Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1 / 4
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels DA KAMAR WUYA HAFSAT CSODANGI Da-Kamar Wuya 2 Hufsat C. Sodangi DA KAMAR WUYA... 2 TAM НАЛУА HAFSAT C. SODANGI (Mrs Yunus Abdullahi Daбai) Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi GODIYA Godiyata har kullum ga Allah take Subhanahu wata'ala masanin yau da gobe, abinda yake boye da wnada yake bayyane, mai kowa mai komai gwani mai hikima cikin dukkan al'amuranshi. Tsira da aminci su tabbata ga fiyayyen talikai Manzon tsira Annabin Rahama, Muhammadu (SAW) da alaycnsa da sahabbansa da wadanda suka bi wa tafarkinsa na gaskiya har zuwa ranar alkiyama. Bayan haka godiya mai dimbin yawa gareku makaranta littattafaina a ko ina ku ke na gode da irin kulawar da ku ke nuna min, Ubangijinmu Allahu ya kara kauna a tsakaninmu. Na gode, Taku Hafsat C. Sodangi. (Mrs Yunus Abdullahi Dabai) 3 Hafsat C. Sodang! Da Kamar Wuya 2 Daga Littattafan Sodangi Uwar Miji Naga Ta Kaina Wayyo Duniya Rabon Kwado Cikar Alkawari Yiwa Wani Abu Naka Tabbataccen Al'amari Nufin Allah Garin Banza Mata Masu Duniya Kifi Na Ganinka Hattara Biyan Bukatar Rai Gani Gareka Mc Zamu Ce Da Maza? Da Kamar Wuya 4 Da Kamar Wuya 2 _Hafsat C. Sodangi Littattafan Hajiya Hafsat C. Sodangi ba sa nufin yi da wani ko habaici ga kowa an yi su ne kawai don fadakarwa da nishadantarwa ga jama'a ana neman afuwa ga duk wanda ya ga wani abu ya yi kama da abinda ya faru dashi ba da shi ake yi ba dace ne kawai. Fatan alheri gareku duka na gode, da kulawarku. SADAUKARWA Sadaukarwar littafin ta mahaifana ne. Alhaji Chindo Muhammad Sodangi da Hajiya Fatima C. Sodangi Ubangiji madaukakin sarki ya saka muku da alherinsa bisa reno da tarbiyyar da ku ka yi min. TUKWICI Tukwicin littafin naku ne masoyana, makaranta littattafaina wadanda kullum sakonku na fatan alheri ya ke samuna na gde kwarai da irin kulawar da ku ke nuna min tare da rubutuna, Allah ya kara karfafa kaunar dake tsakaninmu yakuma saka muku da mafificin sakamako, amin, na gode. 5 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi JINJINA Jinjinar littafin ta ki се:- Rabi'atu Ibrahim daga Abuja Rabi'atu Muhammad Lawal Rafi'atu Ibrahim Sharif Rahinatu Umar A. Bauchi Rahina Absaisa Rabi'atu Abubakar A. Gumel Ramatu Abdulhamid Rashida Muhammad Inuwa Rashida Muhammad Yola Rukayya Muhammad Gusau Dukkanku na gode da kulawar ku, Allah ya saka da alheri, amin summa amın. 6 Da Kamur Wuya 2 Hufsat C. Soda ngi YABO Yabon naku ne Fa'iza Sulaiman Ishak Fadila Muhammad Farida Yahaya Fatima Yusuf Sulaiman Fatima Sulaiman Muhammad Fatima Galadima Fatima Bala B.K. Fatima Wada Sale Fatima Abdulkadir Fatima Habib Fatima Sirajo Jibrin Fatima Abubakar M. Na gode da kulawarku 7 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi Fatan alheri Fatan alheri gareku Safara'u U. Rabi'u Safiya Magaji Ado Suwaiba Umar Suwaiba Hoza Suwaiba Abdullahi Suwaiba Sulaiman Suwaiba Fashcет Sumayya Umar Sudaida Ibrahim Kafancan Shafa'atu Isa Zaria