shiko maheer al'amarin rumana har tsoro ya bashi saboda yanda ruwa yake zubowa kaman leaking din famfoo, shan mood dinshi take kaman ta samu loli pop abun ba karamin rikitashi yayiba, wani iri yakeji soyake yayi releasing amma ta hana ta matseta gam a bakinta tana tsota.
Wani irin yanayi yake da baze iya yin shiruba da kyar yake fadin."please....ki barni....na shiga ciki....nayi release.....a ci...." a rarrabe yake maganan, be rufe bakiba yafara ihun yin release yana sambatu, jikinshi da gadon gaba daya rawa suke.
Saboda yaji bakon yanayi, tashi yayi ya mirginata kan carfet din dake dakin ya budata sosai ya danne kafafunta da hannunshi ya zaro da harshensa gaba daya ya turata cikin hq dinta yana markadawa, wani ihu ta saki, bai kulataba yaci gaba da danna harshensa jin yanda take ihune yasashi janye bakinsa daga gabata ya dauki pillow har biyu ya sanya mata a karkashinta ya daga kafafunta sama ya kamo penis ya fara kokarin shigarta, a hankali tace."do..it..gently am virgin lady..." sokawa yayi ta saki kara da karfi."Wayyo da zafi kayimin a hankali please....." taja numfashi jin yana sawa yana fitarwa a matse take tam hakan yasa ya karajin dadi she's virgin kuma shine wanda ze fasa budurcinta, da sauri ya rinka dannata ciki da karfi yana shigarwa kuka rumana take sosai tana hawaye domin tanajin zafi ba karya, hakoranta na karkarwa suna hadewa harya gama shigarwa cikin jikinta yafara pompim dinta sosai yana tsotsan sweet boobs dinta yana pro back and out yana ihu, itama tanayi tana kuka shiko hawayen farin ciki yake da dadi,
Azaba yana kai mata run runtse ido takeyi gaba daya babu wanda yake a cikin hayyacinsa tuni jini ya fara biyowa ta gurin saboda yanda yake zungura mata yana l
Kwakwularta kaman rijiya Idonshi a lumshe se hawayen dadi dake zubo masa,
Babu irin al barkan da rumana da iyayenta basu shaba a gurin maheer saboda duk yanda yake ji da jarabansa rumana ta dauke mishi dan ya cita ba karya, shiya temaka mata ya kaita bayi yayi musu wanka ya fito da ita ya gyara gurin da suka bata yayi staining da sperms dinsu ga jini kwance a gurin,
Hoton Alhaji sadeeq khan dake gefen gadonshi ya dauka tareda kai mishi kiss."Yayana nagode da wannan kyauta da kamin kyautar da bazan taba mantawa da itaba kai kaci girma nagode yayana..." murmushi tayi ta sadda kai kasa tanajin kunya.
Kanshe kari ya gabatar mata da tsaleliyar motanta da yasa aka kawo mata daga Italy tata Mercedes s-class (world's first) sabuwar yayice shikuma nashi guda biyu Acura, da *Cona electric* sabuwar shigowace motan da shiya fara mallaka a Nigeria dan motan bata amfani da mai sedai a mata charging dashi take amfani,
Farin ciki sosai rumana tayi ta rungumeshi dan yace"ze koya mata driving. " ya kara rungumota."kada ki damu baby kuma na manta ban fada mikiba na riga na gama miki komai zaki rubuta jamb ki fara karatu insha Allah in ina raye sena cika miki burinki..." ta kara rungumeshi."nagode sosai mijina da ace duk masu daukaka irinka suke da anji dadi nagode sosai mijina...." ya kanne mata ido."ba damuwa tawan ai ko kadan ban miki ko kwatan abinda kikaminba kin bani abinda yafi komai dadi a duniya nagode sosai matana." lokaci guda ta canza fuska yace."meya faru die heart...." tace."nan da wani lokaci zaka auri zeeza zamu zama mu biyu...." shiru yayi shima yana wannan tunanin anya ko ze iya adalci domin baze iya hada rumana da ko wacce maceba.
