Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
sako Ra'isah da yayi a mgnr, da sauri ya saita nutsuwarsa Abuh yace ai muna murna da zuwanta cikin rayuwarka" sake kwanciya tayi a jikin Ummuh hakanan takejin qaunar surukar tata tana ratsa jininta tace “Allah Ummuh dani yaron nan yake kama idan na nutsu zan nuna miki wani hotona da wani mutum da bansan waye ba ance wai a aljihun wandon jikina aka ganshi lkcn da aka tsinceni ina tunanin shine babana" Ajiyar numfashi Ummuh tayi tace “karki takurawa kanki ki bari a hankali idan kin samu lfyrki kya nunamin ai muna tare Marwah kinji takwarar mijinta" zaro ido yayi ya sake juyowa ya mintsineta yace “Au hakane fa saboda gasa sunan ma irin nawa aka saka miki" murmushi tayi hawaye ya cika idonta tace “Nanny indo tace lkcn da aka kawoni gdan banida baki abu daya na riqe kawai sunan Malwal da aka tambayeni sunana sai nace Malwal komai aka tambayeni sai nace Malwal shiyasa kawai su sanyamin Marwanatuh" Daga Ummuh har Colonel Marwan babu wanda qirjinsa be buga ba a fili yace “Malwal everlasting shi kadai kika iya kema? Itama Baby Zahrah ta harta mutu bata iya cewa Marwan ba saidai tace Malwal"........... More comments😍 More typing😍 *Mrs Dr M.A...✍🏻* [3/7, 8:57 AM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* *WACECE NI?* *(SANADIN KUKANA!)* _typing✍🏻_ *Mrs Dr M.A...* *30-31* Ajiyar zuciya tayi daidai lkcn da Abuh yayi parking cikin gdan nashi kallonsa Marwan yayi yace “Abuh na dauka gda zaka saukemu" murmushi yayi yace “kada ka damu Bunayyah haihuwar fari mace tana buqatar kulawa ta musamman saboda jikinta danye ne tana buqatar hutu sosai, idan tayi qwari zamu baka matarka" Bai iya cewa da mahaifin nasa komai ba amma har cikin ransa wannan hukunci baiyi masa dadi ba, Ummuh ce ke riqe da dan suna tafe tana riqe da Marwah har suka shiga ciki shima yana riqe da ita. Wani daki suka shiga an qawatashi da komai na buqatun rayuwa, zaunar da ita sukayi ya zauna a kusa da ita yanata zuba masa sannu fita Ummuh tayi ta shiga dakinta. Riqota yayi ya sauke numfashi yace “meyasa su Ummuh zasuyimin haka me suke nufi da daukoki su kawoki nan nifa banason irin haka everlasting yanzu nikadai sukeso na rayu kenan" kallonsa tayi cike da mamaki ya daga mata gira yace “ko kadan banason nesa dake wlh dumin jikinki ya ratsa nawa babu abinda nakeso kamar kasancewa dake" qasa tayi da kanta ya sake dora hannunsa saman kanta yace “dare yayi yanzu..." Shigowar Ummuh ne yasashi hadiye mgnrsa ta harareshi tace “ka tashi kaje kaci abinci ka tafi gdanka yanzu nayiwa Zulai mgn tace “matarka ta dawo tun biyu na rana" lumshe idonsa yayi ya marairaice murya yace “ki barni na kwana anan gobe naje gdan don Allah Ummuh..." Daquwa ta watsa masa tace “qaniyarka kaida kwanan ka hana yar mutane bacci da fitinar ka aa ban yarda ba ka tashi kabata guri ta huta" miqewa yayi a sanyaye ya juyo ya kalleta kawai sai hawaye suka zubo masa yayi saurin fita daga dakin, binsa sukayi da kallo daga ita har Ummuh bata tabajin tausayinsa irin yau ba batasan me yakeson fada mataba, Zama Ummuh tayi ta fara hada mata abincin da tasan mejego zatayi sha'awar ci ta rinqa takura mata saida taci sosai sannan ta