Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 5
(P.10). (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE "Har mu mutanen nan zasu mayar ™ananan mutane, har mu za'ayi wanan cin fuskar." Abbanah yake faWa, shi dai Babban ciki yayi shiri ya zauna kan kujera, Alhaji ™arami da kawu Madu ne suka shigo sai Yaya ilyasu, babu Abinda nake ta maimaita wa a raina sai. "Innullahi wa inna illahir rajiun, yau kashi na ya bushe. Duka wanan taron a kai na." "Lafiyan ku wai?." Hajja ta tamabaya, bayan su gama zama. "Iyayen yarinyar da Mus'ab zai aura ne suka aiko, wai sun gano yana da wata cuta dan haka sun fasa bashi aurenta." Wani irin dum! Naji a ™irjina, a fili na furta"Na shiga uku." dan tsorona kar naji an faWi sunana, ance ni na faWa. "Shikenan sai sun kashe mun jikan, sai sun raba shi da duniyar, Mus'ab idan ka mutu ina zan sa kai na, ina zan sa rayuwata." Hajja ta faWa tana matse ™walla, Abbanah ne ya ce."Hajja ki yi ha™uri dan Allah, iyayen yarinyar nan ba su kyauta ma na ba, kuma sun nuna su ™ananan mutane ne, amma zamu Wau mataki a kan hakan." Abbanah ya ™arashe maganar da alaman karaya, zuciya ta ce ta tsinke lokaci guda, ganin fuskar Abbanah da ta Hajja a haka, ga Abbanciki da Alhaji ™arami sun zuba ta gumi, kawu Madu da Yaya ilyasu tsaye carko-carko,"Duk ni naja wanan abun." na faWa a rai na. "Yanzu ya za'ayi kenan?." Hajja ta faWa ta na ci gaba da kukan, Ummanah da Maman ciki sai Anty mamansu Walida ne suka shigo su ma, idanun Ummanah sunyi jawur, kamar ni a kace ba za'a ba wa Masrur ba, ina ga ma tayi kuka. Zama su ka yi su ma, Hajja ta sake maimaita abinda ta faWa, cikin sharSar hawaye. "Hajja zamu sake bashi zaSi idan yana da wata, sai muje mu nema mai, idan babu sai aduba cikin 'yan Uwa." Abbanah ya faWa, ni da ke cikin Waki na ce. "Sai dai ko can waje, ko ku bashi Walida da ke ™anwarsa, tunda dai Sadiya an ba da ita, ni kuma ga Masrur abu na, daman ita ce soyayyarsu ke ™asa na dabo." "Nikam Abba ba ni da wani zaSi a yanzu." Mus'ab ya faWa, wani kukan Hajja ta ™ara saki, sanan ta ce. "Shikenan, ya cire rai da auren. Ubangiji ka wadaran yarinyar nan da iyayenta." "Hajja kiyi ha™uri,amma ni ina da shawara." Ummanah ta faWa."Kai Umma kin fiya shiga abinda ba ruwanki." na faWa daga can inda nake a cikin rai na. "Wace shawara ce haka?." Hajja ta tambaya, zama Ummanah ta gyara sanan ta fara magana. "Mus'ab dai Wan mune na gida, kuma tun da wanan maganar ta fara fita ta na zaga gidajejen wa'yanda a kaje nema masa aure, to haka za tai ta zagayawa, ™arshe ko ina su hana bayan an gama tozarta shi." "Hakane wallahi, abinda yake ta faman sani kuka kenan." Hajja ta tare Ummanah, Abbanah kuma kallon ummanah ya yi sanan ya ce. "To mai kike gani?." Shiru ta yi na 'yan mintina, sanan ta sauke wata ajiyar zuciya. "Mai zai hana mu haWa aurensa da Salma, tun da muna da ita a cikin gida, kun ga dai Sadiya har anyi mata bai ko, ita kam ina ga ko saurayi ma ba ta dashi." Ai ban san lokacin da nayi wani tsalle ta tagar Hajja na dirgo falon, sai gani kamar wacca aka jefo. "Wallahi Ummanah ina da saurayi, ina da wanda na ke so, ko Hajja za'a tambaya yanzun nan na gama waya dashi, a gaban ma shi Mus'ab Winne, dan Allah kar ku auran Mus'ab." Gaba Waya na rikice, na manta a gabansu wa nake, haka