Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 3
farin ciki, domin nine nakawo wannan shawara."" Sarki Samrus ya janye jikinjsa daga cikin na yarima yana mai murmushi, ya ce,"Kwarai kuwa. Amma ka sani cewa ni sai na fike farin ciki, domin sun #278 mini cewa a dalilin wannan masu dubs © cata sami GWarZon namiji mai basira tefiya BE Rust daj eromntnt waunan bata sai hankalin yatima i ho, ya ce, "Wane ne wannan namiji azahit tas a ar", Sarki ya gake yin murmushi, ya ce, . "Masu duba sun C¢ sy yi wanann Base" tsanananin. fashi Mazabir. ya juya bays. on ne ya hada idanu‘da NNajwas, kawai sai ya tno — aoe ya acts = - YANA DA "HADARE Ab MATSALA, ZAMUIYA Da KAI”. - sai yfada aji babu abin da ya tsana. a ‘duniya. gmat NNajwas, domin yana da kishinj ace 'yau ga wani ‘da’ namiji wanda zai yi shahara a birnin Rusty ba'shi ba. = Nan dai aka gama sallama da sarki, aka kame fy ala yi a tay, har aa Sta dag cikin bin : Tsawon saa tiga: dna tnfiya:: ‘Mazakir: ‘i e ba zai zamo dage cikin'baym duza -MASU BAKA HORON YARIN' ‘mt a4 Ye thige °°, 48 juna uffan ba. Shi dai Mazabit © akan wannan bawa NNajwas tbh bai son ya zamo wani abu a birninj Rom. a oes rad Farmaki-} Kura tunda yfada aji Sarki ya fadi bakan babu makawa Sal ya Zamo. Its kuwa Zarima ba wani abu ke damunta ba dace fadawa cikin kogin So. Tun da ta Kyallara ido ta ga NNajwas,s ai kyawunsa da kwarjininsa sukoa ribacets, tfada aji babu wani da namiji da take so a duniya: face shi, Dan. haka tun dazu ban da tunaninsa babu abin da take yi = Ya yin da ta ga hankalin Mazahir ya tafi ga ‘tunani mai zurfi, sai ta yaye labulen keken dokin ta JeKa waje. Ai kuwa tana lefowa ta yi ido biya da — NNajwas, kawai sai suka Kurawa juna ido. Shi kansa NNajwas sai‘yfada aji kibiyar so ta soke shi, amma sai -guciyarsa ta daka masa tsawa ta ce da shi, "Kai wawa! Ins kai ina ‘yar sarekai kana matseyin bawa? ae dan ma tana sonka ai kai baka ise ke sota be. Kuma 7 da gani ma ka san cewa masoyiyar yarima ce, tunda «-gasa a tere. a .S ‘dehdsi lokacin da NNajwas ke wannan tunani ne yarima Mazahir ya dago kai ya ga Zarima na lefen waje. Sima sai ya leKo, bisa mamaki sai yaga ashe NNajwas ta Kurawa. jdanu. Nan take kishi da bafin ciki suka ‘kamashi, yai sauri ya zage lebulen -keken dokin ya dubeta a fusace, ya ce, "Mene ne : dalilin kina kallon fuskar bawa makaskanci?". 3 Koda jin hake sai Zarima tayi murmusht f= ce, "Na Abdulaziz §. M/Gini kalle shi ne saboda wanda ya kamata y@. kalelni bai - kalleni ba, hankalinsa na can wate Kila a kan wata”. °¥e yin da yarima Mazahir yfada aji woanan batu, gai ya bushe da dariya, ya ke, "Ki gafarceni masoyiyata. Ba wata nake tunani ba, hankalina na kan wannan gasa da za’ayi De. Lallai ina son mu ” gami-nasara". Zarima ta ce, "Aji nasara tamkar an -game tance, domin an damKa al'amarin a hannun wanda ya dace, wato mahaifina. Ni dai a sanina da shi duk abinjda ya sa a gebansa sai yai nasara, bai ta6s samun akasiba. Kuma idan yaso ya daga -gautum ya zama wani abu a idon jama'a yana - Giin ‘slamun: fusbin da damuwa Mazahir ya’ --yaye Jabuien keken dokin, ya nuna mata NNajwas da dan-yatsa ya ce, "Ki-gayawa mahaifinki kadaye— oe kuskura