hada mata ruwan wanka dana tsarki tasata ta shiga bathroom din da kanta ta rinqa danna mata cikinta da towel tanajin zafi sosai haka ta rinqa daurewa cike da kunyar surukartata. Bayan ta gama yimata gashin jikin ta sake juye wani baqin ruwan tsumin magani tace ta shiga ta zauna a ciki yana tiriri yana komai haka ta shigeshi ta zauna kusan awa guda sannan ta bata wani magani dunqulalle tace ta tura a gabanta, daqyar ta samu ta iya turawa tanajin zafin shigarsa gurin sannu Ummuh ta rinqa jero mata ta kamota suka fito tana kallon wani tabo dake cinyarta gabanta na tsananta faduwa tana turo tabon qunan dake cinyar yar qanwarta Baby Zahrah wanda ta qone da shayi shima a irin wannan gurin yake. Gabanta ya qara faduwa da taga irin gashin yarinyar sosai qirjinta yake bugawa daqyar ta iya taimaka mata ta shirya ta kwanta sannan ta fita, bata jima da kwanciya ba bacci ya fara daukarta sama² ta rinqa jin mgnr Baba Zulai tayi miqa ta bude idonta mamaki ya cikata ta sake bude idon nata Helin, yunqurawa tayi zata miqe Baba Zulai tayi saurin matsowa ta taimaka mata ta tashi zaune idonta cikin na Helin qirjinta yana sarawa, murmushi tayi mata tace “sannu da qoqari wannan kyakkyawan baby da kika bawa Mr Marwan dole ya gigice, kishiyarki tana asibiti ya kusa kasheta da duka Allah yasa dai ke bai taba dukanki ba?" Qasa tayi da kanta cikin tsananin tsoro tace “duka kuma wai meye yake damun..." Rufe mata baki Helin tayi tace “komai ma yayi baiyi laifiba Marwah abinda ya dace yayi kenan dama" kawar dakai tayi tare da sauke ajiyar zuciya Baba Zulai tace “kin iya haihuwa yarinya farar haihuwa baqin cikin juya uwar yaya mata a gdan Sojah mazan fama namijin duniya uban Ibrahim yau dai ga Ibrahim Allah ya kawoshi yan baqin sai su mutu" Numfashi taja ta dauke wani siririn hawaye daya zubo Mata ta zubawa yaron ido tana jinsa a qoqon ranta, shigowar Ummuh yasata komawa ta kwanta Baba Zulai ta kalla tace mata ki koma gdan kada ya fahimci bakya ciki kinsan dai halinsa ko?" Miqewa tayi tace “wlh kuwa Ummuh bari na gudu sai da safenku" miqewa Helin tayi tace “idan Allah ya kaimu zan dawo akwai wani bincike da nakeyi akan wacece Marwah akwai abinda nake tunani ba lallai ya kasance hakan ba Ummuh amma idan ya zama hakan zanyi farin ciki kuma nasan zakuyi musamman Mr Marwan" Tana fadin haka ta fice Ummuh ce ta kwana a gurin Marwah tana kula da duk wani motsin jikanta, washe gari kafin Marwah ta tashi har yazo gdan qilama daga masallaci bai koma ba, gaisawa sukayi dasu Ummuh ya bude dakin ya shiga tana zaune tana shafa mai lkcn ta fito daga wanka taji ya rungumeta ta baya. Numfashi taja tare da lumshe idonta tace “morning my everlasting" murmushi yayi me sauti ya zagaya gabanta ya zame towel din qirjinta ya dora hanunsa biyu a saman boobs dinta yace “nayi missing dinku jiya ban iya bacci ba Allah Allah nakeyi gari ya waye nazo naganku" bude fararen idanunta tayi akansa tayi wani lallausan murmushi tace “nima nayi missing kulawarka da dumin jikinka mijina..." Hade bakinsu yayi ya fara sauke mata wani sassanyan kiss yana zaqulo harshenta ya hada da nasa ya fara tsotsa ta dora hanunta akansa tare da janyewa a hankali tana qoqarin tashi taji