Kuka ta fara saboda tana bala'in kishin maheer, nan ya birkice ya shiga lallashinta da kyar ya samu tayi shiru.....
Inajin dadin comments dinku nagode sosai *Marghi lady* da *fateema Cameroon (teeman mimi)* inajin dadin comments dinku kuna karamin kwarin gwiwwa nagode sosai hrt you more sisto.
My Abu ramlat انا احبک حب خديد can't heart you less zaujeee hrt yhu plenty plenty.......
Matar sojace ✍️
8/20/21, 8:21 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀
*LABARINA*
🎀🎀🎀🎀🎀
Alkalamin. ✍️
*Mimi.👸*
Haleemart Iserh
*(ummu ramlat)*
*🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️*
*M. W. A*
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖.
My name sake. Sadiya Abdallah, nagode sosai da irin kaunar da kikemin luv u more.
43&44
Rayuwar Rumana da Maheer abun gunin ban sha'awa kullum cikin nunawa juna kauna suke.
Kukan shagwaba take mishi sosai harda majina akan yace zeje kaduna weekend ita baze tafi yabarta ba, hankalinshi duk ya tashi
Ya sake kankameta."dan Allah baby ki dena kuka....." cikin kuka tace."taya zan dena kuka bayan tafiya zakayi kabarni....." "Taya kike tunanin zan iya tafiya inbarki wallahi die heart bazan iya nisa dakeba duk inda zansa kafa kema se kinsa kin zamemin jinin jikina...." shiru tayi tana shashsheka yace."Ai tare zamu tafi." ware ido tayi yace."kwarai..." kuka ta kara sawa."Ni bazaniba sedai ka fasa zuwa...." murmushi yayi yace."kada ki damu tare zamuje amma ba wanda ze ganki...." shiru tayi tanaci gaba da jan majina...
Wanshe gari suka dira a Airport na Kaduna jikin rumana se rawa yake yayinda gabanta ke faduwa,
Kai tsaye Access international hotel dake kaduna ya nufa yakama musu room seda ya musu oda sukaci abinci yayi wanka sannan ya shirya ya tafi ya barta.
Yana shiga gidan zeeza ta rungumeshi tana murna da sauri ya rabata da jikinshi yana fadin."meye haka zeeza..."? ta turo baki a shagwabe tace."murnan ganinka nake." dan tsaki yayi domin abun ko kyau be mataba yafima rumananshi kyau,
Karisawa yayi cikin falon diyam da Aknan suka tareshi da murna."uncle sannu da zuwa..." hajiya da Alhaji suma cikin murna suka tareshi hajiya ce tace."Maheer ka dade bakazoba..."? ya sosa keya."Ai aunty ayyukane sukayimin yawa..." ta taba baki."haka kullum kake cewa, naga kayi kibane kayi kyau me kake sha haka..."? murmushi yayi a zuciya yace"Ingredients madaran rumana da ni'imarta." amma a zahiri murmushi yayi."Kiba kuma aunty? ni dama na rame.." Alh. ya juya ya fuskanci MK."bikinka nata matsowa..." wani irin abu MK yaji ya caki zuciyanshi amma ya daure yace."hakane." Alhaji yace."meka yanke game da inda zaka ajiye zeeza anan ne ko can zaka tafi da ita..."? mikewa yayi domin bayasan maganan yace."duk abunda ka yanke yaya." yana fadin haka ya wuce part dinshi.
Har yamma yana gidan se misalin eight ya fito duban hajiya yayi."inyaya ya dawo kice mishi a company zan kwana saboda akwai ordition da zanyi..." baki sake tace."kai ko kadade baka zoba kazo dinma bazaka kwana a gida tareda yan uwaba..." be bata amsaba amma a ranshi cewa yayi."ba zaki ganeba aunty..."