ya daga wancan bawan ya zamo wani abu 1 Pe pangs oe ey ned nO wani abu aw Rum". Cikin mamaki Zarima ta ce,"Sabod oo ‘skin ye ce, "Saboda na tsane shi, domin ina ji ina cewar, Zai iya bani PE cage iar tre mie te oe en matsala a cikin burika ’ ms ita Kasa bata sake cewa komai ba. unkwi okaci mai tsawo gabannin Farmaki -1 abinci an huta, sai Ukashu ya sake tara su NNajwas a gabansa, a lokacin Zarima da Mazahir ke tsaye a gefe guda suna hira. Ubaisuya dubi su NNajwas ya ce, "Ya ku wadannan mazaje, ku yi sani cewa ina son na jarraba tsagwaron Karfin damtsancku kafin mu isa birnin bayi inda za'a baku horon yaki. Saboda haka yanzu ina son ku yo fada da junanku. Lallai kowa ya dage kada ya bari a kaishi asa. Na umarce ku da ku rufe junanku da duka!". Ai kuwa kafin Ukashu ya gama rufe bakinsa tuni bayin nan sun kaure da kokawa. Wnanan ya naushi wancan, wancan ya makawa wannan Kafa. Kafin kace wania abu an fara hada jini da mfada ajina, sai ga mazaje na zubewa Kasa. Wadanda suka . galabaita kuwa insuka fadi ko tashi basa iyawa. Tunda aka fara Kwarzuwar bankalin Ukashu da Zarimaz a kan NNajwas yake, kuma ye basu mamaki, domin shi kadai nc ba'a fasa masa baki ba, ko hanci. In ban da ragargazar maza babu abinda yake. Duk’ wanda ya yiwa naushi guda in ya fadi baya iya tashi. Kai da NNajwas ya ga za’a Satu masa loakci sai ya dinga daga Esato sama yana wurgawa wadansu, sai dai kaga a lokaci guds ya zubar da sama da mutum uku. Sai da ya rage saura mutum uku kacal, wadands NNajwas bai kaisu Kas be. Wadannan mutum uku sun kasance zakwaKurai masu jarumta. LAEFTAGSE O84,84, be APOE Nan take su ukun suka cufer masa da duka ta ko ina - domin su kaishi Kasa, amma sai ya dage yaki yadda ya fadi. Nan fa shima ya wanzu @ kansu yana ta jibga. Cikin sa'a kuwa ya kifara da mutum biyu, ya yage saura mutum daya, wanl dogo, kakkaura wanda a zahiri yafi NNajwas Kirer sadaukantaka. nan fa suka ci gaba da gabzar juna, kowa na KoKarin kai ' dan uwansa asa. eee A wannan lokaci hankalin Zarima ya dugunzuma, ta kasa tsayawa waje guda, burinta - kawai shine NNajwas ya smai nasara a kan wannan - Kato. Shi kuwa Mazahir so yake wannan Kato ya SamimasaraakanNNajwas 7 I kanci ra'ayin Zarima akan wannan fada sai zuciyarsa ta yi baki&&im, hankalinsa ya dugunzuma, domin tabbas yanzu ya ai da aka sami rabin sa'a ana pum tsakanin NNajwas da wannan Kato, ya za aac want , lnga-laga da juna, har layi suke kamar za mi fad - amma dan naci-sun Ri yarda su fadin. Hancinsu da bakingsu kuwa sai yoyon jini yake. Daga can eai NNajwas ya shammaci Katon ya shiga GarGachices co -dagashi Sama ya fyada da Kasa. nan take wurj ae pecs pao shewa: Kowa ga gani shia ys eg he ee eee ae, domin fuskersa a Set LUTTE £ murtuke take kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa. nod Sarkin yaki Ukashu da kansa yaje ya rike hannun NNajwas ya yi masa jinjina, ya bashi kyautar abinci da abin sha mai yawa. Shi kuwa NNajwas sai ya kira sauran ‘yan uwan nasa bet su duka suka ci . abincin tare. 3 Ukashu ya baro wajen bayin ya z ZO. yinds yarim Mazahir da Zarima suke zaune, ya dubi Mazahir ya ec ce, "Yar shugabana me ya sa na. ga. fuskarka babu walwala alhali