "E ai shi ne na ce ki yi hakuri Nana sa rinka zuwa miki hirar." Ta ce "Uhun." Hajiya Salma ta kalleta cikin murmushi ta ce mata "To yi maza ki share hawayen naki kar 37 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi angon ya shigo ya sameki kina kuka, ya zaci ko bugar mishi ke na yi." Nana ta yamutsa fuska ta ce "To ina ruwanshi?" Hajiy a Salma ta bude baki ta ce "Kin san matsayin miji kuwa Nana? Shi miji da ki ke ganinshi matsayi mai girma ne dashi daga yin aure sai ka zama a karkashin ikonshi duk wani abu da za ki yi zai zama da yardarshi ne za ki yi, haka nan shi ne wanda ya zamar miki dole ki yi mishi biyayya don kuwa an ce aljannar ki tana karkashin tafin kafafuwan shi ne kin gaue?" Nana ta gyada kai tare da cewa "E na gane." Hajiya Salma ta ci gaba da cewa "To yanda aka ce mace za ta yi wa mijinta biyayya ne ta samu daraja ta shiga gidan aljanna haka nan aka ce shi namiji tashi aljannar tana daga irin biyayyar da ya yiwa mahaifiyarshi ne kin ga kenan in kina son mijinki sai ki taimakeshi ya yi wa mahaifiyarshi biyayya, in kun ga ya manta bai rnata wani alherin ba ki tuna mishi in ta bata muku ku yi hakuri saboda kin san tana da matsayi mai girma a wurinshi na kuma dai san tunda kina son mijinki ai za ki bi yanda ku ka yi 38 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi rayuwar duniya tare ku yi ta lahira ma haka ko?" Da sauri Nana ta ce "Kwarai kuwa Anti, tunda dai wannan rayuwar ma 'yar kankanuwa ce kwarai, rayuwar lahira ita ce rayuwa ta har abada." Hajiya Salma ta ce "Yauwa Nana gara da Allah ya sa ki ka fahimci haka kin ga sai hirar tamu ta fi dadi, yanzu shiga falo da na yi Alhaji ya gaya mui Nura yana so zai koma garinsu wurin iyayenshi ya kuma fadi cewar yana da uwa da uba, 'yan uwa maza da mata, kakanni da iyaye shi kanshi mahaifinshi matan aure uku ne da shi, kinga kuwa in haka ne ba sai na gaya miki cewar yana da dangi ba ko kuwa?" Nana ta sunkuyar dakai cikin faduwar gaba ta ce "Haka ne." Та се "То in kun je ki zauna da su bisa amana da kyautatawa ki dauki iyayenshi tamkar naki haka nan 'yan uwanshi naki ne in ki ka dauki hakan za ki sawwakewa kanki mu'amala dasu zamanku zai yi dadi, sabanin in ki ka dauka su din nashi ne shi kadai kin gane?" Ta sake cewa "E, to ga dai mijinan Allah ya yi miki baiwa dashi Nana ko sanda ya ke zuwa gidan nan a matsayin gurgu na gaya miki 39 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodang! shi din ba karamin baia aka yi miki da shi ba, to balle yanzu da ya bayyana mana cewr ba gurgun ba ne ki tattali mijinki ta yanda kullum soyayyar ku za ta rinka karuwa maimakon raguwa, don kuwa duk yanda ma'aurata suka kai da son junansu matukar za su zamo masu musgunawa junansu wata rana soyayyar za ta ragu don kuwa ita zuciya an halicce tane da son mai kyautata mata ko ba ta son mutum in har zai dimanci kyautatawa mai ita yau da gobe to wata rana zai wayi gari ya ji yana son mai kyautata mata din." Nana ta dan yi ajiyar zuciya ta ce "To amma dai ai za ki rakani ke da su Rahama ko?" Hajiya Salma ta ce "A'a ba sai mun bi ku yanzu mun tafi tare ba, in kun je ma a hankali in an kwana biyu sai in zo in ga wurin naku." Nana ta ce "A'a ni dai kawai mu je tare Anti amma kwana biyun nan haka ki ka ce sai an kwana biyu ki zo ga shi har yau din nan ba ki zo ba, sai da mu muka zo." Ta yi murmushi ta ce "To dama kwana biyu wurin Hausawa, Nana ai ba gobe da jibi