Duban diyam yayi."zo muje akwai sako da zan baki in yaso sena dawo dake..." tashi tayi tana yafa gyale da sauri zeeza tace."zan bika..." yayi saurin daga mata hannu."A'a ita kadai nace." nan suka fice.
Tun a mota taketa tambayanshi inda zasu amma yai mata banza ganin sunyi parking a hotel yasata dubanshi sa mamaki."uncle me zamuyi a hotel...."? yace."follow me..." nan ya fice tabi bayanshi.
Tana kwance se kuka take ya tafi ya barta ita kadai kuma ta kirashi be daukaba dai dai lokacin suka shigo shida diyam, da sauri ta dago ganin diyam yasata tashi da sauri itama da sauri diyam ta ruga suka rungume juna dukkansu suna kuka,
Diyam ce tayi karfin halin dagowa ta dubi MK."uncle A'ina kaganta..."? ya gyara tsayuwa."yanzu rumana matatace...." dafe kirji tayi.
Nan ya fada mata yanda akai komai,
Sake rumgume rumana tayi."nayi murna da ganinki aunty munyi missing dinki....." dukkansu kuka suke.
Ta jima kafin maheer ya maidata da kyar suka rabu.
Diyam na shiga gida Aknan tace."Ina kukaje da uncle..."? tace."wani guri...." tana fadin haka ta shige...
Kwance take kan kirjinshi tana shafa gashin daya kwanta lup lup a kirjinshi tace."kasan meye cuddle buddy...."? ya girgiza kai tace."u become my life, my heartbeat, my champ, and my everythings dan Allah kada karabu dani, kada kayi nisa dani bansan meye dadi da kulawan uwa da ubaba bansamu kulawan yan uwaba, ni kadai na taso natasone cikin kadaici banida kowa banida gata bansamu gata da kulawaba se a wajen mijina,
Mijina kaine gatana banada kowa a duniyan nan se kai dan haka dan Allah kada karabu dani na baka amanar kaina kaine komai nawa....." harshe yakai yana lashe hawayenta dake zuba can ya dago."ki dena tunanin ni MK zan iya rabuwa dake ko da wasa, rabuwa dake tamkar rabuwa da rai nane dan haka in kinga na rabu dake to na dena numfashine......"
Harshe ya zura cikin bakinta yana tsotse miyanta, da sauri ya mata rumfa da faffadan kirjinshi me cikeda yalwan gashi ya jima yana tsotsan soft lips dinta kafin ya zura hannunshi cikin rigarta ya cafki manya manyan nononta da kullum kara cika suke,
da sauri tayi sama da hannunta ta cire rigan tareda kai breast din bakinshi da sauri ya cafke yana tsotsa kaman wani baby lumlumshe ido takeyi, takai hannu ta riko penis dinshi dake cikin boxers a mike da sauri ya saki nonon nata ya tashi ya cire boxer din tareda mika mata mood dinshi, da sauri ta amshe ta fara wasa da ita nishi sukeyi dukkansu wanda ko wanda ke kofar room dinsu seya ji, baki ta bude ta turata tana mata shan sweet, kara ya saki yana sambatu fadi yake."wayyo.....Ash.....wash......wifey...na baki ita duka ki cinye wayyo......"
Tashi tayi da sauri tayi kasa da pant dinta ta haye kanshi tana kokarin turata, tureta yayi da sauri ya kwantar da ita ya haye kanta ya ware kafafunta ya tura kai yana lasan tsukakken gabanta da kullum kara tsukewa take, kai kawai take juyawa hannunshi nakan nipples dinta sambatu take tana fadin."please fuck me.....husbyyy..." cikin sambatu yake fadin."cini....cini...da kanki wifey am urs...."