Shafa'atu Muhammad Lala Shafa'atu Ibrahim Gamawa Shafa'atu Musa Minjibir Sha'awa Kabir Sa'adatu Zamfara Saudat Abubakar Wudil Saudat Muntaka Ibrahim Saudat Nazir Muhammad Salamatu Nazifi Adam Salamatu Yahaya Maska Salamatu Dahiru Gombe Dukkanku ina fatan gaisuwar fatan alberi sameku cikin koshin lafiya, nagode da yawan kulawar da ku ke mun, Ubangijinmu Allahu ya saka muku da alherin sa, amin summa amin. ta 8 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi KUNA RANA Hauwa'u A. Garba a Bauchi Maryam Muhammad Umar Harira Sa'id daga Ondo Hauwan Coach a Bauchi Atika M. Ubali (Mrs Sadik Falalu Jahun, Jigawa State) Nafisatu Inuwa Illelah Salamatu Dan'azumi Illelah Hajara Ibrahiim Alabura, Bauchi Da Karmar Wuyt 2 Hafsat C. Sodangi TA'AZIYA! TA'AZIYА!! Inna lillahi wa inna ilaihir raji'un. Ina mika ta'aziyya ta ga miji, iyayc, 'yan uwa da abokan arziki bisa rasuwar:- SAMIR AH MUHAMMAD D/KAKALE GUMEL Ubangijjinmu ALlahu ya ji kanta da rahamarsa ya sa kuma aljanna ita cc makomarta, amin. Mun yi sabo da Samirah ta dalilin sakonninta gareni sai muka yi zumunci mai dadi muka so jun a saboda Allah duk da bamu taba saduwa ba, na girgiza kwarai a lokacin da na samu labarin rasuw/arta, ko da yake dukkanmu mun sani kowane rai rnai dandanar mutuwa ne, Ubangiji ya sa mu cika dla imani, amin summa amin. Ina ro kon Kulluhuwallahu kafa daya daga daukacin Musulmin da littafin nan ya shiga hannunskii da fatan Allah, Ubangiji ya kai ladan cikin ka'barinıta. 'Ubangiji ya amfana zuriya da ta bari a bayanta, amin. 10 Da Kamar Wuya 2 N Hafsat C. Sodangi ura ya yi sallama a bakin kofar dakin cikin yanayin muryarshi ta kowane lokaci. Nana ta mike tsaye cikin sauri, bayan ta amsa sallamar da ya yi mata ta shiga kaye-kayen 'yan kayayyakin da take ganin zasu tare wuri cikin dan tsukakken dakin nasu da nufin samar da wurin da Nura zai iya shigoa da kekunan shi na guragu, tayi iyakacin kokarinta filin da ya samun bai gamsar da ita ba ba sai an gaya mata ba, ta san wurin ya yi kadan. Ta tsaya tana kallon wurin da ya samu a dakin cikin zuciyartá kuwa tunani take yi mai lalura irin wannan ya ya zai yi ya ji dadin zama a irin wannan tsukakken dakin? In ban da kar shi da iyayenshi su ga kamar an raina musu ai da ta yiwa Antinta magana ta gayawa Baba a ba ta gidan da za ta zauna a ciki ita da mijinta, ba don wai ta same warin zuba kayanta da aka mayar da su gida ba,sai dai dn mijinta ya yalwata tunda ga irin lalurar da ya ke da ita. Nura ya sake y'r wata sallamar a bakin kofar dakin nuna alamar izininta yake sauraro don yana bukatar shigowa, ta amsa sallamar daga ciki ta kuma shiga yi mishi bayani "Wai so 11 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi nake in dan yi kaye-kayen da zan iya samar maka wrin da za ka shigo cikin sauki kadan kara hakuri kadan." Ya ce "Mata to." Ya ci gaba da tsayuwar da yake yi dabarar Nana ta kare wuri bai samu ba don haka ta yanke shawarar dauke katifar dake yashe a tsakiyar dakin ta jingineta ta bar filin dakin ya dai samu wurin