kowa anan yana muma da samun nasarar NNajwas?". . Mazahir ya sake Bata rai; ya ce, "Saboda na tsani ‘NNajwas’ amar yadda: na tsani - Tautuwata.. Burina kowai. ‘shi ne Da ee ves zama ; gawa". Bae eat ae ee “KOda jin ‘wannan 'yata. oi cnc ya ‘kama Se Ukashu 1 ya ce, "Ai kuwa nasarra mu. gay wannan pasa ta dogara akan wannan yaro NNajwas."" Seen - Cikin fushi ya aga murya- ya ce, ONE. ‘bas yarda da haka ba, domin. ‘yar ka ta gaya mini cewa duk wanda kaso ka dagashi ya zamo wani abu kana iyawa. Mme zai hana ka daga wancan &aton wanda ya baiwa NNajwas wahala, shine zabina". Ukashu ya yl fada ajiyar zuciya, sannan ya ce, "Hakika ‘yata bata yi Karya ba. To amma. ka snai cewa ba kowa nake dagawe ba sai wanda na tabbatar da cewa ya -Cancata, kuma zai iya. te ee idan — SaDOUM AZAL 3. [VAs Va taee nuke fadi wnanan gasa darajar Rum ta faci a idon duniya. Zabina shi ne NNajwas, domin a tare da shi -pake hango nasara”. Koda jin hakoa sai Mazahir ya juya a fusace ya nufi keken doki kamar zai yi kuka. Ukashu ya dubi — -Zarima yace, "Je ki ki rarrashe shi, kin san cewa ‘kece kadai za ki iya sashi ya saukar da fushinsa, babu yadda zan yi da shi, shugabana ne". Zarima tayi murmushi ta ce, "Kar ka damu ya Abbana, zan - ssnyaya zuciyarsa". Nan take Zarima tabi Mazahir -cikin keken dokin. Shi kuwa Ukashu sai ya ba da wmarnin a cire tantuna aci gaba da tafiya domin so ake a ci rabin tafiyar kafin dare ta raba. — : < « z es Ba tare da Gata lokaci ba kuwa aka kimtsa, aka -sake daukar hanya. Ba'a dade ba ana tafiya sai hadari ya gangamo. Nan fa ake fara wata irin iska - mai Karfi da tsawa wacce ta dinga tsorata dawakai, - suka dinga turjiya da haniniya. Bisa dole Ukashu ya bada umarnin aje bakin wani kogon dutse a tsaya, in ya'so a fake a cikin kogon. Nan da nan kuwa aka Tuga cikin kogon. Da yake cikin kogon akwai duhu -. $08al, sai da aka kunna wutar ice sanann aka haska. 7 1 farkon kogon sia i kici , 98 Kasusuwan bil'adama. Cikin sa ihe a : uri Ukashu ya ba he ¥marnin a dakata.Nan fa kowa ya tsava- , yansa. ‘Ukashu ya . . Re ae y ya a ; £ SHMNaN -ya ce, “Tabbas ae kogon. oS = as akwai wani mugun abu a , Ai kuwa ana shiga Farmaki -] cikin kogon nan wanda yake hallaka mutane. Waye zai iya Zuwa ciki ya gano mana ko Imene ne?". Gaba daya Dakarun da bayin suka yi tsit, aka rasa wanda zaice zai je ya gano. Kawai sai Mazahir ya dubi NNajwas ya ce, "Ai kaine babban jarumi a nan, satkin yaKine kadai ya fika alamun jarumtaka, don haka kai ne. ya kamata kaje ka gano mana abinda ke cikin kogon nan". Koda jin haka sai Ukashu ya ce, "A'a, NNajwas ba ‘zai ‘jeba, domin Tayuwatsa ‘tafi: ta kowa muhimmanci a nan". Mazahir ya yi murmushi yace, "Ai shigarsa cikin wannan kogo ya fito lafiya shi en zai dada tabbatar mana da cewa zai iya samowa Rum nasara a wannan gasa da‘za'a yi." : NNajwas ya matso gaban sarkin yaki yar risina ya ce, “Maganar yarima - -gaskiya: ce ya shugabana. Don haka zan shiga Gilets, wannan- mkOEO; kum. zan fito lafiya". Yayin da. sauran bayink mutum afbatin ae tara suka ji wannan batu na NNajwas, sai hankalinsu ya tashi, suka ce su dai su yi masa rakiya izuwa cikin kogon". NNajwas ya ce, "Baya son rakiyar