ake nufi ba." Nura ya yi sallama ya shigo falon Hajiya Salma ta shiga yi mishi sannu da zuwa da 40 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi gaisuwa irin ta surukuta ta yi mishi fatan aleri kan shirinshi na komawa gida gaban iyayenshi bai bata lokaci ba ya tashi ya koma falon Alhaji Sani saboda lurar da ya yi Hajiya Salma kunyarshi ta ke yi sosai ba ta iya sakewa a gabanshi don haka shima bai dadewa sosai a gabanta. Bayan fitarshi ta kalli Nana cikin jin dadi ta ce "Kin yi aurenki mai dadi mai ban sha'awa kin zabi mijinki ba don komai ba sai don kina sonshi kawai saboda Allah, wannan shi ne zabin aure na gaskiya ba don kyau ko dukiya ba. Kuskure ne a gina aure da wadannan dalilan don kuwa dukan su suna gushewa ko da yake dai ba laifi aka yi ba in an yi saboda su din." Alhaji Sani ya yi sallama ya shigo cikin murmushi yana tambayar ina matar gidan take? Hajiya Salma ta taya shi murmushin tare da fadın bayan wacce take zaune gabanka? Ya shiga rarraba ido yana kalle-kalle cikin raha da nishadi wai nemanta yake yi, ya ce "Au ashe ke ce anan sai na ganki kamar wata 'yar yarinya budurwa, shi ya sa ki ka so ki 6ace mun." Ta yi dariya ta cc "Ai ka saba ita kiwa Nana sunkuyar da kanta kasa ta yi tana jiL Şı. 41 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi saboda ita dama girmamawar da da mahaífine a tsakaninsu. Alhaji Sani ya rage murmushin da yake yi ya ce "To kin dai riga kin ji maganar tafiyar su Nana?" Ta ce "E na ji." Ya ce "To ya ce yana bukatar a yi musu rakiya don a ga wurin nasu saboda ko za a bukaci zuwa ganinsu wani lokaci, na nuna mishi ba sai an yi musu rakiya ba, don karya je yana dorawa kanshi wani nauyi." Ya ce "Babu matsala shima yana bukatar rakiyar don zai so a ga 'yan uwar matar shi sun yi mata rakiya don haka sai ki samu mutane ko guda biyar in kun hadu da ke da yara ku kai goma kar ki yarda ku wuce hakan don tafiyar jirgi ne ta ce "To ai ma ya yi kokari in dai haka ne ko can ma wurin su Umma Talatun ai ba za a rasa masu tafiya ba." Ya ce "Kwarai kuwa." Yajuya ya tafi, sun dawo gida suna zaune suna hirar su Nana take tambayarshi "Amma dai ai za ka kaini gidan Zuwairiyya ko?" Ya kalleta cikin nutsuwa ya ce "Me za ki je ki yiwo?" 42 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi Ta ce "Kar ta ji mun tafi bamu yi mata sallana ba ka ga idan na je na gaya mata na ba ta hakkinta, mai yiwuwa ta ce itama za ta rakani mai yiwuwa kuma ta ce ba za ta samu zuwa ba sai mu yi sallama ko me ka gani?" Ya ce "Ya yi daidai Nana kin yi tunani mai kyau gobe in Allah ya kaimu da azahar in mun yi sallah sai mu je in rakaki ko kuwa?" Ta ce "To na gode." Washegari da Azahar suka isa gidansu Zuwairiyya cikin tasin da Nura ya dauka shata, shi da kanshi ne ya fita ya je ya kwankwasa kofar gidan cake garkame ya dawo ya zauna kusa da Nana yana fadin "Mun zo musu gida ina ganin a lokacin da bai dace ba, tunda ga motar maigidan nan gashi babu alamar za a bude kofar gidan kin san yanzu lokacin barci ne?" Ta kalleshi ta ce "Y anzu?" Ya ce "E yin barci tsakanin sallar Azahar da La'asar ba. Ina ganin ko zmau juya ne kawai don kar mu takura musu?" Nana ta yi mazda ta ce "A'a gara dai a Kara Kwankwasawa kofar kawai." Nura ya nuna rashin amincewarshi kan hakan ta yi kamar ta ce mishi ba fa wani shiri 43 Da kamat Wuya 2 Hafsat C. Sodangi sukeyi ba don ta samu ya yarda a koma a kara kwankwasa kofar sai kuma ta