ya qara riqota ya dagata ya dorata a gadon ya kamo nononta da suke cike tam da madara ya fara shafawa a hankali yanajin yanda suke cike tamtsan kamar dutse wani dadi yana ratsashi. Duk da yanda takejin zafin yanda yake kama nonon nata yana murzawa baisa tayi qoqarin hanashi ba saboda tasan tsaf zata jawa kanta abinda yafi haka, tanaji yasa bakinsa ya kama nipples din nata ya fara tsotsa taja wani dogon numfashi saboda zafin da taji, dago idonsa yayi ya zubasu akan nata ya kashe mata ido yaci gaba da tsotsarta yanajin wani gardi a bakinsa yana hada ruwan nonon da yawun bakinsa yana hadiyewa batarw daya sani ba saida yasha iyakar shansa sannan ya miqe yaje ya datse qofar ya dawo tun kafin ya qaraso kan gadon ya fara cire doguwar rigarsa ya rage dagashi sai boxes shima boxes din cireshi yayi ya kama penis dinsa data miqe sosai da hanunsa daya dayan kuma yana zagaye kan kaciyarsa dashi yana nufarta ta miqe da sauri tace “don Allah ka bari bafa mu kadai bane a gdannan".......... ~_Sorry sis kuyi hqr zamu koma kamar yanda muka saba nan ba dadewa ba_~ More comments😍 More typing😍 *Mrs Dr M.A...✍🏻* [3/7, 8:58 AM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* *WACECE NI?* *(SANADIN KUKANA!)* _typing✍🏻_ *Mrs Dr M.A...* *32-33* Murmushi yayi ya haura saman gadon ya kamota jikinsa sosai ya sunkuyar da kansa daidai fuskarta yace “bazanyi miki komai ba kawai ragemin zafi zakiyi a mugun matse nake dake Allah babu macen da zata iya yimin maganin qishirwa ta idan bakeba" yana mgnr yana qara shigewa jikinta yana goga mata burarsa a bayanta yana sauke numfashi, itama numfashin ta sauke ta kamoshi sosai ta riqe burar tasa a cikin hannunta tana wasa dakan kaciyar tana dannawa a hankali tana murzawa tare da sanya harshenta ta lashe ruwan da yake zuba a jikinta. Wata qaqqarfar ajiyar zuciya yayi yace “ahhhhh Marwah zurata a bakinki sosai cini da bakinki" lumshe idonta tayi ta sanya hanunta ta turashi saman gadon ya kwanta flat yayi daidai tabishi ta haura samansa ta rinqa bin duk wata gaba ta jikinsa da kiss. Har saida ta dangana da nipples dinsa ta kama a bakinta ta fara lasar daya dayan tana murzashi da wani salo me qara fitar da Marwan daga hayyacinsa, wata yar siririyar qara ya saki lkcn data fara tsotsa nipples din nasa yace “everlasting zaki kashen..." Rufe masa baki tayi saboda sanin halinsa yanzun saiya cika gdan da ihu, cigaba tayi da tsotsar bakinsa hannunta daya akan manhood dinsa dayan yana yawo a sassan jikinsa, sun jima a haka kafin ta samu ta janye jikinta daga nasa duk ya birkice mata sai matseta yakeyi a jikinsa kama mood din nasa tayi ta hannunta ta matse sosai tana jijjigata, jiyakeyi kamar tana jijjiga rayuwarsa sai yayi kamar zaiyi ihu sai kuma ya rufe bakinsa ya saki gurnani kawai. Sanya burar tasa tayi a bakinta ta fara lashe ruwan daketa tsiyaya a jikinta tana tsotsa tana saki kamar tanashan sweet habawa su oga Marwan tuni aka dauki saiti sai nishi yakeyi mata ita kuma tana cakumar twins dinsa tana dannan mood din a bakinta tana tsotsa tana pompim kamar wacce take sex dinsa, tayata ya farayi yana nishi yana gurnani yana cakumar nononta yana murzawa yanajin wani mahaukacin dadi ji yake kamar