kowa, abinda yake bukata kawai shine a bashi takobi". Nan take Uhairu ya sa aka baiwa NNajwas takobi da wutar ice. Yana karba kuwa sai ya juya ya kunna kai ciki. A lokacin ne’ hankalin Zarima ya dugunzuma fiye da kowanne lokaci, domin bata san AADGME ULEG Ie 478 = was kira ba. Koda jin ira dubi juna. Kawa ya tsaya Kyat, ye juyo suka a a ya yi mata raurmushi gami da eines “girmamawa, gannan ya juya ya nausea cikin kogon da sauri. Wannan kira da Zarima ta yiwa ‘NNajwas ba faramin sosa zuciyar Mazahir ya yi ba, amma da ya tung da cowa NNajwas ya kai kansa- mahallaka sai ya hau Kyakyata dariyar mugunta, a Ipkacis: bankelin - kowaa wajenatashe yake. ‘Tun ana jiyo’ takun sahun ‘NNajwas a cikin ; kogon, har sai da aka daina. Nan- fa. kowa ya yi zugum-zugum, har. tsawon- rabin- sa'a- shiru ba’ fada aji motsin- dawowar NNajwas - ‘bay al'amarin” da ya: dugunzuma- hankalinsu Zarima kenan, ‘suka fara tunanin cewa lallai NNajwas: ‘ya. hhallaka. A -wannan lokaci tuni idanun’ Zariama’ ‘sun-ciko da Kwalla zata - fara kuka. Shi kuwa Mazahir farin ciki ya lullu6be shi, sai mura yake. Ukashu; Bayi, da Dakaru kuwa, kamar an aiko musu da sakon mutuwa. Kowa. ka duba sai kaga jikinsa a sanyaye, fuskarsa ba annuri, kamar kace Kyat ya'sakuka. 3 Ba zato ba tsammani-sai suka j ‘ ae karfin taku tamkar takun giwa. Al'amarin da’ ya : er ee aa kowa ya zare makaminsa ya tsaya sete S e “me o ta kwana. Abin da suke- zargi shi ne: sa'adda 1a fwalawa Naj ji wata irin tafiya Farraaki -i « jallai abin da ya keen NNajwas ne zai fito- daga cikin kogon. eb Sanm a hankali Rarar sawun ta rinka eae Kwatsam sai ga jarumi NNajwas janye da wata . murtukekkiyar sarka, wacce ta dauro wuyan wani murjejen gwaggon biri. Duk jikin birin saran takobi ne, jini na zuba. Bisa dole birin ya yi ladab, yake bin NNajwas a baya, somite idan: baiyi ladab din ba mutuwa. zalyl. : A iya yawon. Ukashu 1 a duniyn: bai taba. ganin goggon biri mai girman wannan ‘ba. Nan fa kowa ya cika da al'ajabi. Shi kansa NNajwas duk jikinsa raunika nc, kai da gani kasan cewa ba Karamin dauki ba dadi. ya yi ba da goggon birin. : : Koda Zarima ta ga NNajwas a raye, sai. ita ike. : da farin ciki, fo eee cere Seer eres gareshi ta rungume shi. Su‘kuwa bayin ann n pus. arba'in: da tara sai suka rugé wajen NNajwas. suka ops shi sama suna ihu gami da yi masa jinjina.. a - Goggon biri ya sami wuri. ya zauna yana haki da dubun raunika a jikinsa. Shi kuwa Ukashu saboda murna bai san sa'adda ya kama dariya ba. Daga can sai ya taka yaje gaban NNajwas ya cire takobinsa dake rataye a kafadarsa ya miKawa NNajwas, ya ce, "Ka cancanci na baka takobina wacce na shekara arba'in ina samun nasarar yaki da ita. Nai maka alfawarin cowa a ranar da aka ciyo wannan gasa zan baka kyautar kambun sarautata na sarkin yakin Rum". Koda jin wannan batu sai yarima Mazahir ya rugo cikin fushi ya karbe takobin daga hannun Ukashu ya daka masa tsawa, ya cc, "Wane ne ya baka izinin kayi kyauta da kyatarmu? Ashe b mune muksa baka wannan takobin ba? To ka sani daga yau cewa da takobinka da kambunka babu mai ikon yin kyauta da su sai sarkin Rum". Ukashu ya risina. ya ce, "Ka atatce ni ya shugabana. Hakika na yi kuskure". Mazabir ya mayatwa da Ukashu takobinsa ya rataya masa ita a kafadarsa, sannan ya dubi NNajwas ya ce, "Na so ka mutu a cikin ‘kogon nan, amma babu komai in baka mutu akan hanya’ ba za ka mutu a can birnin Kisra. -Daga wannan lokaci sarkin yaki ya sa ido sosai a kan yarima Mazahir dan kada ya sa a hallaka NNajwas, har dai suka isa birnin Bayt babu abinda ya ta6e lafiyar NNajwas. 