Yana rufe baki ta tureshi daga kanta ta haye samanshi ta ware kafa ta saita kpomo dinshi cikin farjinta da yaketa aman ruwa,
da sauri ta caka kara tasaki ta dena turata saboda har yanzu tafi takeji kuma a matse take dan rumana irin matan nanne gifted da da angama sex dasu gurin ke komawa ya tsuke kaman ba'a taba yi dasuba,
Da sauri ya mirginata ta koma kasa ya haye kanta yafara turawa a hankali domin taki shiga sawa yake yana cirewa daga baya yafara turawa ihu takeyi seda yagama turawa duka ya shige sannan yafara pumping dinta yana kwakuleta dukkansu moaning suke,
A daren dai kwana sukai sunacin junansu suna moaning wanda ko rooms din dake kusa da nasu sunajin ihunsu kuma daga ji sex sukeyi duk sun damesu....
Please manage this.
Banjin dadine kwana biyu
Mimi ✍️.
8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀
*LABARINA*
🎀🎀🎀🎀🎀
Alkalamin. ✍️
*Mimi.👸*
Haleemart Iserh
*(ummu ramlat)*
*🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️*
*M. W. A*
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖
45&46
Babban hall ne wanda yake dauke da mutane da bazasu wuce talatin ba wanda ya tara manyan mutane da kuma samari masu jini a jika,
Faheed na zaune a gefe gaba daya yan homosexuality ne a gurin suna meeting.
Meeting suke akan yanda zasu dira a kasar london dan hallartan wani meeting na yan homo da kuma kulla harka da yan kasan.
Bayan kaman 40 minutes gaba dayansu suka tashi suka fara fita.
Manya manyan motoci suka fara shiga daganan kuma drivers dinsu suka jasu zuwa Airport dake garin kano.
Ba'a jimaba jirgin yan luwadin ya daga zuwa kasar london.
*****************************
Raudah ce zaune tayi shigen kananun kaya kan nan yasha attachment wayane a hannunta tana video call gaba daya surar jikinta a bayyane take,
Umaima ce ta sauko daga upstairs itama irin shigen dake jikinta kenan kai kace yayan arnane, duban raudah tayi."kinyi waya da ya faheed kuwa...tunda mukai waya yacemin jirginsu ya tashi be sake kiranaba....." dan tsaki tayi tajuyo."bamu wayaba amma nasan in sun isa ze kiramu...."
Karisawa umaima tayi kan cushion tazauna tareda janyo remote ta kunna TV, network new ta kamo
"Innalillahi........na shiga uku......" shine abunda tafadi a firgice tareda sakin remote din a kasa da sauri raudah ta saki wayanta a kasa tana fadin."lafiya......."? TV kawai umaima ke nuna mata duk ta firgice.....
Tunanin raudane ya dauke ganin abunda ake haskawa jirgin daya tashi daga kano zuwa London yayi hatsari ya kama da wuta wanda mutanen dake ciki kaf sun mutu ba wanda ya rayu sun kone gaf har ba'a iya ganesu kuma sunada tabbacin harda faheed a cikin jirgin.
Jirine ya dibi umaima kawai seta sulale a kasa sumammiya.
####################
Hankalin major Aliyu bello khaliyal yayi matukar tashi jin umaima na dauke da cutan kanjamau wato HIV ba hankalinshi kadaiba harna haj. da raudah ga mutuwan faheed da yai matukar daga musu hankali.
Magana daya umaima ke fadi "ya faheed ne...."
Hakan yayi matukar daga hankalin Abba nan danan nadama da dana sani suka darsu a zuciyanshi dan yasan Alhakin rumana ne ke bibiyansu.
****************************
."Hajiya na shiga uku narasa dana faheed ga umaima kwance a gadon asibiti faheed ya shafa mata cutar kanjamau, nashiga uku ni yanzuma bansan ya zanyiba duk abubuwan nan da nayi saboda faheed ne danya zama da namiji tilo a gurin Alh. yaji dadi amma gashi yanzu ya tafi yabarni nashiga uku hajiya....."