shigowa in ya so ko a kasa sa zauna ya ri mata, yana waje yana ta faman jiranta don haka ta nufi bakin kofar dakin cikin sauri don ta bude mishi ta kuma taimakeshi shigowa da hanzarinta ta mika hannayenta a sunkuye don ta jawo mishi keken nashi zuwa cikin dakin nata, lokacin ne ta ganshi tsaye kyam a kan kafafunshi, da sauri ta juya dakin cikin razana zuciyarta sai harbawa take yi cikin sauri, ta yi maza ta danno kofar dakin nata ta rufe ta kuma jingina jikin kofar idonta a rufe sai faman karanto addu'o'i iri-iri take yi na neman tsari cikin ranta kua tunani takes yi wane ne wannan ya zo ya tsaya mata a bakin Kofar dakinta mai murya irin ta mijinta? Tana cikin wannan tunani ta ji an yi magana daga waje cikin murya mai sanyi da nutsuwa ya ce "Haba Nana, haba amarya yа ya 12 Dd Kanmar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi za a yi ki rufowa angonki kofa? Dan bude mun kofar in shigo." Ta yi kamar ta gasgata muryar tashi ta bude mishi kofar sai kuma wata zuciyar ta kabeta mutane da yawa a yau mugaye ne haka kawai wani ya kwaikwayo muryar mijinki ya zo ya rudeki da dadin baki ya yi dalilin da ki ka bude mishi kofa ya shigo miki dakinki, to in ban da batan kai ma me zai sa ki ruďu da mutumin da ki ka ganshi a tsaye kikam tnda dai ma kin san mijinki ga yanda yake. "Nana bude min kofa mana." Ya sake roko cikin wata muryar mai sanyi. Ta yi shiru tamkar ba ta ji shi ba, sai ma fadi da ta yi cikin ranta cewar "Ka yi ka bari." Ganin da Nura ya yi ba zai, samu biyan bukatarshi ta shiga dakin ba matukar ta hanyar roko ne ya sashi yanke shawarar saka karfi don haka ya sa hannu ya tura kofar duk da kokarin da ta yi na dagewa a jikin kofar bai 6atalokaci ba kofar ta bude ya tura kai ya shiga nan take ta soma bashi hakuri cikin rawar jiki da rawar murya saboda tsorata da shi da ta yi. Nura ya kalleta cikin murmushin jin dadi ya ce mata "Haba Nana ai kin so ni so na hakika, Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodang! kin so ni soyayyar da babu son rai a cikinta, kin so ni irin son da ba ki taba yiwuwa in face miki ba, kin so ni son da babu komai cikinsi sai son zalla, don haka kar ki ce mun ba ki ganeni ba, kar ki ce min na bace miki ind ai kin yi fushi saurin tashin da na yi daga kan keken nawa na guragu ban jira kin dagani da hannunki ba to na yarda da laifina a shirye kuwa nake in ba da hakuri in e na tuba, in kuma yadda da kuskurena." Ya kara matsawa kusa da ita, tafiya a hankali cikin sanyi tare da fadin "Ni ne gurgunki Nana, ni ne gurgun da ki ka so alhalin yana zaune cikin keken guragu, me zan yi in saka miki wannan alheri da ki ka yi min Nana? In ban da in yi ta sonki in yi ta sonki in yi ta sonki." Ya Karasa gabanta bai saurari jin wata kalma da-za ta fito daga bakinta ba ya kura mata idanu yana kallon ta da wani yanayi a fuskarshi tamkar dai tsoro yake kar wani ya ce mishi ba tashi ba сe. "Ni ne Nuran Umma Talatu, Nana a yau kuma na zama Nuran Nana zan yi ta zıma Nuranki ba zan taba gajiya da hakan ba." Ya ce "Mu