7 Shi kuwa Yarima Mazahit bai samu sitkati ba, ko yaushe’ a cikin tunanin hanyar da zai bi ya hallaka NNajwas yake. , : A ranar da suka isa birnin bayi ne yarima , Mazahir ya kira shugaban masu dafa abincin bayi ya bashi dukiya mai yawa ya gaya masa cewe lallai yana son a ae guba a cikin abincin da jarumi ro Farmaki -i NNajwas zai ci". Koda shugaban yaga wannan dukiya sai yai ta birgima yana godiya. Ya tabbatarwa da yarima ccwa an gama wannan aiki. Da yake dama ana tara bayin ue. gaba daya a cikin wani babban gida a tsaresu babu mai ikon ya fita waje yaci wani abinci daban, dole sai dai yaci abincin da aka dafa a gidan. Kamar yadda aka saba, kowa zai bi layi ne yazo inda za'a zuba masa abincin. Wannan rana dai shugaban masu dafa abincin ne da kansa yake raba abincin, don haka yana ta daga kai yana IeKe don yaga tahowar NNajwas. ‘Ai kuwa, lokacin da ya hangeshi sai ya faki ido ya zuba guba- a cikin abincin da ya debo masa. NNajwas na zuwa gabansa sai ya zuba masa wannan abinci mai guba a cikin kwanonsa. ‘NNajwas ya. taf. inda sauran ‘yan uwansa ke zaune, shima ya zauna dan ya fara cikin abincin. -.Daga cikin 'yan uwansa abayin akwai mutanen nan uku wadanda suka kasance jaruman gaske. Babban ‘cikinsu wayo. Katon nan wanda da kyar NNajwas ya kaishi asa, sunansa Amuza, sauran biyun kuwa Kaumuz da Faluda ne. Tun daga wancan. lokaci Amuza ya zamo babban abokin NNajwas, ya. zama sun shafu da juna ainun, domin ko yaushe suna tare, kuma harma sun yi alkawarin jaddada abotarsy ee ee ee ea . je can. eee D ¢ ayin da NNajwas ya zauna kusa da Amuza, san ya:sanya hannu a cikin kwanon abincinsa ya debo loma guda zai kai bakinsa. Caraf! Sai Amuza ya rife hannunsa ya ce, "Haba abokina, ai amince bai cc haka ba, ya zan zauna tun dazu ina jiranka kazo muci abincin tare, amma kana zuwa sai ka fara cryar da kanka? Lallai wannan loma ba za ta shiga bakinka ba sai dai nawa”. eyes ’ Koda jin haka sai NNajwas ya yi dariya ya cc, "Hakika na yi laifi, ka gafarceni. To amma sai dai jdan kaima za ka bani taka lomar." BP EEE Amuza yai murmushi ya ce, "Na yarda mu ciyar da juna". Nan take NNajwas ya sanya lomar hannunsa a cikin bakin Amuza, shima Amuza sai ya - debo nasa abincin ya zubawa NNajwas a bakainsa. Haka dai suka ci gaba da cin abinci har sauran ‘yan uwansu na yinmsudariya,, 9 = Said-a ya rage saura kadan su-game sai cikin Azuma. ya murda ya kama ciwo. Al'amarin da ya Srgtejarumi NNajwas-da sauran ‘yan uwansn bey kenan. Hankalin kowa ya dugunzuma, aka kewaye Amuza ana dudduba shi. Kafin a jima tuni Azuma. ya fara aman jini. Daga can kuma sai hancin sa ma 2s ies aber da jinin. Nan da an ya fara shure- ae ganin haka sai jarumi NNajwas ya Tusa " ¥# Bane cewa lallai guba yaci a cikin abincin Farmaki -I pan. NNajwas na kuka ya ce, "Ya kai abokina shin ka mantanc da alKawarin mu na jaddada abotarmy bayan mun ci nasarar gasa? Yanzu idan ka mutu ya zanyi na cika wannan alfawari?'