Hankalin haj. Asma'u yayi bala'in tashi jin abunda haj. Maryam ke fada mata, cikin tashin hankali tace."kiyi hakuri haj. addu'a zamu dingama shi faheed ita kuma umaima magani za'a dage da nema mata Allah bata lpy....."
Haj. maryam taci gaba,"baze sabuba haj. wallahi sena ga bayan wannan yarinyar rumana kaman yanda na ga bayan uwarta nasan duk itace sila ni zan zama ajalinta." shiru haj. Asma'u tayi.
"Kinsan irin wahalan da nasha akan Alhaji ba irin shige da ficen da banyiba saboda naga na mallakeshi mun zama na gaban goshi nida yayana se gashi lokaci daya burina yana neman rugujewa abunda na shuka shekaru aru aru yana neman tonuwa baze sabuba wallahi sena ga bayan rumana duk inda take, duk abubuwan dana shuka Alh. be taba saniba amma boka yace daya sani shikenan asirin da na mai ze karye, bazan taba dana saniba sena ga karshen Alhaji domin nice ajalinshi. "
Abba dake tsaye bakin kofa "Innalillahi wa'innan alaihir raji'un......" kawai yake furtawa kai ya rike wani abu namai yawo kasa furta komai yayi be fargaba ya sake jin muryan haj. tana fadin."ko ana ha maza ana ha mata wallahi se na ga bayan rumana......." "Innalillahi wa'innan alaihir raji'un" yaci gaba da furtawa be fargaba yaga ya sulale a kasa.
Tafe suke shida zeeza a mota se haushi yakeji domin takurashi akayi akan ya kaita tayi siyayya se surutu take zuba mishi akan ya fada mata "a wani kasa ze hado mata lefe..."? dan tsaki yaja tareda dubanta."kada ki dameni, kudi zan baki duk kasar da kikeso kije ki hado."
Dai² lokacin kiran rumana na shida ya shigo wayanshi, tsaki zeeza tayi."wai waye yaketa kiranka tuntuni kaki dagawa...." dai dai lokacin message dinta ya shigo zeeza ta kai hannu zata dauka yayi sauri ya dauki wayan, ga abinda ta rubuto kaman haka "Good! kayi hakuri ina takurama ko? nasan kana tareda wacce zaka aura shiyasa kaki picking wayana......" yana karantawa yasan taji haushi hakan yasa da sauri yayi dialing numbanta amma ya kira kusan sau goma taki picking, hakan yasa yayi tsaki dan yasan tayi fushi kuma bayasan fushinta at all hakan yasa ya juyar da motanshi zuwa access international hotel, da sauri zeeza tace"ya naga ka canza hanya...."? be bata amsaba seda ya karisa yayi parking tareda dubanta."jirani ina zuwa...." ficewa yayi da sauri ta jinjina kai."hotel hmmmm."
Rungumeta yayi yana lallashinta sosai cikin kuka tace."banada kowa se kai mijina kaine gatana dan Allah kada ka barni gani nake wata rana za'a iya kwaceka daga gareni...." yace."ba wanda ya isa ya kwace ni kaman yanda ba wanda ya isa ya kwace minke ke tawace har abada nima nakine, dan haka kiyi shiru ki dena wannan tunanin, tare nake da zeeza tana waje a mota bari naje na maidata sena dawo kada tagaji...." kuka me karfi tasa yace."me kuma ya faru...." tace."Inada kishi mijina zuciyata zafi takemin in ina ganinka da wata macen banasan ganinka da zeeza please mu koma gidanmu na gaji da wannan garin." murmushi yayi ya kai mata kiss a pen cheek yace."kada ki damu gobe zamu koma tunda kin gaji yayi ko...."? ta daga kai, yace."to share hawayen kuma banasan kukanki dagamin hankali yake ya hanani nayi komai....." tasa bayan hannu ta share ya kara bata light pecks ya fice.