ransa zai fita irin yanda jikinsa ke rawa yana wani mimmiqewa yasa ta qara tabbatarwa idan tayi sakaci ya qwace to kuwa ita zataji a jikinta don yanda ya rude din ikon Allah ne kawai zai hanashi shigarta, Qarfi ne yake aiki kawai a gurin kasancewar ta riga ta damqi qarfin nasa yasa ya kasa iyawa da ita duk yanda yakeson kwacewa ya kasa jikinsa na wata irin rawa yana nishi yana shure² yanda take tsotsar burar tasa da wani salo na ka kawo kanka yasa baisan sanda ya fara yi mata kuka ba harda shassheqa yana kiran sunanta yana cewa “inasonki Baby Marwah sonki zai kasheni ki taimaka kisoni wayyohhhh! ahhhhhhh!! Zaki cinyemin bura ohhhhhhh!!!..." Danna kanta yayi jikinsa na girgiza kamar Wanda ake kadawa gangi ya saki wani ihu yace “wai... wayyohhhh! maniyina zai qare hahhhhhhh!! shhhhhhhh!!!" Dannata yakeyi da qarfi tana qara tsuke bakinta kawai taji ya sakar mata ruwansa me qamshin kankana a bakinta da alamun jiya yasha fruits sosai koda yake shi dama masoyin fruits ne. Yanayin release din yana nishi yana tottoshe bakinsa, saida ya gama zuba mata gabadaya tana tandewa tana hadiyewa sannan ta samu ya janye hannunsa daqyar daga kanta itama ta ja jikinta ta kwanta luf a jikinsa tana sauke numfashi, sun jima a haka yanata sauke ajiyar zuciya yana rungume da ita yanata zuba mataruwan albarka har bacci ya fara daukarsa. Bugun qofar dakin ne ya dawo da ita hayyacinta ta miqe da sauri taja masa blanket ta rufeshi ya sake gyara kwanciyarsa, itakuma ta dauki rigarta ta zura tace "waye?" Ummuh ce tace “nice bude yaronnan sai kuka yakeyi yanajin yunwa" takawa tayi a hankali ta bude qofar Ummuh ta miqa mata Mu'azzam ta karbeshi tace mata “Bunayyah ya tafi ne?" Qasa tayi da kanta tace “aa gashi can yana bacci" murmushi tayi tace “amma dan iya shege ya baro gdansa yazo nan ya takura miki meye amfanin mata biyun nasa?" Itadai batace komai ba ta koma ta zauna a bakin gadon ta fara feeding din yaronta. Juyawa Ummuh tayi ta fita bata Jima ba ta dawo dauke da kayan abincinsu na larabawa ta hada mata komai irin wanda suke bawa mace idan ta haihu, zagewa Marwah tayi taci abincinta Ummuh tana zaune tana kallonta har ta gama yanajinsu suna yar hirarsu sama² har lkcn da Marwah ta gama bawa yaron nono Ummuh ta karbeshi tace “ki kwanta kema kiyi bacci ki huta" Komawa tayi ta kwanta itama taja bargon saboda da gaske bacci takeji inda Ummuh ta fice da Mu'azzam saboda masu shigo musu barka da yake Marwan ya gama tambara haihuwar da akayi masa a duniya. Bacci sukayi sosai sai wajen 1:00pm suka tashi ya rigata tashi ya shiga yayi wanka ya zauns shima yaci abincin sannan ya fita ya koma parlourn suka zauna da Ummuh [3/7, 8:58 AM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* *WACECE NI?* *(SANADIN KUKANA!)* _typing✍🏻_ *Mrs Dr M.A...