je mu yi alwala, mu ze mu yi saliah me yi 14 Da Kamar Wuya 2 Hufsat C, Sodangi Allah godiya Nana da ya nuna mana wannan ranar mai albarka." Ba ta yi musu ba, suka je suka vi alwalar su ka zo suka yi sallah, suka yi addu'o'insu suka shafa, ya juyo ya kalleta cikin murmushi da sakin fuska ya ce "Nana wai ko irin dan oyoyo din nan ma ni da na dauka in ki ka gama ba Karaniar tarba zan samu a wurinki ba.". Ta ce "Ai kai ka hana in yi maka tarbar." Cikin h.ınzari ya tambayeta "Da na yi me?" Ta cc "Da ba ka shigo mun a yanda na sanka ba, da ka zo a yanda na saba ganinka daka ga irin tarbar da na yi maka." Ya yi maza ya ce "To bari in je in dawo a yanda ki ka sannin." Ta ce "Ai an riga an wuce nan kuma, ya ya jiki?" Ya kara matsawa kusa da ita "Haba Nanana, in ki ka ce ba za ki tarbeni ba me ki ke so in yi? Iiakuri za ki yi dani, ya zamar min dole no in bar keken tunda har da iyayena sun zo wurin daurin aure ba zai yiwu in je gabansu a haka ba don haka ki yi hakuri kin ji Nana." Ta ce "Na ji amma zan huce ne in har ka gaya min dalilin ka na yin abinda ka yin." 15 Da Numur He 2 _Hafsat C. Sodangi Ya ce "Na yarda Nana na yarda da duk wata kalma da ta fito bakin ki ko kuma za ta fito nan gaba ni dai a yanzu kawai ina neman afuwa ne da sassauci duk wani bayani da ki ke son ji ki daga mun fafa a kanshi. "Assalamu alaikum." Sallamar da suka ji an yi ta katse shi daga kalaman da yake yi da sauri kuma ya mike ya nufi bakin kofar dakin cikin kunya da nuna girmamawa, tare da fadin "Umma ai na leka dakin na ki dama shigo na tarar kina sallah." Ta ce "E, ai na yi lattin yin sallar ne ban yi ta tun wuri ba saboda cikowar mutane, ungo wannan." Ta-mika mishi kwano a rufe ya sa hannu biyu ya karba tare da fadin "Sannu da aiki Umma. Bayan duk dawainiyar da ku ka wuni a ciki kuma sai da ku ka dorawakkanku wata dawainiyar?" Ta ce "Dawainiyar me farfesun kaji ne don na san daga kai har amaryar da kyar ne in ba da yunwa kuka wuni ba." Ya sake wani murmushin tare da fadin "Ai kuwa kamar kin 16 Da Kumar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi sani Umma ni dai da yunwar na wuni duk da dai ban jita to amma dai na san tana nan tunda ba zan iya tuna abinda na baiwa bakina ba, a yau." Umma Talatu ta yi murnushi ta ce "Ai haka hidima take." Ta juya ta nufi dakinta, ta barshi yana fadin "Ubangiji ya saka da alheri." Ya dawo ya zauna gaban Nana ya bude kwanon ya zuba mata ido yana kalionta, "Na dai san ke ma babu komai a cikin cikin nan naki don kuwa na ji shi yana kuka." Ta kara tsuke mishi fuska ya kalleta ya yi murmushi ya ce "Ka ganni da shiririta ina so wa amarya ta sake ta yi ta mun zancen ina jin muryarta mai tsananin dadi ashe ma zumudı ya sa na manta ban sayi bakinta ba. Yana fadın hakan ya yi maza ya mike ya yi waje, Nana ta bi bayan shi da kallo cikin zuciyarta tana fadin "Allah da iko yake duk abinda ka yi domin shi za ka ga kyakkyawan sakamako a kai. Mijinta mijine da kowace mace za ta yiwa kanta sha'awar shi ta tuna lokacin da yake zuwa wurinta