Zeeza kam ta gaji da jira hakan yasa ta fita ta shiga cikin hotel din tana tambayan MK.
Managern hotel din yace."wannan shahararren mawakin Maheer Khan ai yau kwananshi hudu a hotel din nan shida matanshi......." bude baki tayi a firgice tace."dan Allah zaka iya fadamin numban room din......."
Dai² lokacin maheer ya fito ya bita da wani kallo."meyasa kika fito daga motan......"? ta bishi da kallon tuhuma hakan yasa ya fice, tabi bayanshi da sauri tana shiga motan, cikin tsiwa take fadin."ya maheer meya hadaka da kwana a hotel kai da wata..."? wani kallo ya bita dashi."wannan wani irin tambayane zeeza."? "Eh dole kace haka bayan managern hotel din da kanshi yacemin yau kwananka hudu kai da matarka ni kuma a iya sanina bakada mata semi, dama abunda yasa baka kwana a gida kenan kuma abinda yasa kadena zuwa kenan saboda karuw.......... "
Bata karisa ba ya kifeta da mari."ke ni sa'an kine ni tsaran kine? koda wasa kada ki yarda raini ya shiga tsakaninmu domin ni ko yanzu zan iya fasa auranki tunda ba'a dauraba ke ko an daura abu me saukine na rabu dake....." kunci ta rike tanata kuka har suka kai gida.
A kofar gidan yayi parking ya dubeta."fitan mun a mota in kinso inkin shiga kice musu ina can hotel tareda karuwa....fita nace..." ya daka mata tsawa da sauri ta fice yaja motan da karfi har yana watsa mata kura ya bar gurin.
Itako zeeza tsoron kada ya fasa auranta yasa tayi shiru da bakinta, shiko gurin kaunarshi ya koma aka caskali kauna.
Kanshe kari suka juya Abuja a can dinma soyayya akaci gaba da sha ba kama hannun yaro kullum sabon kauna da san junansu karuwa yake a zuciyoyinsu.
Ummu ramkat.
8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀
*LABARINA*
🎀🎀🎀🎀🎀
Alkalamin. ✍️
*Mimi.👸*
Haleemart Iserh
*(ummu ramlat)*
*🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️*
*M. W. A*
Bismillahir Rahmanir Raheem.
Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖.
Sorry fans nasan kunata jirana am sorry wlh banda lapiyane kwana biyu am sorry readers.
47&48
Bangaren Abba kam tunda ya kwanta paralyze ba wanda ke kula dashi se mairo mai aiki, domin ko haj. ko kadan batai nadamaba domin ko sema sabon lalle data kulla raudah kam tayi nadama sosai dan ganin halin da yar uwarta umaima ke ciki ga karshen dan uwanta da yazo a wulakance yanzu fatanta daya uwarsu ta gane gaskiya,
Haj. maryam kuwa duniya tsantsa tasa agaba duk da tasan asirin datawa Abba ya karye amma acewarta ai yanzu bashida amfani duk iskancin da taga dama yi take a gabanshi kuka ba irin wanda Abba bayayi dan yasan Alhakin rumanane ke bibiyanshi se yake ganin inama yanzu zata dawo ya roketa abinda yayi mata duk da ba cikin hayyacinshi bane,
Domin indai Alhakine yasan ko kadan be fara ganiba.
yana daga kwance baya iya komai se hawayen dake zuba daga idanshi zuciyanshi na tafarfasa mairo ke mishi komai ta kwantar ta tayar saboda akwai amana a tsakani...........