* *34-35* Suna tsara yanda bikin sunan zai kasance yana fada Mata abubuwan da yake tsarawa Ummuh take fada masa kakanninsa ma sunce zasuzo, yayi murna sosai ya tashi ya fita bai jima da fita ba Helin tazo magungunan gyaran mata ne kala² ta kawo wanda zaayima Marwah amfanin dasu. Bayan ambasu guri take fadawa Marwah wasu hanyoyi da zatabi wajan gusar masa da buqatarsa a duk lkcn da suke tare. Taji dadin shawarwarin da Helin ta bata tayi mata gdy sosai suka yini suna hira kafin daga bisani tayi musu sallama ta tafi sukaci gaba da harkokinsu, dare daya dawo kwanciyarsa yayi a dakin Marwah duk yanda Ummuh da Marwah sukaso ya tashi ya tafi qi yayi waishi da matarsa da dansa bazai rinqa kwana shi daya ba, babu yanda Ummuh zatayi da fitinar Bunayyan nata haka ta qyaleshi ta dauke yaron ta barsu su kashe kansu don ta lura itama Marwah baso take tayi nesa da mijinta ba, aikuwa kusan raba dare sukayi suna tsotse juna saida yayi release har sau biyu sannan sukayi bacci. Washegari ya tashi da ciwon kai me zafi sosai dan ko kansa baya iya dagawa hakan ba qaramin daga hankalin Marwah yayi ba, Abuh ne ya kaishi asibiti aka bashi magani suka dawo gda ranar Marwah taga tabara a gurin Colonel Marwan motsin kirki ya hanata ya rirriqeta yanata zuba mata shagwaba. Itanma biye masa ta rinqayi sunata lallaba junansu har zuwa yamma ya samu relief sosai yayi wanka ya fita ya nufi gdan Hajiya Ra'isah data gama hadiyar takaici tana yaba rashin kunya irinta Marwan wai saboda tantiranci yabi mace gdansu ya kwana, wannan abu ya hadu da damuwar da take ciki yasa zuciyarta ta kumbura kamar zata fashe amma bata Isa ta nuna haushinta ba yanzu saiya zuciya ya qara goce mata qashi, alqawarine tayiwa zuciyarta saita rabasu kuma sai ta karbi yaron ya zama ikonta ko ta wanne hali, wannan dalilin yasa ta Kira aminiyarta Ummah ta fada mata halin da take ciki cikin tashin hankali tace “ya akayi kika bari har abubuwa suka cabe haka Ra'isah wlh kina cikin matsala tunda kika bari yarinyar nan ta shiga zuciyar mijinki, lallai kinyi ganganci amma dole musan abinyi idan ba haka ba da taimakon munafukar uwarsa sai yafi qarfinki wlh" Haka sukayita saqa yanda zasuyi har suka cimma matsaya Ummah tace “zataje mata gurin bokansu tunda yanzu a sama yake bazai barta ta fita ba. Kwanaki sunata turawa abubuwa sunata lalacewa tsakanin Marwan da Marwah da farko sun dauka hidimace da tayi masa yawa kasancewar tunda aka kwana hudu da haihuwar bai sake zuwa gidan ba sai ranar suna da safe da yazo bata wani damu ba saboda iyakar tunaninta hidindimu ne sukasha kansa, tana dakin ita da kakar Marwan din tanayi mata gyaran gashi irin nasu na larabawa tanata janta da hira da larabci kalmar data fahimta ta bata amsa wadda bata ganeba kuma Ummuh ta fada mata me tace suyi dariya. Shigowa yayi rungume da mu'azzam idanunsa qurrr akan Marwah da tayi masa wani masifar kyau tayi qiba ta qara haske tayi kamar ba ita ta haihu ba, zama yayi kusa da ita suka gaisa da Granny Ummuh ta tashi ta fita Grandma ta dubeshi ta dubi jaririn tace “kamarsa daya da Zahrah lkcn tana qarama" Murmushi yayi yace “haka nace amma ita wannan yarinyar taqi yarda" kawar dakai tayi tace “Allah dani yake kama kuma kaje ka duba wadrope dina na gdanka qasan kayana zakaga hotona lkcn ina qarama zaka gasqata hakan"dariya Grandma tayi tace “kema ai kina kama da Zahrah saboda Ina ganin kamarki da Anwar mahaifin Baby Zahrah sosai saidai shi yana Qatar yanzun tun bayan mutuwar Sakinah bai qara aure ba yana cewa yanaji a jikinsa Zahransa bata mutu ba zata dawo gareshi" Ajiyar zuciya Marwan yayi yace “nima zuciyata taqi yarda Baby Zahrah ta mutu shiyasa kullum nake tunanin dawowarta Grandma ko jiya saida nayi mafarki da ita" dif Marwah ta dauke wuta saboda ta tsani taji yana mgnr wata macen a gabanta, ya lura da hakan yayi murmushi ya miqe yace “zanje Ghana may be zanyi wata daya ki kulamin da kanki da dana" Yana fadin haka ya fice tabi bayansa da kallo cike da tsananin mamakin sauyin nasa cikin qaramin lkc haka, har ya fice bata iya furta masa ko kalma daya ba yana fita tayi ajiyar zuciya ta dulmiya tunanin laifin da tayiwa mijinta da girma haka har ya sauya mata cikin qanqanin lkc, hakanan su Ummuh sukayi shagalin sunansu itadai Marwah duk jikinta a sanyaye yake saboda haka batada wata power danma Ummuh tanata tausarta tana fada mata ta kwantar da hankalinta ta daukesu iyaye a gurinta. Bayan sunan da kwanaki uku rayuwarta cikin gdan surukan nata gwanin dadi amma zuciyarta tana cikin wasu wasi da zulumi tun ranar suna da yazo gdan bai qara zuwa ba sai a gurin Ummuh takejin cewa bayan suna da kwanaki biyu ya tafi Ghanan kasancewar ko wayarta baya kira saidai ta Ummuh ita zai tambaya lfyr dansa da duk wani abu da ake buqata. Ganin kwanaki sunata tafiya ne zuciyarta ta kasa jure rashin jin mijin nata ta daren yau ta dauki wayarta ta fara gwada layinsa duk kiran da tayi masa kusan busy ake ake cewa da ita dole ta hqr ta ajiye wayarta sai bayan awa daya ta sake gwadawa har ta kusa tsinkewa sannan ya daga da wata kakkausar murya yace “hello" a sanyaye tace “barka da da everlasting" ajiyar zuciya yayi yace “ya akayi?" Wani irin mugun sanyi jikinta yayi tace “a...am dama..." Sai kuma tayi shiru saboda sosai muryarsa ta girgizata rabon da taji yayi mata mgn da irin wannan muryar tun ranar data fara ganinsa daren daya tura Baba Zulai ta kirata, katseta yayi da cewa “kin kirani ne na rinqa qirga bugawar numfashinki kome?" Cikin sanyin jiki da sassanyan muryarta tace “naji shiru sati guda da tafiyarka zuciyata ta kasa jurewa kadaicin rashinka bansan laifin da nayi maka ba Abuh Mu'azzam wannan hukuncin naka yayimin tsauri don Allah idan laifi nayi maka kayi hqr ka yafemin bazan iya jurewa ba..." Bata gama rufe bakinta ba yaja wani uban tsaki ya kashe wayar. Hankalinta ya qara tashi ta sake kiransa saida tayi kira biyar sannan ya daga cike da bala'i yace “zaki fuskanci qasqanci daga gareni idan baki fita daga rayuwata ba Marwah wlh na tsaneki haushin kaina nakeji da nayi gangancin hada zuri'a ta da qasqantacciya irinki mara asali tsintacciya wadda batasan makomarta ba bansan masifar data sani hada jiki dake ba har nakai gayi miki ciki wlh ji nake dama na zubar da cikin nan kafin yazo duniya Marwah da ace kece kika haifamin dana gara ace na mutu ban haihu ba, saboda last warning kada ki qara kirana da mijinki Marwah nafi qarfinki kuma na tsaneki ke badan ina tunanin wani abu bama da sawwaqe miki zanyi ki huta nima na huta taintacciyar mage kawai"........... More comments😍 More typing😍 *Mrs Dr M.A...✍🏻* [3/7, 12:00 PM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* *WACECE NI?* *(SANADIN KUKANA!)* _typing✍🏻_ *Mrs Dr M.A...