irin kawayenta da uska rinka ce mata haba Nana duk ajin nan naki kuma sai ki kare a auren gurgu? In yana da kyau a fuska sai me ai nakasasshe ne, kuma wannan sharbeben 17 Da Kamar Wuya 2 Mafsat C. Sodungi mutum ma yanda ya lankwashe nan dawainiyar shi ma kadai ta isheki. Ta yiwa Allah godiya da ba ta saurari irin kalaman wadancan kawayen nata ba, gashi a yau ta mallaki mijinta santalele ga tsawo ga zati ta yi mamaki cikin ranta yanda aka yi Nura ya iya sarrafa jikinshi ya maida kanshi tamkar gurgun gaske a wancan lokacin. Nura ya dawo cikin dakin fuskarshi dauke da murmushin angonci a yanzu yana sanye ne da Kananan kaya da suka yi matukar karbarshi ya zo ya tsuguna a gabanta ra fiddo wani dan akwati da yake sunne dashi ya bude shi a kusa da fuskarta ya sa hannu ya dauko sarkar cake ciki ya mika mata tare da fadin "Ta sayen bakinki ce amarya." Ta zuba mishi ido tana kallonshi cikin nutsuwa, ta ce "Gaya mini gaskiya menene labarinka?" Nura ya maida sarkar cikin dan akwatin ya ajiye ya kalleta cikin nutsuwa ya ce "Haba Nana ya ya za a yi ki yi zaton samun labari wurin angon da yake cikin tsananin farin ciki a daren angoncinshi na farko kamar ni?" Ya sake kallonta ya ce "Saurin me ki ke 18 Da Kamar Wuya 2__ lafsat C. Sodangi yi? Ai yanzu abin da kawai na san zan iya gaya miki shi ne ina sonki, ba zan taba daina son naki ba, zan yi adawa da duk wani abinda zai Eata miki rai. Saboda na san kina sona ba sai kin bata lokacin ki wajen gaya mun hakan ba ni kuma dama abin da nake so kenan Nana a so ni. A so ni a yanda nake to kin yi min,kin yi min fiye da yanda na yi zaton zan samu." Nana ta yi shiru tana sauraron kalamanshi cikin zuciyarta kuwa wani sun yi take ji mai dadi har ba ta san sanda ta ji wani irin farin ciki mai gamsarwa a ranta ba, ta rinka jin tamkar ta narke a rayuwarshi. Tsawon lokaci suna cikin wannan hali kafin ya ce mata "Nana yunwa fa muke ji gaга mu ci abincin nan da Umma ta kawo mana." Ba ta yi musu ba, ya bude musu kwanon farfesun kajin suka soma, ci, isuna hirar su ta farantawa juna rai. Tsawon dare ran nan basuysamu sun runtsa ba, duk da gajiyar da ke tare da'su.. wasannin farantawa juna kawai suke yi, Nana tana kwance a gefe sai faman zuba wa Nura shagwaba take yi, yayin da shi kuma ya bar kmai ya shagala wurin tarairayarta. 19 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi "To ai ni har yanzu ba ka gaya min yanda aka yi ka nannade kanka ka zauna cikin keken guragu ba, da dalilin da ya sa ka yin hakan?" Ya kalleta ya yi murmushi ya ce mata "Ba yauza ki ji wannan ba Nana, ai ni yau abinda za ki ce min in yi in yi shi cikin sauri jikina yaha 6ari kawai wannan ne. Ina son ki Nana. Zan ci gaba da sonki, zan yi ta snki har iya rayuwata, don kuwa kin yi min abinda ki ka cancanci hakan a wurina." Da asuba bayan sun idar da sallar asuba suka zauna suka kammala laziminsu, da addu'o'in dazza su yissai Nura ya waiwayo ya kalli Nana cikin sakin fuska, ya ce "Ran amarya ya dade ina kwana?" Nana ta yi maza ta sunkuyar da