ga rashin dacewar tona asirin kawarta wurin mijinta ta dai dage kawai kan ko dai aje a kara kwankwasa kofar gidan ko kuma su yi ta zama cikin tasin su jira fitowarsu tukuna, ya ce "To bari mu gani in kara zuwa amma daga wannan ba zan sake komawa ba don kar su naidani mara hankali." Ya nufi kofar don ya kara kwankwasawa Nana kuwa tana zaune cikin motar tana fatan wani ya zo ya bude kofar don kar su tafi ba tare da ta ga aminiyartata ba. Yana fara kwankwasa kofar sai ga Umar ya zo ya bude sanye yake da doguwar jallabiya kanshi babu hula da sauri Nana ta zo za ta wuce Nura a hankali ya ce mata "Kin -gani kb? Ba yanzu ne ya kamata a rinka zuwa gidajen mutane ba." Ba ta kulashi ba ta karasa Umar yana ganinta- ya saki murmushi "Kar dai ango da amarya ne a gidan namu yanzu?" Kan wani daga cikinsu ya amsa ya shiga yi musu sannu da zuwa ya wuce ya tari Nura cikin farin ciki yayin da ita kuma Nana ta wuce cikin gidan ta isa dakin Zuwairiyya wacce ke zaune tana ta faman nazarin littattafanta "Yau 44 Da Kamar Wuya 2 dai da alamar kun shirya." "Mun shirya me?" Hafsat C. Sodangi Da sauri Zuwairiyya ta tambaycta "Kun shirya mana." Nana ta sake gaya mata "In ba haka me ye wannan garkamc kofa haka da tsakar rana?" Zuwairiyya ta tabe baki ta ce "Mugun halinshi ne ya motsa bai son a shigo mishi gida." Nana ta rike baki ta cc "Ke Zuwariyya kanki daya? Mijinki ki ke kira mai mugun hali" Kina jin wa'azi kuwa? Kina zuwa makarantar Islamiyya Zuwairiyya? To gaskiya ki yı maza ki gyara don kuwa wannan abin da ki ke yi ba za fissheki ba. Dama kin sauke duk wani irman kai da ki ke ji in har kin ga ke da kanka ki yin gyaran ba to ki je gida ki kai magaban iyayenku in sun san irin zaman da ku ke vi ai za su yi gyara tunda ba sun hadaku ba ne don ku rinka wannan mugun zaman a tsakaninku." Zuwairiyya ta ce "Nana ke nan ke kina ganin kamar kowane namiji irin mijinki ne mai saukin kai da saukin mu'amala shi fa dubi yara ma yanda yake yin mu'amala dasu kai ka ce dai dai dasu yake." Zuwairiyya ta ce "E kowa da halinshi ba 45 Hafsat C. Sodangi Da Kamar Wuya 2 zai yiwu duk mutane su taru a kan halayya guda daya ba, to amma don mutum bai yi maka yanda kake so ba, kuma ba zai yiwu ba ka ce shi din ba mutumin kirki ba ne ko kuma a'a sai dole ka dawo dashi bisa halayyar da kai din ka ke so. Gaskiya ni dama can na sha gaya miki ba zan iya jurar irin wannan da ku ke yi ba saboda ni din raguwa ce kwarai akan abinda yake gaba ne ko makamancin haka to balle kuma yanzu da kullum da gamu da Anti sai ta yi min bayani kan matsayin miji a kan matarsa zan fi gane in kai zancen wurin wadanda suka hadamu su su san abinda muke ciki in sun ga zasu gyara to in sun ga ya wuce nan rabawa za su yi shi kenan sai kowa ya huta." Zuwairiyya ta ce "To na ji ina angon naki yake?" Ta ce "Tare muka zo yana tarc da Umar." Nura ya kira Nana ta wayar dake hannunta ta tashi cikin sauri ta nufi falon tana fadin "Kar dai har zamu tafi ne?" Tana shiga ta gaida Umar cikin nutsuwa shima ya amsa mata a fara an ce a dalilin mutunta juna da suke yi duk cikin kawayen Zuwairiyya Nana ce kadai wacce yake kulawa har suke gaisawa in ban daita duk 46 Da Kamar Wnya 2 sauran muzurai ne a tsakaninsu. Hafsat C. Sodangi Nana ta matsa kusa da mijinta ta yanda babu mai jin maganar da zai gaya mata ta ce mishi "Me ya faru?" Ya cc "Gida nake so mu je." Ta ce "Tun yanzu ango?" Ya yi murmushin

Chapter 2 of 4