* *36-37* Katse wayar yayi tare dayin jifa da ita ya koma ya kwanta zuciyarsa na tafasa wani bangare cike da takaici da nadamar kalaman da ya fadawa matar tasa wasu hawaye masu zafi suka zubo masa yarasa meyasa yakejin tsanar yarinyar a kowacce gaba ta jikinsa tare da jin haushin hada zuri'a da ita da yayi. Hawayene sukebin idonsa ya miqe ya dauro alwala yayi sallah yana roqon Allah ya yaye masa abinda ke damunsa game da Marwah ya rasa laifin da tayi masa da yake nisanta kansa da ita ko waya idan ya daga zai kirata sai yaji ya kasa dole ya ajiye. Ita kuwa yana katse wayar jikinta ya dauki wata rawa zuciyarta na bugawa da qarfi fat² tayi saurin dafewa tare da furta “Allahummah la sahla wama maja'altahu sahla wa'anta taj'alul hazna iza shi'itah sahla Innanillahi wa Innah ilaihirraji'un Allahummah ajjirni fi musibati wa'akalifni khairin minha...." Wani kuka me ciwo ya qwace mata jikinta yana rawa ta zame daga kan gadon tana jin numfashinta yana qoqarin daukewa tace “Na dade Ina tunano zuwan wannan ranar gata tazo shiyasa naqi sakin jiki dakai tun farko saboda tsoron fadawa wannan tarkon meyasa zaka gujeni a lkcn da nafi kowa buqatarka meyasa zaka karyamin alqawarin da kayimin Colonel me nayi maka haka daka tsaneni meyasa ka tsaneni ka fadamin laifina wlh zan gyara banida kowa saikai bansan kowa ba saikai Allah na roqeka kada ka rabani da mijina Allah kasani inason mijina...." Kukan da takeyi ne yasa mata wani azabbaben ciwon kai tana zaune a gurin ta kasa tashi tama rasa meye ya kamata tayi hakanan ta miqe daqyar ta shiga bathroom ta wanke fuskarta ta dauro alwala ta dauki hisnul muslum ta fara karanta wasu addu'o'i da tasan zasu sama mata sauqi a zuciyarta ta danji sauqin radadin da zuciyarta takeyi mata amma ta kasa tsayar da hawayen idonta a wannan rana daga ita harshi babu wanda yayi bacci kwana yayi yana tunanin halin da zata shiga sanadin kalaman daya fada mata har kuka yayi sosai shima bude system dinsa yayi ya zubawa hotonta da Mu'azzam da sukayi ranar suna Ummuh ce duk ta turo mishi donshi ko gurin sunan bai iya zuwa ba, kyawun yarinyar na musamman ne yanajin qaunarta a can qasan zuciyarsa saman ta kuwa qiyayyarta yakeji har wani bangare na zuciyar nasa yana fada masa idan yaci gaba da zama da ita zai cutu. Wata sama da daya har an tafi uku rayuwar daga ita harshi babu wanda takewa dadi kullum zai kira Ummuh su gaisa ya tambayeta lfyr dansa amma baitaba tambayarta lfyr uwar dan ba ta lura da barakar dake tsakaninsu amma kullum ta tambayi marwa cewa takeyi da ita babu komai tsakaninsu suna waya dashi. Babu yanda zatayi da ita hakanan ta qyaleta kullum sai rama Marwah takeyi Ummuh ta rasa dalilin ramar tata har Helin Ummuh ta kira waiko Marwah ta fada mata abinda yake sata rama haka itama amsa dayace ta tambayeta tace mata babu komai. Wata ranar laraba suna zaune a parlourn Ummuh ta dauko wani tsohon hoto tace da Marwah “kinga hotonnan qanwa tace mahaifiyar Baby Zahrah mu biyu tak Grandma ta haifa wannan yarinyar kuma me shekara biyu da rabi itace baby Zahrah sunyi hoton nan ne a ranar da zasu baro Lebanon zuwa 9ja, idan mutum ya mutu zuciyar makusantansa takan samu sukuni Marwah amma mu tamu ta kasa hutawa bamusan dalili ba" Karbar hoton Marwah tayi ta zuba

Chapter 13 of 18