. Cikin Karfin hali Amiuza ya ce, "Abokina kayi hakuri ba laifina bane, mutuwa ce ta shiga tsakaninmu. Amma kar ka damu, ko bayan raina idan har munci gasa ka ziyarci kabarina ka nuna mini kambun gasar". Gama fadin haka ke da wuya sai jikin Amuza ya sandare, idanuwansa suka Kafe. Koda ganin haka sai NNajwas ya sake rusaihu ya fashc da matsanaicin kuka. Al'amarinj da ya baiwa dukkanin bayin tausayi Kenan, suma suka kama kuka. Dama a cikin ‘wannan ‘pabban gids na bayi akwai bangaren da aka ware a ‘matsayin maabarta inda ake binne wadanda suka mutu. Dan haka a cikin wannan maKabarta su jarumi NNajwas suka hafa rami suka binne ‘Amuza. Bayan an binne shi ne NNajwas ya samo wani katako ya rubuta sunansa a jiki ya kafe a gaban kabarin, sannan ya ce, "Ya kai abokina, hakifa zan kasance mai cika al€awari. Kuma har ‘abada ba zan taba mancewa da abotarmu — ba". Gama fadin haka ke da wuya sai NNajwas ya Juya da nufin ya fita daga cikin maKabartar, kawai Sai ya ga’ sarkin yaki Ukashu tsaye a a oa ‘uskarsa cike da tsananin damuwa. a San da Abdul’aziz S. M/Gini Ukashu ya matso daf da Naiwas yadda babu -. wanda zai ji maganar da za su yl, sannan ya ce da Na gane cewa kai aka so a kashe, amma sai abin ya fada kan abokinka. Na san ka san kowane ne ya sa aka aikata hakan? Ka kwantar da hankalinka, nai maka alKawari irin haka ba za ta sake faruwa ba, shi, "Ka yi hakuri NNajwas, na san kayi babban rashi. - Daga yau duk abin da zake-ci a gidannan ni zan ke kawo shi. A halin yanzu an aiko mana cewa sarki Sammus bashi da lafiya, dan haka yarima Mazahir ya tafi ya duboshi, kuma ba zai dawo ba sai bayan na - gama baku horon aykin nan na kwana talatin. Abinda na ke so da kai shi ne ka mai da hankali wajen koyon abin da zan koya muku. Kuma ka nutsu sosai, ka sani cewa nutsuwarka ita ce za-ta kai ka ga samun nasarar mu. Idan ka samu wannan nasara alKawarina zai cika a kanka, lallai zan dawo : maka da takobina, kuma.da hannuna zan daura . ‘maka kambuna na sarkin yain Birnin Rum." Koda jin wannan batu. sai mamaki ya kama Jarumi NNajwas, ya ce, "Ya shugabana ai doka ce. Wwani ya bani wadannan abubuwa. face ya kasance ‘Xum". Ukashu ya yi fada ajiyar zuci 5! ny = UI ya ya ce, “Na Amma tabbas lokaci ya yi da zan Farnaki -f samun wadannan abubuwa uku sun danganta ga : gamun nasatarka a wanann gasa da zamu je birnin — Kisra, don baka duk abinda za ka yika yi shi indai , za ka samu wannan nasara. Ka snai cewa iin — wannna damar idan ta kubce har abada ba za ta - dawo ba. Ka tuna kai bawa ne, idan kayi nasara za'a ‘tyantaka. Daga samun ‘yanci za ka samo dan majalisa, daga majalisa zaka yi aure, daga aure zaka : sama sarki. Dabara ta rage ga mai shiga nijiya. Kar ‘ikea manta cewa mai nema yana tare da samu. Ko a - mutu ko a rayu, myuve ba'a Bait, bayan kai wasu = ne za su dora.” se : - Koda gama fifi: hake sai ‘Ukashu ya juya aya fafi ya bar jarumi NNajwas a cikin tsananin mamaki da tunani; A dai-dai' wannan lokacin ne kuma ya ga — Zarima ta taho gareshi- ‘ana mucmushi