shima Mus'ab, ji yake ana magana kamar ihu, amma kwakwalarsa kam dai ta Wauke, babu abinda yake nanatawa a ransa sai. "Ummah karki yi mun haka, bana son yarinyar nan, natsane ta, bana ko son ganinta." Abbanah ne ya da ka mun wata tsawa, wacca ta sani haWiye maganar da nake shirin yi, amma jikina sai karkarwa yake, hawaye na bin kuncina, zuciyata na wanu irin tsalle kamar zata fito waje. "Amma Allah yayi miki albarka da wanan shwarar." Hajja ta faWa ta na murmushi."Har mu za'ayi wa hula™anci, jikoki 27 Allah yabani, ba a isa a hula™antani kan Waya ba." Hajja ta sake faWa, Abban ciki kam cewa ya yi. "Tabbas wanan shwarar tayi, sai dai yakama ta a duba ita yarinyar." "Har wani ha™™i take dashi, da ya huce ta yi mana biyayya." Abbanah ya faWa cike da Sacin rai, dan shi maganar da Abban ciki yayi ma ta Sata masa rai."A'a Yaya, a duba yarinyar nan." Alhaji ™arami ya faWa. "Yanzu idan ace yarinyar wajenka na nemi ayi wa haka, cewa zakayi a'a ko me?." Hajja ta faWa kamar zata yi kuka."Ni Hajja ba haka nake nufi ba, kuma kin sani da Mus'ab da Salma da kowane yaro dake cikin gidanan, Waya nake Waukansu, bantaSa banbanci su a kan komai ba, Sabida haka na taso naga yayuna sunayi, duk cikin mu wanda bai godewa Abban ciki da Abbah ba sai Allah ya saka musu, tun tasowar mu suke tsaye a kan mu, har zuwa kan yaranmu dan haka bana banbance tsakanin 'ya'yansu da nawa yaran, amma Hajja ki kalli yanda Salma ke yi, a bata damar idan wanda take dashi Win ya dace, sai a bawa Sadiya Mus'ab Win." "Ai har gwanda sadiyan." Mus'ab ya faWa, bayan ya dawo daga suman da yake."Ni kam Alhaji ™arami sai nake ganin kaman Salman ce ta fi cancanta, domin ita nata saurayin da take i™irarin tana da shi, bai ko taSa zuwa ya gaida ku, bare kuma mu Mata, sanan idan har Salma ba ta taimaki Wan uwanta ba, wa zata taimaka?." Ummanah ta faWa, shiru Alhaji ™arami yayi, sai kuma a lokacin Kawu Madu ya ce."Tabbas hakan yayi, kuma wanan shine amfani da ranar zumunci da zaman lafiya, mu Win ahali ne guda, a kullum burin mahaifinmu mu zama tsintsiya Waya, gashi Allah ya amsar addu'arsa ta hanyar bamu mataye na gari, nima ina goyan bayan wanan abun." Maman ciki dai ba ta iya cewa komai ba, tabbas tana farin ciki da hakan, kuma ta ™ara yadda Ummanah macece ta gari, sai dai kuma tana tausayina, domin ta san ba na son Mus'ab kuma shima bai so na. "Yanzu zuwa yaushe za'asa Waurin auren?." Abban ciki yayi magana, wani irin ihu na saki tare da zubewa ™asa, domin nasan tun da Abban ciki yayi na'am da maganar to fa sai dai wani hukunci na ubangiji fasa wanan auren. Shi kan shi Mus'ab ji yake kamar ya ™walla ihun, dan yana bu™atarsa sosai."A haWe shi da na Sadiya wata biyu." Abbanah ya bashi amsa. "A'ah wallahi, tun da ita ta gida ce sati uku ko biyu ya isa, domin kusan ba lafiya ba ce dashi." Hajja ta faWa."Hakane kam Hajja, ni a ganina kwana goma sha huWun zaifi." Ummanah ta bawa Hajja amsa. "Shikenan, Allah ya nuna mana." Abban ciki ya faWa, tare da tashi, haka kowa ya tashi sai a lokacin Maman ciki ta kula da cewar bana numfashi, da sauri tayo kaina tana faWin. "Yarinyar nan fa ta suma." Dawowa su kayi kaina, banda iyayen mu maza da suka fice, Anty ce ta samu ruwa ta bawa Maman ciki ta shafa mun, can bayan 'yan mintuna na sauke ajiyar