kanta kasa cikin nuna alamar kunya, da girmamawa ta ce "Ai ni ce ya kamata in fara gaishe ka tunda kai ne babba." Ya ce "To Nana ai duk yanda ki ka ce hakan za a yi." Ta ce mishi "Ina kwana?" Ya amsa cikin murna saboda ganewar da yayimatar tashi yarinya ce da ta samu ingantacciyar tarbiyya ta girmama na gaba da 20 Da Kamar Wuyd 2 Hafsat C. Sodangi ita, ga kuma ladabi da nutsuwa. Ya mika hannu ya dauko dan karamin rediyonshi da nufin jin labarai sai ya jiwo muryar Umma Talatu da mijinta a tsakar gida suna magana ya yi maza ya mike tsaye cikin hanzari ya fita tsakar gidan yana fadin "Kar dai yau ma Baba sammakon zai sake yi?" Ya kalli Nura cikin murmushin farin ciki ya ce "E Nura so nakein fita yanzu tun kafin rana ta yi zafi." Nura ya ce "Ai fa ana kwallara rana a 'yan kwanakin nan." Ya nemi guri ya tsugunna yana gaishesu cikin girmamawa ya kalleshi ya cсе "Wane wuri ka ke zuwa ne haka?" Ya ce "E to na dai koma wurin aikina ne na tara Kasar nan tunda ai na huta na samu saukin hakarkarin nawa sosai Nura ya kara sassauta murya ya ce "Amma Baba ai sai na ga kamar na ce maka ka dan saurareni tukunna kafin ka koma." Ya ce "E haka ne ai dubawa na yi na ga hidimar ta yi yawa." Nura ya sake yin magana a hankali cikin nutsuwa ya ce "Ina ganin dai Baba a dan kara yin hakuri a saurareni ina sane da maganar da na 21 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangl yin ba mantawa na yi ba. In kuma akwai wata matsala ne da ta taso wacce ban san da ita ba saí a gaya min." Da sauri Umma Talatu ta ce "Babu komai, ai mu tunda Allah ya kawo mana kai babu abinda zamu ce sai godiya ga Ubangiji don kuwa rahama ce ta sauko mana, Allah dai ya yi maka albarka ya sa ka wanyc da duniya lafiya." Malam ya ce "Amin, amin." Nura ya koma dakinshi ya samu Nana a kwance kan katuwar katifar dake yashe a dakin ya zauna kusa da ita, yana tambayar ta me suka fada a labaran? Ta tabe baki ta ce "Ai ni ban saurara ba." Nura ya kalleta ya ce "Ana labarai ba za ki saurara ba." Та се "Ai ni ban cika sauraron wannan labaran nasu ba, ba su mun dadi kullum sai an ce an kashe mutane kaza da keza, don haka ba na sauraro don kar raina ya rinka 6асі." Ya yi murmushi ya ce "Ban taba jin wanda bai sauraron labarain duniya ba sai ke to ai ko don ka san halin da duniya ta ke ciki ka rinka sauraro." "To shi kenan sai in fara sauraron tunda 22 i Da Kumar Wuya 2 ka ce akwai amfani." Hufsat C. Sodangi Ya yi murmushi ya ce "To yaushe ki ke ganin zamu iya tafiya?" Ta daga ido ta kalleshi cikin nutsuwa ta tambaye shi "Ina?" Ya yi murmushi ya ce "Gurin da na fito mana Nana ko kuwa kina zaton ni dan garin nan ne?" Ta dan kawar da kai daga kallonshi a dalilin shi ma ita yake kallo ta ce mishi "Ban sani ba." Ya ce "Ai kuwa ya kamata ace kin sani tunda dai ke 'yar unguwar nan ce, yaushe ne ki ka soma gañina? Ko kuwa kina ganin tamkar dama ina nan lura dani ne kawai ba ki yi ba?" Ta ce "Uhun ban sani ba." Ya ce "To zuwa na yi ko dama can kuwa ke ce dalilin zuwan nawa, fitowa na yi nemanki na