cikin tsananin farin ciki. ‘Koda tazo daf da shi sai ta tsaya, ya zamana suna jin numfashin juna. Zarima ta ce, . "Ya kai wannan jarumi, ka yi sani cewa, "Tun - farkon ganina‘da kai zuciyata ta kamu da begenka, kaima kuma-na san kana begena. Ka sani cewa mallakata dai-dai yake da farautar mijicin iska a dfada aji - ‘baka san a inda yake ba, kuma bake san lokacin da zai bayyana pareka ba. Sai ka dage kayi da gaske, - 8annan bukatarmu zata biya. Zan kasance mai : aon ranara da zn sau nesra gan bin Ki. Bs ayau ba zaka Rara ganin fuskata ba sai a Abdul’aziz S. M/Gini wannean rana. Na barka lafiya masoyina, ina yi ma fatan cikar buri"- isn Yayin da Zarima ta zo nan a Zancenta sai itama ta juya ta tafi, ta bar jarumi NNajwas a tsaye cikin jimami. A lokacin ne hankalinsa ya kan kai wani bawa ma‘abocin addinin musulunci wanda ya shimfida buzu a gefe guda cikin maKabartar yana sallah. Cikin sanyin jiki NNajwas ya zauna kusa da wannan bawa, har sai da ya idar da sallarsa, ya shafa addu'a, sannan NNajwas ya dubi bawan ya ce, — "Abokina wannan kuma wane irin addini ne hake? Me kake bautawa?". Koda’ jin wannan batu sai — bawan yai murmushi, ya ce, "Wannan shi ne addinin Musulunci. Kuma ina bautar Allah ne sarki guda daya, wanda bashi da abokin tarayya. Shine ya halicci sammai da Kassai da duk abinda ke cikinsu. Ina tabbatar maka da cewa inda zaka bada ga askiya iva da shi da lallai zai taimaka maka wajen wannan ‘gasa da za kuje can biminKisra".. = Yayin da jarumi NNajwas ya ji haka, sai-ya yi: sunt yana tunani, daga can sai ya dubi banat fe - 4 Zanje nayi shawara da zuciyata. Lallai gobe zan 20 3 We huluncin da na yanke."" een ama Najwis bays vic arm da ya faru ga su jarumi horon yaki don zuw umn bayi domin a basu Kisa = ti(‘ésé#éC ASAE fadan bay a “‘birnin i he Be Al'emarin yarima Mazahir kuwa, lokacin da ya dswoa gie sai ya shiga cikin turakar sarki Samrus ga iskeshia s kwance cikin j jinya. Koda ‘yan jinya - guka ga shigowar yarima, sai kowa ya mike tsaye ya fin aka barsu su biyu kacal a cikin rok Yarima Mazahir yje ya zauna a gefen gadon - def da sarki, ya kama hanounsa guda ya rike a lokacin idanuwansa suka ciko da Ewalla, ya ce, "Ya ki Abbana, kayi sani cewa lokacin - rabuwaer mu. yazo. Lallai nine zan zamo. magfada ajink nike duk da cewa kuwabakasonnagajeka."” == Koda jin wannan batu sai serki ya yungura da ” Syar ya mike zaune, kuma ya sake budar baki da Kyat ys oe, "Ya kai ana mene ne osetia. Sas chi Riloman, bn $i es re Gh Kok ts ee 9 " rannan da sarkin yaki Ukashu ina labe ing sauraron . ku baku sani ba. Kuma tun tuni dama na fuskanci cewa ko kadan baka son na gajcka saboda nmgayen halayena na zalunci da son kaine. Yanzu na - fuskanci cewa baka sonj na zama sarki, kai da Ukashu kuna son ku baiwa jgumi Najwes Birnin Rum. To ka sani cewa wannan apin kunya ne, kuma Muddin ina numfashi a doron asa bare wanda ba dan ass ba bai isa ya yi mulkin Rum ba. Kai in dai e bani ba babu mai hawa wannan karagar mulki. Na sani cewa in dai kena raye ba zan tafa yams sarki ba. To ke sani-yanzon ‘nan zake mute: tabbas gobe zan zama satkin Rum". Kafin sarki Samrus ya ce wani abu tuni yarima > -

Chapter 2 of 3