zuciya tare da buWe ido, suka sauka a kan Ummanah, ai kuwa na tsala ihu tare da tashi zan fice, da sauri suka ri™eni har da ita Ummanah Win, turza ™afa kawai nake bana iya magana. "Innullahi wa'ina illahir rajiun." kawai Hajja ke maimaitawa, kowa yayi shiru sai karatu da ake mun, tunaninsu Aljannu na tayar, nikam kawai zafin ™iyayya ce, ta samun harda haushin Ummanah, domin zuciyata babu abinda take nuna mun sai, zallan tsanar da Ummanah tayi mun, gwada kawai na bar musu gidan, son da nake su daina karatun yasa na tsaya da abinda nakeyi, hakan yasa suma su ka tsaya. "Dan Allah kar ku auran Mus'ab, bana son shi, Ummanah mai yasa ko da yaushe kika zaSi ki ba ™anta mun." Saukar marin da naji a fuskata ya sa nasaki wani fitsari mai mugun zafi, da gudu na ™ara kwasa zan fice, Mamman ciki ta ro™oni. "Nutsu Salma, idan aka barki ina zakije da gudun." Shiru nayi ina kallon tare da zazzaro idanu, kamar wata karya. "Ku kyaleta da gidansu, yanzu zan saka a SaSSalamun ita wallahi." Hajja ta faWa tana hararata. "Kuma wallahi Mus'ab ne, insha Allahu sai kin aure shi, kinyi biyayyar aure, kin haifa masa 'ya'ya, wanan rashin zama ™ar™ashin inuwa Wayan naku, bi'izinillahi sai ya zama Alheri a rayuwar ahalin gidan Galadima." Wani mugun Haushin Hajja yazo ya dirja a ™irjina, gaba Waya na rasa menene yake mun daWi, kukan ko shirun?."Tashi muje." Umanah ta faWa a tsawa ce, tashi nayi kamar mara laka a jikina, ji nai iska na ™o™arin dauka na tayi wurgi dani, dan gaba daya na koma 'yar tsurut. A waje muka ci karo da su Walida sun tawo da gudu, ban ko kallesu ba nayi Sangarenmu, suka rufamun baya har zuwa cikin Waki. "Salma mai ya faru?, ance kin ta da Aljanu a Wakin Hajja." ji nayi a zuciyata, daman Aljannun nayi ko na ™arya ne, nayiwa Hajja mugun duka, amma mu tara lokaci na gaba."Wai muna tambayarki, kinyi shiru." "Ku tashi ku kyaleta, mugun hali take ji." Ummanah da ta shigo ta basu amsa, tashin su kayi suka fice, na haWa kai da gwiwa tare da fashwewa da kuka mai ™ara ina faWin. "Wallahi bazan auri Mus'ab ba, wallahi ko za'a kasheni da duka." ba ta ko kalleni ba ta ci gaba da abinda take, ni kuma na ™ara cewa. " Wallahi ko tsinemun ne sai dai ayi." A Sangaren Mus'ab kam, Mama ce ta kalleshi, sanan ta ce. "Ka tashi mu huce ko kaima kukan zakayi?." bai ce uffan ba ya tashi yayi gaba, ai kuwa suna shiga Sangaren su ya zube a ™asa tare da faWin. "Mama Wallahi ba zan auri yarinyar nan ba." Bai kai ga rufe baki ba, Mama ta ce. "Wallahi Mus'ab ko bayan babu raina, ka ™i auren yarinyar nan, ko ka musguna mata bayan aure, ban ya fe maka ba." To jama'a, mun iso iyakar free pages, kuma daga nan zamu faWa cikin labarin, cikin rigima da zallar ™iyayya. Gashi dai ance za'ayi musu aure, shin Mus'ab zai bari ya auri yarinyar da bai so, ko Salma za ta auri namijin da tafi tsana?. Idan har anyi auren, yaya zaman zai kasance, ya Salma zatayi da soyayyar Masrur? sakata ce zallan kiyayya da dumin ™addara! Paid pages suna Wauke da abubuwa masu matu™ar yawa, da Waure kai. N500 kacal. Masu bu™atar complt kuma 1k ne. 8129553971 Opay Sani Muhammad lawan. Shaidar biya ta nan 08129553971/ 08165383931. Paid pages zai fara zuwa ranar Monday, masu bu™atar complt 1k. An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 5 of 5