kuma sameki ai sai tafiya ko kua?" Shiru ta yi ba ta ba shi amsa ba, ya ci gaba "Zan so in koma gida a wannan lokacin to amma hakan zai kasance ne bisa amincewarki tunda ban yi miki wannan bayanin ba a farko ba zai yiwu a yanzu in tilasta miki hakan ba, don haka in har kin ga kin fi amincewa da zaman nan to sai mu je in kaiwa mahaifana da 'yan uwana ke 23 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi su ganki ki gansu sai mu dawo in samar mana wurin zama." Ta ce "Uhun ni duk yanda ka yi duk daya ne a wurina." Ya yi murmushi ya cc "To shi kenan Nana Allah dai ya saka miki da alheri." Ya tashi ya fita saboda jin sallamar yara a tsakar gida suna tambayar Umma Talatu Yaya Nura, ya fita ne? ta ce musu bai fita ba, amma kuma bai tashi daga barci ba. "To ina ne dakin nashi mu tasheshi tunda ba mu ganshi a dakin zauren ba?" Ta ce "A'a ku dai je an jima ka dawo." Ya yi maza ya ce "Su tsaya kawai Umma gani nan fitowa." Yana fitowa suka sa mishi ihun sowa, walimarmu muka zo jin yaushe zamu yi ta?" Ya ce "Ku dakata ku ji ku dakata mana in fa ba haka ba zan koma daki in turo kofa." Suka dan saurara don su ji abinda zai gaya musu, "Ku je ku shiryo ta sai ku zo ku gaya min nawa ku ke bukata, idan na ji kun yi abin bisa tsari sai in ba ku ku je ku yi, in kuwa ba ku yi tsari mai kyau ba in ce babu ruwana." Da sauri suka juya waje da gudu suna 24 Da Kamar Wuya 2 _Hafsat C. Sodangi fadın "Kar fa ka je ko ina, yanzun nan za mu dawo." Nana kuwa tana dakinta tana jin su cikin zuciyarta tana tunanin mu'amala irin ta mijinta da ta fahimci saukin halinshi da soyayyarshi ga yara kanana. Kwana biyu da kammala bikinsu Nana, Nura ya shiryawa yara kasaitacciyar walima a kofar gidan su Umma Talatu inda ya wadatar dasu da abinci da na sha iri-iri, an kuma yi dace a ran nan Zuwairiyya ta zo ta kara ganin dakin amarya suna cikin dakin suna hirarsu ta ke ce mata "Ke Nana Allah ya taimakeki ya ba ki miji son kowa kin anda ya rasa gashi kuma mai kyan hali da saukin kai, dubi yanda ya ke mu'amala da yara ya maidasu tamkar su ne abokanshi." Nana ta yi murmushin jin yabon da kawar tata ta kewa mijinta ba tare da ta tofa komai ba sai ma ta kawar da zancen da tambayarta "Ni Yaya Umar ya zo daurin aurena kuwa?" Zuwairiyya ta tabe baki ta ce "Ban sani ba bai gaya min ba ni kumą kin san ba zan tambayeshi ba don bai isa ba." Da sauri Nana ta kalleta "Bai isa ba fa ki ka ce?" 25 Da Kamar Wuya 2 Hafsat C. Sodangi Ta ce "E abinda na fada kenan, tun da ba ya magana dani ni ce zan rinka bin shi ina magana da shi?" Nana ta ce "Ai in kin yi hakan ba faduwa ba ne tunda mijinki ne na aure kuma gaskiya zan gaya miki Zuwairiyya idan ma Umar yana da wani irin hali ke ma kina dashi saboda fitowar da kalmar bai isa ba daga bakinki yana nufin kema kina da wani hali da ki ke mishi mara kyau wanda bai dace ba. A gaskiya ni kin ga dai kwana biyu ne kawai da gama bikinmu amma a zaman da muka yi na kwana biyun sai na fahimci cewar ni dai mijina duniyata ce zan yi komai don in

Chapter 1 of 4