***********************************************************************************
Basu jima da gama aikiba itada sabuwar yar aikin da maheer ya kawo mata danya sallami kuku acewarshi yanada kishi baze yarda ta zauna daga ita se kuku a cikin gidan ba inya fita shiyasa ya samo mata sajna wacce bata cika jin hausa sosaiba, kuma tanajin dadin zama da ita saboda tare sukeyin duk aikin gidan,
Maheer ne ya dawo ta tashi da sauri ta rungumeshi, ciki suka shiga seda sukayi wanka a manne suka fito, dinning room suka nufa shiyayi serving dinsu daganan ya janyota yana bata itama tana bashi, se yasa mata abincin a baki ta tauna ta fito dashi ya cinye na bakin nata shima seya tauna yasa mata a baki a haka suka ciyar da junansu.
Kan faffadan kirjinshi ta kwantar da kanta tanajin zuciyarta na tashi sedai kafin tayi wata wata ta fara kwaramai amai a jiki seda ta gama tsaf sannan ya dagata sukayi ciki ya wanketa shima ya wanke kanshi, beyi auneba yaga ta fara wani aman
tausayi ta bashi ganin yanda take kwara amai kaman zata amayar da kayan cikinta dan duk abunda taci seda ta amayar dashi harda hawaye,
duk tausayinta ya kamashi ya sake wanke mata jiki ya fito da ita doguwar rigan material yazura mata."tashi muje asibiti......" ta lumshe manya manyan sexy ball eyes dinta da zazzabi ya rufeta lokaci guda cikin hawaye tace."ba karfi a jikina baby booboo bazan iya tashi ba....."
Waya ya daga ya kira permanent doctor dinshi.
Ba'afi 10mints ba sega doctor saif nan yazo.
bayan yan gwaje-gwaje ya dubi MK cikin farin ciki yake fadin."congratulations yallabai ur wife is pregnant seven weeks........" rungume rumana yayi saboda murna a gaban doctor yana kissing dinta fadi yake."thank you so much wifeey thanks for the gift that u gave me, u change my life with source of happiness, thank you yanzu kuma zaki haifamin cutie triplets kamanki thank you sugar pie. " itadai kasa cewa komai tayi.....
Bayan doctor ya tafi jikinshi ya janyota ya dage riganta sama yana shafa cikinta yana murza cibiyanta yana lumlumshe ido yace."shikenan yanzu abunda muka dade muna kulle kofa munayi kowa ze sani......." da sauri ta tashi a firgice."wayyo....Allahna....shikenan yanzu zeeza da Alhaji zaau san abinda muke aikatawa na shiga uku......." ta fashe da kuka, ganin duk ta tashi hankalinta se kuka take yasa ya kara rungumota."stop....shedding ur tears wifey ba wanda ze sani ba wanda ze gane sedai ganinki sukai shine zasusan me muke aikatawa amma inba hakaba ba wanda ze sani."
Seda ya kwantar mata da hankali ta dena kuka tayi bacci sannan yasamu nutsuwa....
Sosai cikin kebawa rumana wahala dan haka bata iya komai ko aikin gidan duka sajna keyi maheer na kula da ita yanda ya kamata,
Bikin MK da zeexa ya matso amma seya nemi a daga domin rumana najin lokacin bikin yayi tasa rigima ta dena cin komai ta rame ga wahalan ciki hakan yasa ya nemi a daga saboda bayasan damuwarta se yaji inama a fasa bikin dan kwanciyar hankalin matanshi....
Bayan wata hudu.....
Cikinta ya bayyana kasancewarta mai girman ciki tayi kiba kirjinta ya cicciko tayi haske ta kara kyau domin maheer na cikata da ingredients madaranshi me kyau, kallo guda zaka mata ka gane tana dauke da ciki domin cikinta ya daga.
**************************
Shiri yake tsaf ze koma office yayinda rumana ke makale dashi se shagwaba take zuba mishi, face dinta ya kamo yana kallon eyelashes dinta da suka jike da kwalla yace."ba kiso na koma office din nayi zamana ko....."? ta turo baki cikin shagwabanta na koda yaushe ta juyar da kai."uhmmmmm...." yace."alright nafasa zuwa, kinji dadi....."? ta
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 8 Chapter of 14